Sashe 21
Shaquwace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dafata Shema'u tayi kafin tace "Daughter I thought mun gama wannan maganar dake cewa duk abinda kike so ki fada min ko ki tambayeni without any hesitation."
Murmushin samun k'arfin gwiwa Sajida tayi kafin tace "Aunty wayarki dama.... Zaki d'an ara min, I need to call a friend."
Shema'u ta murmusa kafin tace "I thought wani babban abu ne, bara na d'auko maki na barta a d'aki. " Sajida say murna take, Shema'u kuwa tana isa d'akinta ta d'au wayar ta tayi dialing lambar Buzu, yana d'agawa ta sanar dashi Sajida zatayi amfani da wayarta yanzu, don haka karma ya zaci ita ce ya b'ata masu plans. Suna gama waya da Buzu tayi deleting lambar sa daga wayan, da duk wani kiran da sukayi. Saida ta tabbata babu duk wani abinda zaiyi linking nata da lambar Buzu kafin ta fice ta nufi d'akin Sajida.
"Daughter here you go, ta fad'i sanda take dank'a mata wayar a hannu kafin tace tayi amfani dashi har lokacin data gama. Sosai Sajida ta ringa murna tanai mata godiya.
**********
Shema'u tana fitowa daga d'akin Sajida ta shiga waige-waige, da sauri ta shige kitchen had'i da saka lock. Kallon Iya Kande tayi kafin tace "Iya Kande bana fah so a sami matsala, kinga idan wannan shegiyar matar ta bar gidan nan kema zakifi samun 'yanci tunda dukda ga kinan yaran nan da shegen kinibibi basu cin abincin kowa sai nata, Na tsaneta, zatabi sawun 'yarta yau su koma gidan wacce ta jajib'osu."
Murmushi Iya Kande tayi kafin tace "Hajiyan sake hannu wllhi kina burgeni, bakiji yanda na tsani matar nan ba dama, wani felek'e take saikace ta had'a jini da Datta (Doctor) tak'i ta tsaya a matsayin mu duka na ma'aikata."
Murmushi Shema'u tayi kafin tace "Ki kwantar da hankalin ki k'arshen ta a gidan nan ya zo, kawai ki tabbata kinyi yanda nace.Daga nan d'akin Momma dake faman had'a kayan tafiyar ta ta shige.
Momma sai mitan ta tsani Maama Juu take, don daga window tana hango yanda su Jamal da Ni'ima suka kewayeta. Batada burin da ya wuce wannan matar ta fita daga rayuwar jikokin ta.
Shema'u ta murmusa sanda ta dafa kafad'un Momma kana tace. "My Momma, just wait and see yanda zata tarkasa kayanta ta fice, I promise you before you leave sai kinga tafiyar ta....." Ta k'arashe tana wata kafiran murmushi... Momma ta bitada kallo tana tunanin me take shiryawa. Saidai kafin ta tambayi Shema'u tuni ta fice.
Suna gama k'ulle-k'ullen su Shema'u ta fito ta nufi can filin gidan yanda su Mamaa Juu dasu Jamal suke, dama tuni ta aika Malam Habu ya d'auko Maryama.
Irin fari'a da barkwancin da take ma Maama Juu sai ka rantse har cikin ranta ne.
Cikin sauri dabara da sand'a Iya Kande ta bud'e d'akin marigayiya Aysha, wargaza d'akin ta ringayi tana barbaza kaya da drawers. D'an k'aramin kit d'in dake ajiye cikin wardrobe ta d'auko ta bud'e cikin sa'a kuwa saiga dank'areren sark'an gold d'in Aysha. Murmushi Iya Kande tayi kafin ta bar 'yar akwatin a bud'e ta kuma bar d'akin a hautsine yanda kana shigowa zaka gane anyi b'arna......
Malam Habu na ajiyeta Shema'u tayi saurin mik'ewa ta isa wajen Maryama tayi hugging nata tana fad'in "Oyoyo sannu da zuwa Maryam, and congratulations, ban samu na maki d'azu ba a can school d'inku, gaskiya kinyi k'ok'ari na yaba da k'wazonki sosai yanda kika amshi manyan kyaututtuka."
