Sashe 11
Shaquwace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya ta jawo sandar dake gefenta ta shiga d'aga k'asan skirt d'in Shema'u dashi tana fad'in "Haba haba, duba sawayen ki ki gani, duk sun k'one sun dauje, yo dama wannan farin naki uwa toka ai nasan na man kanti ne, tun daga shigowar ki gidan nan Ya hamame da warin arna, da kika ce Maryama tana wari yo ai ga wari nan jikin ki .. Kina shiga rana ta soya wannan roba robar fuskar taki wari ne zai kuma tashi...."
Baki sake kawai Shema'u da Sajida suke duban Hajiya... Maryama kuwa janye Sajida ta shiga tana fad'in "Aunty Shema'u don Allah kiyi hak'uri muje , kar ki saurari Hajiya.
"Rufewa mutane baki ke kuma, wato kar ta saurare ni sabida ga mahaukaciya ko, ince 'yancin ki nake karb'a maki, gobe bazata sake duban ki tace kina wari ba.. " Sai lokacin Sajida ta gane meke faruwa, wato maganar da Aunty Shemah tayi ma Maryama jiya a mota shine har tazo ta beza wa Hajiya... Sosai abin ya bawa Sajida haushi, itakam sam bataga laifin Aunty Shemah ba don tana son gyara su, kuma ai tayi apologizing ma Maryama tun a jiyan.
A kufule Sajida ta soma fad'in "Haba Hajiya, haba Hajiya, gaskiya ki daina irin haka..." bata kai aya ba Hajiya ta watsa mata mugun kallo kafin tace "Rufe min baki ke kuma kafin na hamb'are bakin."
Kan kace me hawaye sun ciko idanun Maryama. Shema'u kuwa cikin kissa ta soma bawa Hajiya hak'uri tana fad'in "Kiyi hak'uri Hajiya wllhi ni bada cin zarafi na fad'i hakan ma Maryam ba, pls kiyi hak'uri Hajiya..."
Sam basuji sallaman AT ba dake shigowa cikin shirin tafiya aiki.... Tsaye yayi kurum yana kallon yanda Shema'u ke durk'ushe gaban Hajiya tana bata hak'uri ga Maryama rakub'e gefe tana hawaye. Ita kuwa Sajida ita ta kula da shigowar sa. Cikin sauri ta k'arasa ta rik'o hannun sa tana fad'in "Daddy please kazo ka bawa Aunty hak'uri wllhi Hajiya tayi addressing nata sosai, it's unfair, it is totally unfair..." Jin haka yasa Shema'u fashewa da kuka sosai tana nan durk'ushe gaban Hajiya, haba nan fah hankalin Sajida ya kuma tashi, ta shiga jan hannun AT da yayi tsaye kurum yana kallon yanda Maryama ke hawaye, haka kurum yaji k'irjinsa na bugawa da sauri da sauri ganin hawayen Maryam na zuba.
Kasa cewa komai yayi har lokacin idanunsa naga Maryama, Sajida kuwa banda watsa wa Maryama mugun kallo bata komai,...
Kan yayi magana Hajiya ta soma karanto masa abinda ya faru tsaf, sannan ta k'ara da "Wllhi ko gobe ta kuma b'ata ran Maryama ta, nata ran itama sai ya b'aci, banda naci da bak'in iyayi su tattara mana su koma garin su tunda yara sunada masu kula dasu..." Kuka Sajida ta fashe dashi tana fad'in "Wllhi wllhi babu yanda zasu tafi, wllhi idan Aunty Shemah ta tafi nima binta zanyi, wllhi barin gidan zanyi..."
AT ya saba da fad'an Hajiya amma sam bai saba da tashin hankali irin haka ba, yama rasa da waye zai soma cikin su... "
Cikin kissa murya irinta mai kuka Shema'u ta soma fad'in "Sajee kiyi hak'uri, ina sonku keda k'annen ki, but I have no choice dole na tafi, I can't stay here and be causing problems with your family.... Baby ko bana nan nasan you'll always be good girl.. Ki... " bata kai aya ba Sajida dake girgiza kai tana kuka ta fincike hannayen ta daga rik'on da Shema'u ta mata ta fita waje da gudun gaske tana fad'in "Wllhi saidai ni na rigaki tafiya, ko kuma mota ta markad'e ni... "
Ai gaba d'aya cikin tashin hankali suka bi bayanta, AT yana fad'i ma Ilu kar ya bari Sajida ta wuce gate, inaaa , tuni Sajida ta nufi waje har ta kusan isa babban titi... Hajiya ma zani a hannu ta fito, haka Maryama dake kuka shar shar da hawaye..
