Sashe 57
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
lokacin da zaa kawo bilkisu gidan mahaifinku babu wanda ya rakota saboda ta auri talaka daga ita sai mahaifinku suka baro gidansu zuwa rubabben dakinsa inji cewar hjy rahma dan wulakancin da sukai mana yasa babu wanda je dauko amarya .
babu abinda iyayenta sukai mata na kayan dakin kuma har yau yan'uwanta na jini babu wanda yasan inda take sun dai san tana zaune acikin lagos din nan amman a ina take basu sani ba babu wanda ya ta'ba zuwa ."
Kusan bakin hjy rahma yayi tasiri akan bilkisu dan sai datayi shekara uku tare da ussein batare da tasamu ciki ba har aka auro salma bata samu ciki ba ussein bai bawa mara d'a kunya ba dan sosai ya dawo da shaye shayensa lokacin data masa mgn akan alkwarin da yayi mata na dainawa yace" yaushe sukayi haka ?sai byn da salma ta haifi ali sannan kwatsam sai ga ciki bilkisu ta samu har lokacin da tayi haihuwar fari tace abarta a gidan mijinta
ni nasan da wani mai arziki ta aura ko bata je ba dole zaazo a dauketa ,babu wanda yazo dan lokacin mahaifinku da kanshi yaje ya sheida masu ta haihu intakaice miki korar kare aka masa wai yazo rokon kudi shiyasa duk lokacin da mahaifinku ya bata mata rai sai dai ni naji mata haushi ita kuma tayi kuka ta hakura dan bata san inda zata dosa ba mutane gidan nan gbdy sun daukenta sha sha wai ta tare a gindin miji to idan tace ma ta gaji ina zata ?
yau da'ace tayi saar uwa da tun tuni ta koma gareta domin tana neman taimakonta amman no way domin zamanta a gidan ussein shine gatanta kinga ta rasa gatanta shiyasa a kullum take ganin bata da gatan daya wuce ussein daku yayanta komai yayi mata take hakuri wanda kusan hakan yake cikin dalilin da yasa salma da hassana suke cin kashi akanta ta sha wahala sosai acikin yanuwan ussein bayan an haifi habib rashin Lfy ya kama hjy haka ta dauko hannun bilkisu tasa a tafin hannuna tace na rike mata amanar bilkisu kar na bari tayi kuka idan ussein yasata kuka na tabbatar na wanke mata zuciya sannan ta qara da cewa byn ta mutu bilkisu ta dawo bangarenta ta cigaba da rayuwa acikisa nace ta tara yayanta ta fad'a agabansu hakan kuwa akayi abun bai masu dadi ba amman haka suka yi hakuri kwana uku tsakani tace ga garinku ."
Bilkisu tayi kuka kamar zata bita domin a gasky ita akayiwa mutuwa dan kusan nauyinta akan hjy yake itace komai nata bare Ke da kika ci sunan mahaifiyarta komai tasamu kece da bilkisu ne shekarar hajiya daya da rasuwa rashin lafiya ya kama mahaifinki koda aka dubashi ciwon sigari ne ya kamashi har yayi masa illa bilkisu bata gujesa ba itace komai nashi ,ita Ke kaisa asibiti gwanati ga ciwonsa na bukatar kudi amman babu ke babu irin wahalar da batayi ba har wankau tayi dan ta rufawa kanta asiri cikin wannan halin rashin lafiya aka samu cikin habib har aka haifesa mahaifinku bashi da lafiya ranar da habib ya cika shekara daya a duniya Allah ya dauki ran mahaifinku ,yanzu shekaru ashirin da uku kenan rabonta da yan'uwanta da iyayenta kuma har zuwa wannan lokacin babu mutun daya daya nemi inda take to me zai sa ku ku damu da inda suke ?