D'an murmushi Maryama dai tayi zuciyarta cike da k'in aminta da kindness d'in Shema'u kafin tace "Na gode Aunty Shema'u, barin k'arasa wajen Sajida. " Don har alla-alla take su had'u da juna, zuciyar ta na bata SHAK'UWAR su bazata tab'a yankewa ba.
Kaman daga sama ta jiyo muryar Shema'u tana fad'in "Aiko Sajida na cikin d'aki bata fitoba tukunna, inaji isowarki take jira..."
Ai bata gama yin shiru ba, cikeda zumud'i Maryama ta nufi cikin gidan.
Murmushi Shema'u tayi zuciyarta na mata dad'i...
Ba tareda ta kawo komai ba ta ajiye handbag d'inta a parlor ta haye sama.
Iya Kande dake mak'ale bayan k'ofa ta fito a sad'ad'e ta soma gudanar da aikin da Shema'u ta sakata....
Dai-dai shagon electronics ya paka motar sa ya nufi cikin shagon, nan ya ma masu shagon umarni da su basa waya guda biyu iri guda, haka aka ringa d'auko masa Android masu kyau yana dubawa. Yana gama zab'a ya umarci masu shagon su masa wrapping kwalayen wayoyin, hakan kuwa sukayi. Cikeda farin ciki ya nufi motar sa ya saka ledar a gefen mai zaman banza kafin ya soma tafiya.
*Sameena Aleeyou Mrs*
[2:57PM, 3/4/2018] 鈥�+234 703 300 1537鈥�: 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*SHAK'UWA CE*
馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*18*
*漏Sameena Aleeyou... 鉁嶐煆�*
_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 馃_
Jin ana k'wank'wasa mata k'ofa yasata saurin sallama da Buzu kafin ta katse kiran ta nufo k'ofa, duk a zatonta Aunty Shemah ce. Ganin Maryama ce yasata murtuk'e fuska tasa kai zata juya Maryama tayi saurin bin bayanta cikin d'akin....
"Da kin jirani a downstairs don yanzu zan sauk'o, shiryawa nake." Sajida ta fad'i sanda take k'arasa gaban dressing mirror tana gyara rigar ta.
D'an fuzar da iska Maryama tayi kafin ta mik'e ta isa gaban Sajida ta zuba mata idanu tana karantar canzawar da tayi all of sudden. Dafata tayi kafin tace "Sajida pls let's talk sensibly, idan wani abin na maki ki fad'a min sai mu patching up koma menene, idan kuma akan maganar Buzu ne kiyi hak'uri, zan masa magana, I'll even introduce you to him kinji, amma don Allah kar mu bari shed'an ya datse SHAK'UWAR MU.."
Dariyan takaici Sajida tayi kafin ta karkato tana dubanta kana tace "Au kin gama, toh bara kiji na fad'a maki, idan a baya kin sace zuciyata da munafurcin ki yanzu kan mage ta waye, nasan abinda nake Maryama, yanzu ne true color d'inki ya fito, ke bama computing kike dani ba, kai tsaye rayuwata kike son sacewa. First kin rabamu da Hajiyar mu, Hajiya ta fifita ki fiye damu jikokin ta, and now Daddy,... Shima kina nema ki rabamu dashi mu 'ya'yansa, his Flesh and Blood... Keko tsoron hakkin mutane bakiji, haba Maryama me na maki da tsanani haka..? Sannan maganar Buzu kuma ni ban aike ki ba, nima Mace nake, inada hanyoyin da zanyi winning heart d'insa.... So if you may excuse me ni zan sauk'a k'asa.."
Baki sake Maryama ke binta da kallo, kai this is not the Sajida that she used to know , she's something else now, she's not herself , duk yanda akayi someone's been brainwashing her.... Wllhi wannan ba halin Sajida bane sam.... Kallo ta bita dashi don tuni ta nufo downstairs...
Cak Sajida ta tsaya tana hango d'akin Mummyn ta da yake a bud'e, k'irjinta ya yanke ya fad'i...