Shema'u kuwa itace kan gaba, kan kace me tayi kan Sajida dake shirin tsallake babban kwalta ga babbar mota ta tink'aro... Hankalin AT sosai yayi mugun tashi, mutuwar matarshi bai gama fita daga jikin sa ba, kansa tuni ya soma juyawa yana tuno sanda yaga Aysha cikin jini, gaba d'aya bai gane meke faruwa... Kaman daga sama sai ganin Shema'u sukayi tayi ta maza ta rik'o Sajida sun zube gefen kwalta... Hajiya kuwa isarta wajen ta d'auke Sajida da mari mai ji da lafiya... Shema'u ta tare ta tana fad'in "Hajiya kiyi hak'uri don Allah yarinya ce,.." Hajiya huci kawai take tana turiri take fad'in "Don ubanta kashe kanta zatayi ne ko kuma kashe mun nawa d'an zatayi inyi, b'acin rai hauka ne, Allah yasa jaririya ce ita ba yarinya ba... " Kuka kawai Maryama keyi sai karkarwa da jikinta keyi.
Sajida na rungume cikin jikin Shema'u, a hankali AT ya k'araso kafin ya mik'a ma Sajida hannu yace "Come here Baby, mak'e masa kafad'a tayi still tana hawaye.
Shema'u dake rungume da Sajidar ta d'ago tana duban AT kafin ta dubi Sajida tace "Sajee kije wajen Daddyn ki kinji sweetheart. Ta k'arashe cikin tsananin damuwa.
Mak'e kafad'a Sajida tayi a karo na biyu kafin tace "Aunty don Allah kar ki tafi ki barni kinji."
AT ya dubi Shema'u ya dubi Sajida yanda suke rik'e da juna k'am, saida Shema'u tayi da gaske kafin Sajida ta mik'a hannu ma AT, kai tsaye motar sa ya nufa da ita..
Hajiya wangale baki tayi tana kallon ikon Allah, da k'yar ta iya furta "Yo naga bariki da k'afafun ta.." tab'e baki tayi kafin ta nufi Maryama dake tsaye gefe tana hawaye ta janye hannun ta tace "Shige muje, su suka sani, kuma daga yau idan babu me kaiki makaranta sai wannan aljanar ni zan wanke k'afafuna na kaiki tunda Allah yasa da K'arfi na rass.." Ta fige hannun Maryama suka wuce ciki..
Suna shigewa Shema'u tayi wata kafiran murmushi kafin tace "This is just the beginning Shemah, kiji dad'in ki da sannu zaki sami abinda kika jima kina buri. Karkad'e jikinta tayi ta tashi ta nufi motar ta, zuciyar ta fari k'al.
*********
Duk maganar duniyar nan tayi Maryama tak'i amsa mata, sai faman shan zuciya kurum take alamun taci kuka.
Hajiya duk sai taji babu dad'i don kuwa bata jure fushin Maryama. D'an matsowa tayi kafin tace "Tashi muje na kaiki kar kiyi latti."
Baki a ture tace "Na fasa zuwa."
"Jarabawar fah, inyi.?"
"Bamuda yau, dama karatu zamuje." tayi maganar tana mai mik'ewa had'i da shigewa d'aki....
**********
"Hello kana ina ne.?" ta fad'i tana saka trafficator.
Daga d'aya b'angaren Hisham ya fashe da wata irin muguwar dariya kafin yace "Shema'u annoba, wani improvement d'in kika samu don nasan haka kawai bazaki kirani ba, saidai kin sami wani ci gaba ko kuma you're planning for something."
K'asaitaceccen murmushi tayi kafin tace "Kaida ka sani, komai yana tafiya yanda nake so, I'm pretty sure yanzu AT zai amince gidansa baza'a tab'a zaman lafia ba muddin babu ni. Nasan wannan Uwar tasa itace zata zame min matsala, but I have my way to get rid of her. ..." Cikin sauri Hisham ya katse ta da fad'in "No Shema'u, don't hurt Hajiya, ko kinsan AT yana son mahaifiyar sa fiye da komai a duniyar nan,? ...wait what's wrong with you ne kam, You said you love him, but meyasa kike cutar da mutanen da yake so, first kin rabasa da matar sa uwar 'ya'yan sa, kina k'ok'arin rusa tarbiyar da ya bawa d'iyar sa, and now his Mother..? Shema'u are you human.? "...... Katse sa tayi da fad'in "Hisham don't tell me you're backing down, toh idan ma ka hak'ura da k'udirin ka ne, ni zanfi kowa farin ciki coz bana so kayi hurting AT, abu guda da nake gargad'in ka dashi shine, don't you dare think of betraying me.. Wllhi Hisham kayi tunanin turning back d'inka on me I won't go down alone, tare da kai zamu tafi k'asa... "
Tunstirewa da dariya yayi kafin yace "Stop being so sensitive, haba my Ally kema kinsan hakan bazata tab'a kasancewa ba.. Ban janye k'udiri na ba kuma bazan janye k'udiri na ba. Yanzu me kike so kika kirani.