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 19
A matukar zuciye ya sauke duka hannuwansa yana huci sai dai har lokacin kwayar idanunshi na kan fuskar baban gali yana masa wani irin mugun kallo mai tattare da bakinciki lokaci d'aya kuma yana ta qoqarin danne fushinsa dan baya son 'bacin ran mahaifiyarsa ."
baba gali ya sakar masa murmushin mugunta sannan ya kalli aunty hassana da aunty salma "kuga wannan tantirin mara mutuncin yaron wai ni zai kai hannunsa jikinata saboda nace zasu bar gidan nan kamar da kudin ubansa ko da kudin uwarsa aka gina gidan nan da zai wani d'aga hankalinsa dan Allah ku kalli Irin kallon da yake min nasan yana jin kamar ya kasheni ne ."ya qarasa maganar yana dariya ,"
Murmushin jin dadi aunty hassana tayi itama "ai kuwa bai isa ya kasheka ba sai dai ya kashe uwarsa ko yaje ya kashe wad'an can marasa mutuncin dangin uwarsa ba amman mu nan munfi karfin d'an kutumar uba, shegen gora mai falla fallan kunnawa , an nace mana an zo an haifa mana irin jaraba kuma wallahi sai Kun bar gidan nan matsawar bazaku daina mana rashin mutunci ba ."
cike da raunin zuciya habib yace "mahaukatan banza kawai da basu san ciwon kansu ba "
"mu kake cewa mahaukata ?eh !lallai yaron nan wuyanka ya isa yanka ,amman ka sani bamu ne mahaukata ba ga mahaukaciya nan a gabanka kana kallo wannan wannan itace mental itace mahaukaciya da ka kiramu dashi aunty hassana ta fad'a tana nuna gefen kanta ."
"Hassana !" ya kira sunanta a matukar hassale
Aunty hassana tayi saurin zaro idanuwanta waje tana duban d'anuwanta cike da mamakin habib "yes abinda kunnuwanki suka ji na fad'a kenan dan haka ki ma daina mamaki zan ma iya fad'ar abinda yafi haka " mutun takin me zan tsaya yi tunda kin kasa mutunta kanki ?"
ta maida hankalinta da idanunta kanshi sosai tana nazarin mgrsa sa sai daya samawar jikinsa natsuwa sannan ya cigaba da zaro magana "Ki kalli aunty tsab ki gani Kinsan dasu wa maganata ta dace ,ku din dai kune mahaukata kuma bazan ta'ba sauya maganata ba."
Hawaye ne yake zubowa daga idanun aunty gashi magana take son yi dan ta basu hakuri sannan ta tsawatarwa habib amman ta qasa bud'e bakinta bare ta sarrafa harshenta a wannan lokacin ita kanta taga ya dace ta koma cikin 'yanuwa cikin asalin ta amman kuma idan ta tuna irin rayuwar datayi har ta kawo wannan matsayin sai taga komawar nata bashi da wata amfani me zata cewa alhj rafi'u giwa da mahaifiyarta wacce tafi kowa d'aukar zafi akan kowa wacce ta gindaya mata sharadin cewar ta manta daita ta manta da kowa nata tunda ta zabi auren ussein ?".
"gidan nan kowa yasan gidan kakanmu ne wanda ya haifi mahaifinmu yadda kuke taqamar kuna da iko akan gidan nan haka muma ya'yan ussein muke da iko da gidan nan matsawar zamu zauna acikin gidan nan dan dole mahaifiyarmu ta zauna acikinsa ."
" Ke ! hassana da kike cewa a dole mu bar gidan nan kisani bamu ya kamata mu bar gidan nan ba ke da ya'yanki yafi dace wa ku bar gidan nan dan da gidan miji mace take taqama ba da gidan uba ba , aunty a gidan mijinta take zaune Ke fa ? da har yanzu Ke da ya'yanki baku san garin ubansu ba bare su san dangin ubansu ,ki fara zuwa ki kai ya'yanki su san dangin ubansu tukun kizo ki kori wad'an da su muhalinsu suke ."