Shema'u dake lab'e k'asan staircase ta tsare Sajida da idanu tana kallon yanda ta k'ura ma idanu... Cike da kissa ta fito daga mab'oyarta tamkar daga waje take, ta nufo stirs tana fad'in "My Sajee hope all is well, ya kamata ku fito ina Maryamar gasu Fadila su Fauziya suna waje suna jiranku.... " Muryar Shema'u ya sark'e ganin Sajida tayi k'uri ma d'akin marigayiya Aisha dake hangame very messy...
"Oh my goodness, meke faruwa.. Innalillahi, Sajida meyasa kika shiga d'akin mahaifiyar ki kika wargaza haka.." tayi maganar cikin tashin hankali tamkar gaskiya.
Girgiza kai kawai Sajida take tana fad'in "Aunty bani bace, bansan waye ya shiga ba, shigowata d'aki na, k'ofar d'akin Mummy ba'a bud'e bane...."
Cikin rud'ewa Shema'u ta soma doka salati tana tafe hannaye tana k'walla ma ma'aikata kira...
Jin haka yasa Maryama dake tsaye har lokacin tana mai mamakin canzawar Sajida saurin fitowa ta nufo yanda suke tsaye carko-carko. Tuni su Momma dasu Iya Kande sun nufo wajen. Maama Juu kuwa dama tana waje tareda su Jamal.
"Ke lafiya kike wannan doka salati haka.?" Momma dake kama staircase tana k'ok'arin k'arasa haurowa ta tambaya.
Shema'u cike da rud'ewa take fad'in "Momma d'akin Sis ne, Momma we've been rubbed, Momma lek'a kiga d'akin Aysha na tabbata b'arayi ne suka shigo."
Momma ta lek'a d'akin tana mai tafe hannuwa kafin ta maida dubanta ga Iya Kande tace "Kin shiga d'akin da sunan gyarawa ne..?"
Iya Kande tayi saurin girgiza kai baki a tab'e tana mai tafa hannuwa take fad'in "Hajiya, ni Haramiya, me zaikaini d'akin Marigayiya da sunan gyara idanba umartata akayi ba tunda bata nan, saidai ko ta bakin *Hajiyan sake Hannu* (Shema'u) b'arayi ne suka shigo." Ta k'arashe tana lek'e-lek'e.
Momma kuwa cikeda b'acin rai tace "Yo wani b'arawo ne zai shigo gida ko ta ina tsaro..." Cikin sauri ta shiga d'akin ta tarar k'aramar akwati 'yankunnayen Aysha a bud'e... D'aukan d'an kit tayi ta shiga tafe hannaye tana salallami.
"Toh wllhi babu mai barin wajen nan sai na caje ku gaba d'aya, tunda babu wanda suka shigo nan sai ku." Ta k'arashe tana nuni da Maryama da Iya Kande..
Girgiza Kai Maryama ta shiga yi idanunta na k'ok'arin kawo ruwa take fad'in "Wllhi Momma bani bace, yanzu shigowata kuma kai tsaye d'akin Sajida na wuce.. Pls ki yarda dani bazan yi abu makamancin haka ba.."
Tsaki Momma tayi ta fincikota ta shiga cajeta ta ko ina.... "Shema'u kuwa cikeda makirci take fad'in "Haba Momma let the girl be, bazata yi haka ba tunda tana tareda su da jimawa batayi ba.."
"Ke dalla rufe min baki, tsintacciyar mage bata 'ya'ya, kika sani ko ta jima tana shirya hakan, yanzu dama ta samu tunda babu mai d'akin... Wllhi wllhi sai an caje kowa.
Cikeda makirci Shema'u rai b'ace take duban Hajiya kana tace "Toh idan dai haka ne saidai nima ki caje ni.."
Sajida kam downstairs ta nufa ganin ran Aunty Shema'u ma ya b'aci da abinda Momma keyi, tasan tana fushi da Maryama amma tasan bazata shiga d'akin Mummyn su tayi sata ba..... Nan Shema'u tabi bayanta tana kiran sunan ta.
Momma kuwa bakin skirt d'in Maryama da bakim zanin Iya Kande ta kamo ta nufo k'asa tana fad'in "Wllhi duk wacce na sameta da tsinken Aysha cikin ku hukuma ce zata rabamu."