Murmushi tayi kafin tace "Yanzu naji bayani, akwai wani yaro a nan Janbulo, Haris Buzu, ina son ka taimaka min nasan komai a gameda shi, I want to work with him.. " Ta k'arashe tana murmushi.
Murmushi Hisham yayi ya shafi kansa da yasha aski low-cut kafin yace "What can I have in return..?"
Murmushi ta kuma yi kafin tace "Nasan matsalar ka, gani nan zuwa apartment d'inka, dama inaso na d'an b'oye masu, su nemeni su rasa nasan Sajida zata d'aga masu hankali har sai na dawo gidan..."
Hisham ya murmusa had'i da kashe wayar kafin a hankali ya soma furta, "AT I'll ruin you completely..."
*Sameena Aleeyou Mrs*
[2:55PM, 3/4/2018] 鈥�+234 703 300 1537鈥�: 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*SHAK'UWA CE*
馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*10*
*漏Sameena Aleeyou...鉁嶐煆�*
_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 馃_
*_REMINDER..!_*
_(This book is a work of fiction. All names, Characters, locations and incidents are products of the author's imagination or have been used fictitious. Any resemblance to the actual persons living or dead, locales or events is entirely coincidental.)_
Tsareta da idanu AT yayi yanda ta tak'ure waje guda sai faman shan zuciya take alamun taci kuka. Cike da masifa yaci gaba da fad'in "Answer me! Kinyi hauka ne huh..!" Kafad'unta ya rik'e yana jijjgata yana ci gaba da mata fad'a, gaba d'aya fuskar sa tayi jazir sabida b'acin rai, jijiyoyin goshin sa sunyi rud'u rud'u.
Girgiza masa kai Sajida take still tana hawaye, ba tareda ta iya fad'in komai ba sai kuka da take.
D'an dafe kansa yayi had'i da fuzar da iska, gani yake kaman he's going to far... A hankali ya durk'usa a gabanta yana kallonta, tausayin su gaba d'aya ya rufesa, yana tsananin son yaransa musamman yanzu da suka rasa mahaifiyar su.
Baki sake kawai Shema'u da Sajida suke duban Hajiya... Maryama kuwa janye Sajida ta shiga tana fad'in "Aunty Shema'u don Allah kiyi hak'uri muje , kar ki saurari Hajiya.
"Rufewa mutane baki ke kuma, wato kar ta saurare ni sabida ga mahaukaciya ko, ince 'yancin ki nake karb'a maki, gobe bazata sake duban ki tace kina wari ba.. " Sai lokacin Sajida ta gane meke faruwa, wato maganar da Aunty Shemah tayi ma Maryama jiya a mota shine har tazo ta beza wa Hajiya... Sosai abin ya bawa Sajida haushi, itakam sam bataga laifin Aunty Shemah ba don tana son gyara su, kuma ai tayi apologizing ma Maryama tun a jiyan.
A kufule Sajida ta soma fad'in "Haba Hajiya, haba Hajiya, gaskiya ki daina irin haka..." bata kai aya ba Hajiya ta watsa mata mugun kallo kafin tace "Rufe min baki ke kuma kafin na hamb'are bakin."
Kan kace me hawaye sun ciko idanun Maryama. Shema'u kuwa cikin kissa ta soma bawa Hajiya hak'uri tana fad'in "Kiyi hak'uri Hajiya wllhi ni bada cin zarafi na fad'i hakan ma Maryam ba, pls kiyi hak'uri Hajiya..."
Sam basuji sallaman AT ba dake shigowa cikin shirin tafiya aiki.... Tsaye yayi kurum yana kallon yanda Shema'u ke durk'ushe gaban Hajiya tana bata hak'uri ga Maryama rakub'e gefe tana hawaye. Ita kuwa Sajida ita ta kula da shigowar sa. Cikin sauri ta k'arasa ta rik'o hannun sa tana fad'in "Daddy please kazo ka bawa Aunty hak'uri wllhi Hajiya tayi addressing nata sosai, it's unfair, it is totally unfair..." Jin haka yasa Shema'u fashewa da kuka sosai tana nan durk'ushe gaban Hajiya, haba nan fah hankalin Sajida ya kuma tashi, ta shiga jan hannun AT da yayi tsaye kurum yana kallon yanda Maryama ke hawaye, haka kurum yaji k'irjinsa na bugawa da sauri da sauri ganin hawayen Maryam na zuba.