Cike da sanyin jiki maryama ta dinga jan gwiwowinta har ta qarasa gabansu aunty hassana jikinta na wani irin rawa Kafin tai kai ga yin mgn taji aunty hassana ta hau surfa mata maseefa "dan ubanki yau dai karki kuskura ki bamu hakuri , shegiya yarinyar munafukar Allah taala kin wani marairaice fuska kamar ta kirki zaki bawa mutane hakurin gulma wallahi yau shine zamanku na karshe acikin gidan nan sai kun bar mana gidanmu ,gara ma tunda wuri Ki san yadda zaki d'auke wnn uwar taki da wannan shegen kannin naki mai falla fallan kunnuwa Kmr na fir'una ku bar mana gidanmu mu huta da jaraba sanda ussein yana raye bai barmu mun huta ba sannan bai tsinana mana komai ba sai ruwan shaye shaye da d'auko mana magana wanda sanadiyyar haka ya kwaso mana wannan munafukar uwar taku gashi ya mutu ya barmu da mugun iri ."
"Kuka maryama ta fashe dashi hade da sake durkusawa a wajen batare da tasan abinda zata fada ba, tana mai bakincikin irin kalar rayuwar da mahaifinta yayi a sanda yake raye, gashi ya bar duniyar amma basu huta ba , wannan wace irin rayuwa ce ? me yasa wasu yanuwa suke yin haka ? "tasani da ubansu mai arziki ne da duk abinda yayi babu mai tuna masu bare har a zagesu dashi ."
tsaki baba gali yaja yana cewa " Munafukar banxa sai anyi magana kisa mutane a gaba kina kuka, da ubannaku bai shaye shaye ba zaa fada? daya zauna da mutane lpy zaa ki fada ?kullum yana cikin d'auko mana magana gashi ya mutu ya bar iri an iya tujara iya tujara sauran shaye shaye .."
"Allah bazai sa ba ,baba ka daina masa mugun fata "me ya saura yaro ya zama dan daba ai sauran shaye shaye, habib zai yi magana maryama tayi saurin dakatar dashi tana cewa "walalhi karka sake cewa komai ai ga irin abinda ka haifar ko ?"ni dai na fada maku maza ku san ynd zaku yi ku bar mana gidanmu tunda gdn bana ubanku bane,"
maryama da tarin qunar zuciya da qunar rai take zubar da hawaye tafi karfin minti goma a durkushe sai daga baya ta koma inda tabar aunty ta durkusa kusa daita hawaye na zuba a idanunta Itama aunty hawayene take zubarwa a nata idanun tana jin ciwon abinda habib yake duk da tasan gsky yake fad'a masu amman bata só yana fadar duk abinda yazo bakinsu dan kome zai faru bazasu ta'ba sonta ba har yau tarasa me tayi masu mai zafi a duniya da suka kasa yafe mata sannan suka kasa danne tsanarsu akanta da yaranta ."
babu abinda iyayenta sukai mata na kayan dakin kuma har yau yan'uwanta na jini babu wanda yasan inda take sun dai san tana zaune acikin lagos din nan amman a ina take basu sani ba babu wanda ya ta'ba zuwa ."
Kusan bakin hjy rahma yayi tasiri akan bilkisu dan sai datayi shekara uku tare da ussein batare da tasamu ciki ba har aka auro salma bata samu ciki ba ussein bai bawa mara d'a kunya ba dan sosai ya dawo da shaye shayensa lokacin data masa mgn akan alkwarin da yayi mata na dainawa yace" yaushe sukayi haka ?sai byn da salma ta haifi ali sannan kwatsam sai ga ciki bilkisu ta samu har lokacin da tayi haihuwar fari tace abarta a gidan mijinta
ni nasan da wani mai arziki ta aura ko bata je ba dole zaazo a dauketa ,babu wanda yazo dan lokacin mahaifinku da kanshi yaje ya sheida masu ta haihu intakaice miki korar kare aka masa wai yazo rokon kudi shiyasa duk lokacin da mahaifinku ya bata mata rai sai dai ni naji mata haushi ita kuma tayi kuka ta hakura dan bata san inda zata dosa ba mutane gidan nan gbdy sun daukenta sha sha wai ta tare a gindin miji to idan tace ma ta gaji ina zata ?