Tuni hawaye ya wanke idanun Maryama, tunda take a rayuwarta ba'a tan's cin zarafinta kamar yau ba, sata, Allah Ya tsareta da d'aukan kayan wani...
Murmushin samun k'arfin gwiwa Sajida tayi kafin tace "Aunty wayarki dama.... Zaki d'an ara min, I need to call a friend."
Shema'u ta murmusa kafin tace "I thought wani babban abu ne, bara na d'auko maki na barta a d'aki. " Sajida say murna take, Shema'u kuwa tana isa d'akinta ta d'au wayar ta tayi dialing lambar Buzu, yana d'agawa ta sanar dashi Sajida zatayi amfani da wayarta yanzu, don haka karma ya zaci ita ce ya b'ata masu plans. Suna gama waya da Buzu tayi deleting lambar sa daga wayan, da duk wani kiran da sukayi. Saida ta tabbata babu duk wani abinda zaiyi linking nata da lambar Buzu kafin ta fice ta nufi d'akin Sajida.
"Daughter here you go, ta fad'i sanda take dank'a mata wayar a hannu kafin tace tayi amfani dashi har lokacin data gama. Sosai Sajida ta ringa murna tanai mata godiya.
**********
Shema'u tana fitowa daga d'akin Sajida ta shiga waige-waige, da sauri ta shige kitchen had'i da saka lock. Kallon Iya Kande tayi kafin tace "Iya Kande bana fah so a sami matsala, kinga idan wannan shegiyar matar ta bar gidan nan kema zakifi samun 'yanci tunda dukda ga kinan yaran nan da shegen kinibibi basu cin abincin kowa sai nata, Na tsaneta, zatabi sawun 'yarta yau su koma gidan wacce ta jajib'osu."
Murmushi Iya Kande tayi kafin tace "Hajiyan sake hannu wllhi kina burgeni, bakiji yanda na tsani matar nan ba dama, wani felek'e take saikace ta had'a jini da Datta (Doctor) tak'i ta tsaya a matsayin mu duka na ma'aikata."
Murmushi Shema'u tayi kafin tace "Ki kwantar da hankalin ki k'arshen ta a gidan nan ya zo, kawai ki tabbata kinyi yanda nace.Daga nan d'akin Momma dake faman had'a kayan tafiyar ta ta shige.
Momma sai mitan ta tsani Maama Juu take, don daga window tana hango yanda su Jamal da Ni'ima suka kewayeta. Batada burin da ya wuce wannan matar ta fita daga rayuwar jikokin ta.
Shema'u ta murmusa sanda ta dafa kafad'un Momma kana tace. "My Momma, just wait and see yanda zata tarkasa kayanta ta fice, I promise you before you leave sai kinga tafiyar ta....." Ta k'arashe tana wata kafiran murmushi... Momma ta bitada kallo tana tunanin me take shiryawa. Saidai kafin ta tambayi Shema'u tuni ta fice.
Suna gama k'ulle-k'ullen su Shema'u ta fito ta nufi can filin gidan yanda su Mamaa Juu dasu Jamal suke, dama tuni ta aika Malam Habu ya d'auko Maryama.
Irin fari'a da barkwancin da take ma Maama Juu sai ka rantse har cikin ranta ne.
Cikin sauri dabara da sand'a Iya Kande ta bud'e d'akin marigayiya Aysha, wargaza d'akin ta ringayi tana barbaza kaya da drawers. D'an k'aramin kit d'in dake ajiye cikin wardrobe ta d'auko ta bud'e cikin sa'a kuwa saiga dank'areren sark'an gold d'in Aysha. Murmushi Iya Kande tayi kafin ta bar 'yar akwatin a bud'e ta kuma bar d'akin a hautsine yanda kana shigowa zaka gane anyi b'arna......
Malam Habu na ajiyeta Shema'u tayi saurin mik'ewa ta isa wajen Maryama tayi hugging nata tana fad'in "Oyoyo sannu da zuwa Maryam, and congratulations, ban samu na maki d'azu ba a can school d'inku, gaskiya kinyi k'ok'ari na yaba da k'wazonki sosai yanda kika amshi manyan kyaututtuka."