Kasa cewa komai yayi har lokacin idanunsa naga Maryama, Sajida kuwa banda watsa wa Maryama mugun kallo bata komai,...
Kan yayi magana Hajiya ta soma karanto masa abinda ya faru tsaf, sannan ta k'ara da "Wllhi ko gobe ta kuma b'ata ran Maryama ta, nata ran itama sai ya b'aci, banda naci da bak'in iyayi su tattara mana su koma garin su tunda yara sunada masu kula dasu..." Kuka Sajida ta fashe dashi tana fad'in "Wllhi wllhi babu yanda zasu tafi, wllhi idan Aunty Shemah ta tafi nima binta zanyi, wllhi barin gidan zanyi..."
AT ya saba da fad'an Hajiya amma sam bai saba da tashin hankali irin haka ba, yama rasa da waye zai soma cikin su... "
Cikin kissa murya irinta mai kuka Shema'u ta soma fad'in "Sajee kiyi hak'uri, ina sonku keda k'annen ki, but I have no choice dole na tafi, I can't stay here and be causing problems with your family.... Baby ko bana nan nasan you'll always be good girl.. Ki... " bata kai aya ba Sajida dake girgiza kai tana kuka ta fincike hannayen ta daga rik'on da Shema'u ta mata ta fita waje da gudun gaske tana fad'in "Wllhi saidai ni na rigaki tafiya, ko kuma mota ta markad'e ni... "
Ai gaba d'aya cikin tashin hankali suka bi bayanta, AT yana fad'i ma Ilu kar ya bari Sajida ta wuce gate, inaaa , tuni Sajida ta nufi waje har ta kusan isa babban titi... Hajiya ma zani a hannu ta fito, haka Maryama dake kuka shar shar da hawaye..
Shema'u kuwa itace kan gaba, kan kace me tayi kan Sajida dake shirin tsallake babban kwalta ga babbar mota ta tink'aro... Hankalin AT sosai yayi mugun tashi, mutuwar matarshi bai gama fita daga jikin sa ba, kansa tuni ya soma juyawa yana tuno sanda yaga Aysha cikin jini, gaba d'aya bai gane meke faruwa... Kaman daga sama sai ganin Shema'u sukayi tayi ta maza ta rik'o Sajida sun zube gefen kwalta... Hajiya kuwa isarta wajen ta d'auke Sajida da mari mai ji da lafiya... Shema'u ta tare ta tana fad'in "Hajiya kiyi hak'uri don Allah yarinya ce,.." Hajiya huci kawai take tana turiri take fad'in "Don ubanta kashe kanta zatayi ne ko kuma kashe mun nawa d'an zatayi inyi, b'acin rai hauka ne, Allah yasa jaririya ce ita ba yarinya ba... " Kuka kawai Maryama keyi sai karkarwa da jikinta keyi.
Sajida na rungume cikin jikin Shema'u, a hankali AT ya k'araso kafin ya mik'a ma Sajida hannu yace "Come here Baby, mak'e masa kafad'a tayi still tana hawaye.
Shema'u dake rungume da Sajidar ta d'ago tana duban AT kafin ta dubi Sajida tace "Sajee kije wajen Daddyn ki kinji sweetheart. Ta k'arashe cikin tsananin damuwa.
Mak'e kafad'a Sajida tayi a karo na biyu kafin tace "Aunty don Allah kar ki tafi ki barni kinji."
AT ya dubi Shema'u ya dubi Sajida yanda suke rik'e da juna k'am, saida Shema'u tayi da gaske kafin Sajida ta mik'a hannu ma AT, kai tsaye motar sa ya nufa da ita..
Hajiya wangale baki tayi tana kallon ikon Allah, da k'yar ta iya furta "Yo naga bariki da k'afafun ta.." tab'e baki tayi kafin ta nufi Maryama dake tsaye gefe tana hawaye ta janye hannun ta tace "Shige muje, su suka sani, kuma daga yau idan babu me kaiki makaranta sai wannan aljanar ni zan wanke k'afafuna na kaiki tunda Allah yasa da K'arfi na rass.." Ta fige hannun Maryama suka wuce ciki..
Suna shigewa Shema'u tayi wata kafiran murmushi kafin tace "This is just the beginning Shemah, kiji dad'in ki da sannu zaki sami abinda kika jima kina buri. Karkad'e jikinta tayi ta tashi ta nufi motar ta, zuciyar ta fari k'al.