D'an murmushi Maryama dai tayi zuciyarta cike da k'in aminta da kindness d'in Shema'u kafin tace "Na gode Aunty Shema'u, barin k'arasa wajen Sajida. " Don har alla-alla take su had'u da juna, zuciyar ta na bata SHAK'UWAR su bazata tab'a yankewa ba.
Kaman daga sama ta jiyo muryar Shema'u tana fad'in "Aiko Sajida na cikin d'aki bata fitoba tukunna, inaji isowarki take jira..."
Ai bata gama yin shiru ba, cikeda zumud'i Maryama ta nufi cikin gidan.
Murmushi Shema'u tayi zuciyarta na mata dad'i...
Ba tareda ta kawo komai ba ta ajiye handbag d'inta a parlor ta haye sama.
Iya Kande dake mak'ale bayan k'ofa ta fito a sad'ad'e ta soma gudanar da aikin da Shema'u ta sakata....
Dai-dai shagon electronics ya paka motar sa ya nufi cikin shagon, nan ya ma masu shagon umarni da su basa waya guda biyu iri guda, haka aka ringa d'auko masa Android masu kyau yana dubawa. Yana gama zab'a ya umarci masu shagon su masa wrapping kwalayen wayoyin, hakan kuwa sukayi. Cikeda farin ciki ya nufi motar sa ya saka ledar a gefen mai zaman banza kafin ya soma tafiya.
*Sameena Aleeyou Mrs*
[2:57PM, 3/4/2018] 鈥�+234 703 300 1537鈥�: 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*SHAK'UWA CE*
馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*18*
*漏Sameena Aleeyou... 鉁嶐煆�*
_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 馃_
Jin ana k'wank'wasa mata k'ofa yasata saurin sallama da Buzu kafin ta katse kiran ta nufo k'ofa, duk a zatonta Aunty Shemah ce. Ganin Maryama ce yasata murtuk'e fuska tasa kai zata juya Maryama tayi saurin bin bayanta cikin d'akin....
"Da kin jirani a downstairs don yanzu zan sauk'o, shiryawa nake." Sajida ta fad'i sanda take k'arasa gaban dressing mirror tana gyara rigar ta.
D'an fuzar da iska Maryama tayi kafin ta mik'e ta isa gaban Sajida ta zuba mata idanu tana karantar canzawar da tayi all of sudden. Dafata tayi kafin tace "Sajida pls let's talk sensibly, idan wani abin na maki ki fad'a min sai mu patching up koma menene, idan kuma akan maganar Buzu ne kiyi hak'uri, zan masa magana, I'll even introduce you to him kinji, amma don Allah kar mu bari shed'an ya datse SHAK'UWAR MU.."
Dariyan takaici Sajida tayi kafin ta karkato tana dubanta kana tace "Au kin gama, toh bara kiji na fad'a maki, idan a baya kin sace zuciyata da munafurcin ki yanzu kan mage ta waye, nasan abinda nake Maryama, yanzu ne true color d'inki ya fito, ke bama computing kike dani ba, kai tsaye rayuwata kike son sacewa. First kin rabamu da Hajiyar mu, Hajiya ta fifita ki fiye damu jikokin ta, and now Daddy,... Shima kina nema ki rabamu dashi mu 'ya'yansa, his Flesh and Blood... Keko tsoron hakkin mutane bakiji, haba Maryama me na maki da tsanani haka..? Sannan maganar Buzu kuma ni ban aike ki ba, nima Mace nake, inada hanyoyin da zanyi winning heart d'insa.... So if you may excuse me ni zan sauk'a k'asa.."
Baki sake Maryama ke binta da kallo, kai this is not the Sajida that she used to know , she's something else now, she's not herself , duk yanda akayi someone's been brainwashing her.... Wllhi wannan ba halin Sajida bane sam.... Kallo ta bita dashi don tuni ta nufo downstairs...
Cak Sajida ta tsaya tana hango d'akin Mummyn ta da yake a bud'e, k'irjinta ya yanke ya fad'i...
Shema'u dake lab'e k'asan staircase ta tsare Sajida da idanu tana kallon yanda ta k'ura ma idanu... Cike da kissa ta fito daga mab'oyarta tamkar daga waje take, ta nufo stirs tana fad'in "My Sajee hope all is well, ya kamata ku fito ina Maryamar gasu Fadila su Fauziya suna waje suna jiranku.... " Muryar Shema'u ya sark'e ganin Sajida tayi k'uri ma d'akin marigayiya Aisha dake hangame very messy...
"Oh my goodness, meke faruwa.. Innalillahi, Sajida meyasa kika shiga d'akin mahaifiyar ki kika wargaza haka.." tayi maganar cikin tashin hankali tamkar gaskiya.
Girgiza kai kawai Sajida take tana fad'in "Aunty bani bace, bansan waye ya shiga ba, shigowata d'aki na, k'ofar d'akin Mummy ba'a bud'e bane...."
Cikin rud'ewa Shema'u ta soma doka salati tana tafe hannaye tana k'walla ma ma'aikata kira...
Jin haka yasa Maryama dake tsaye har lokacin tana mai mamakin canzawar Sajida saurin fitowa ta nufo yanda suke tsaye carko-carko. Tuni su Momma dasu Iya Kande sun nufo wajen. Maama Juu kuwa dama tana waje tareda su Jamal.
"Ke lafiya kike wannan doka salati haka.?" Momma dake kama staircase tana k'ok'arin k'arasa haurowa ta tambaya.
Shema'u cike da rud'ewa take fad'in "Momma d'akin Sis ne, Momma we've been rubbed, Momma lek'a kiga d'akin Aysha na tabbata b'arayi ne suka shigo."
Momma ta lek'a d'akin tana mai tafe hannuwa kafin ta maida dubanta ga Iya Kande tace "Kin shiga d'akin da sunan gyarawa ne..?"
Iya Kande tayi saurin girgiza kai baki a tab'e tana mai tafa hannuwa take fad'in "Hajiya, ni Haramiya, me zaikaini d'akin Marigayiya da sunan gyara idanba umartata akayi ba tunda bata nan, saidai ko ta bakin *Hajiyan sake Hannu* (Shema'u) b'arayi ne suka shigo." Ta k'arashe tana lek'e-lek'e.
Momma kuwa cikeda b'acin rai tace "Yo wani b'arawo ne zai shigo gida ko ta ina tsaro..." Cikin sauri ta shiga d'akin ta tarar k'aramar akwati 'yankunnayen Aysha a bud'e... D'aukan d'an kit tayi ta shiga tafe hannaye tana salallami.
"Toh wllhi babu mai barin wajen nan sai na caje ku gaba d'aya, tunda babu wanda suka shigo nan sai ku." Ta k'arashe tana nuni da Maryama da Iya Kande..
Girgiza Kai Maryama ta shiga yi idanunta na k'ok'arin kawo ruwa take fad'in "Wllhi Momma bani bace, yanzu shigowata kuma kai tsaye d'akin Sajida na wuce.. Pls ki yarda dani bazan yi abu makamancin haka ba.."
Tsaki Momma tayi ta fincikota ta shiga cajeta ta ko ina.... "Shema'u kuwa cikeda makirci take fad'in "Haba Momma let the girl be, bazata yi haka ba tunda tana tareda su da jimawa batayi ba.."
"Ke dalla rufe min baki, tsintacciyar mage bata 'ya'ya, kika sani ko ta jima tana shirya hakan, yanzu dama ta samu tunda babu mai d'akin... Wllhi wllhi sai an caje kowa.
Cikeda makirci Shema'u rai b'ace take duban Hajiya kana tace "Toh idan dai haka ne saidai nima ki caje ni.."
Sajida kam downstairs ta nufa ganin ran Aunty Shema'u ma ya b'aci da abinda Momma keyi, tasan tana fushi da Maryama amma tasan bazata shiga d'akin Mummyn su tayi sata ba..... Nan Shema'u tabi bayanta tana kiran sunan ta.
Momma kuwa bakin skirt d'in Maryama da bakim zanin Iya Kande ta kamo ta nufo k'asa tana fad'in "Wllhi duk wacce na sameta da tsinken Aysha cikin ku hukuma ce zata rabamu."
Tuni hawaye ya wanke idanun Maryama, tunda take a rayuwarta ba'a tan's cin zarafinta kamar yau ba, sata, Allah Ya tsareta da d'aukan kayan wani...