*********
Duk maganar duniyar nan tayi Maryama tak'i amsa mata, sai faman shan zuciya kurum take alamun taci kuka.
Hajiya duk sai taji babu dad'i don kuwa bata jure fushin Maryama. D'an matsowa tayi kafin tace "Tashi muje na kaiki kar kiyi latti."
Baki a ture tace "Na fasa zuwa."
"Jarabawar fah, inyi.?"
"Bamuda yau, dama karatu zamuje." tayi maganar tana mai mik'ewa had'i da shigewa d'aki....
**********
"Hello kana ina ne.?" ta fad'i tana saka trafficator.
Daga d'aya b'angaren Hisham ya fashe da wata irin muguwar dariya kafin yace "Shema'u annoba, wani improvement d'in kika samu don nasan haka kawai bazaki kirani ba, saidai kin sami wani ci gaba ko kuma you're planning for something."
K'asaitaceccen murmushi tayi kafin tace "Kaida ka sani, komai yana tafiya yanda nake so, I'm pretty sure yanzu AT zai amince gidansa baza'a tab'a zaman lafia ba muddin babu ni. Nasan wannan Uwar tasa itace zata zame min matsala, but I have my way to get rid of her. ..." Cikin sauri Hisham ya katse ta da fad'in "No Shema'u, don't hurt Hajiya, ko kinsan AT yana son mahaifiyar sa fiye da komai a duniyar nan,? ...wait what's wrong with you ne kam, You said you love him, but meyasa kike cutar da mutanen da yake so, first kin rabasa da matar sa uwar 'ya'yan sa, kina k'ok'arin rusa tarbiyar da ya bawa d'iyar sa, and now his Mother..? Shema'u are you human.? "...... Katse sa tayi da fad'in "Hisham don't tell me you're backing down, toh idan ma ka hak'ura da k'udirin ka ne, ni zanfi kowa farin ciki coz bana so kayi hurting AT, abu guda da nake gargad'in ka dashi shine, don't you dare think of betraying me.. Wllhi Hisham kayi tunanin turning back d'inka on me I won't go down alone, tare da kai zamu tafi k'asa... "
Tunstirewa da dariya yayi kafin yace "Stop being so sensitive, haba my Ally kema kinsan hakan bazata tab'a kasancewa ba.. Ban janye k'udiri na ba kuma bazan janye k'udiri na ba. Yanzu me kike so kika kirani.
Murmushi tayi kafin tace "Yanzu naji bayani, akwai wani yaro a nan Janbulo, Haris Buzu, ina son ka taimaka min nasan komai a gameda shi, I want to work with him.. " Ta k'arashe tana murmushi.
Murmushi Hisham yayi ya shafi kansa da yasha aski low-cut kafin yace "What can I have in return..?"
Murmushi ta kuma yi kafin tace "Nasan matsalar ka, gani nan zuwa apartment d'inka, dama inaso na d'an b'oye masu, su nemeni su rasa nasan Sajida zata d'aga masu hankali har sai na dawo gidan..."
Hisham ya murmusa had'i da kashe wayar kafin a hankali ya soma furta, "AT I'll ruin you completely..."
*Sameena Aleeyou Mrs*
[2:55PM, 3/4/2018] 鈥�+234 703 300 1537鈥�: 馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*SHAK'UWA CE*
馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
*10*
*漏Sameena Aleeyou...鉁嶐煆�*
_馃寛KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 馃_
*_REMINDER..!_*
_(This book is a work of fiction. All names, Characters, locations and incidents are products of the author's imagination or have been used fictitious. Any resemblance to the actual persons living or dead, locales or events is entirely coincidental.)_
Tsareta da idanu AT yayi yanda ta tak'ure waje guda sai faman shan zuciya take alamun taci kuka. Cike da masifa yaci gaba da fad'in "Answer me! Kinyi hauka ne huh..!" Kafad'unta ya rik'e yana jijjgata yana ci gaba da mata fad'a, gaba d'aya fuskar sa tayi jazir sabida b'acin rai, jijiyoyin goshin sa sunyi rud'u rud'u.
Girgiza masa kai Sajida take still tana hawaye, ba tareda ta iya fad'in komai ba sai kuka da take.
D'an dafe kansa yayi had'i da fuzar da iska, gani yake kaman he's going to far... A hankali ya durk'usa a gabanta yana kallonta, tausayin su gaba d'aya ya rufesa, yana tsananin son yaransa musamman yanzu da suka rasa mahaifiyar su.