yau da'ace tayi saar uwa da tun tuni ta koma gareta domin tana neman taimakonta amman no way domin zamanta a gidan ussein shine gatanta kinga ta rasa gatanta shiyasa a kullum take ganin bata da gatan daya wuce ussein daku yayanta komai yayi mata take hakuri wanda kusan hakan yake cikin dalilin da yasa salma da hassana suke cin kashi akanta ta sha wahala sosai acikin yanuwan ussein bayan an haifi habib rashin Lfy ya kama hjy haka ta dauko hannun bilkisu tasa a tafin hannuna tace na rike mata amanar bilkisu kar na bari tayi kuka idan ussein yasata kuka na tabbatar na wanke mata zuciya sannan ta qara da cewa byn ta mutu bilkisu ta dawo bangarenta ta cigaba da rayuwa acikisa nace ta tara yayanta ta fad'a agabansu hakan kuwa akayi abun bai masu dadi ba amman haka suka yi hakuri kwana uku tsakani tace ga garinku ."
Bilkisu tayi kuka kamar zata bita domin a gasky ita akayiwa mutuwa dan kusan nauyinta akan hjy yake itace komai nata bare Ke da kika ci sunan mahaifiyarta komai tasamu kece da bilkisu ne shekarar hajiya daya da rasuwa rashin lafiya ya kama mahaifinki koda aka dubashi ciwon sigari ne ya kamashi har yayi masa illa bilkisu bata gujesa ba itace komai nashi ,ita Ke kaisa asibiti gwanati ga ciwonsa na bukatar kudi amman babu ke babu irin wahalar da batayi ba har wankau tayi dan ta rufawa kanta asiri cikin wannan halin rashin lafiya aka samu cikin habib har aka haifesa mahaifinku bashi da lafiya ranar da habib ya cika shekara daya a duniya Allah ya dauki ran mahaifinku ,yanzu shekaru ashirin da uku kenan rabonta da yan'uwanta da iyayenta kuma har zuwa wannan lokacin babu mutun daya daya nemi inda take to me zai sa ku ku damu da inda suke ?
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 19
A matukar zuciye ya sauke duka hannuwansa yana huci sai dai har lokacin kwayar idanunshi na kan fuskar baban gali yana masa wani irin mugun kallo mai tattare da bakinciki lokaci d'aya kuma yana ta qoqarin danne fushinsa dan baya son 'bacin ran mahaifiyarsa ."
baba gali ya sakar masa murmushin mugunta sannan ya kalli aunty hassana da aunty salma "kuga wannan tantirin mara mutuncin yaron wai ni zai kai hannunsa jikinata saboda nace zasu bar gidan nan kamar da kudin ubansa ko da kudin uwarsa aka gina gidan nan da zai wani d'aga hankalinsa dan Allah ku kalli Irin kallon da yake min nasan yana jin kamar ya kasheni ne ."ya qarasa maganar yana dariya ,"
Murmushin jin dadi aunty hassana tayi itama "ai kuwa bai isa ya kasheka ba sai dai ya kashe uwarsa ko yaje ya kashe wad'an can marasa mutuncin dangin uwarsa ba amman mu nan munfi karfin d'an kutumar uba, shegen gora mai falla fallan kunnawa , an nace mana an zo an haifa mana irin jaraba kuma wallahi sai Kun bar gidan nan matsawar bazaku daina mana rashin mutunci ba ."
cike da raunin zuciya habib yace "mahaukatan banza kawai da basu san ciwon kansu ba "
"mu kake cewa mahaukata ?eh !lallai yaron nan wuyanka ya isa yanka ,amman ka sani bamu ne mahaukata ba ga mahaukaciya nan a gabanka kana kallo wannan wannan itace mental itace mahaukaciya da ka kiramu dashi aunty hassana ta fad'a tana nuna gefen kanta ."
"Hassana !" ya kira sunanta a matukar hassale
Aunty hassana tayi saurin zaro idanuwanta waje tana duban d'anuwanta cike da mamakin habib "yes abinda kunnuwanki suka ji na fad'a kenan dan haka ki ma daina mamaki zan ma iya fad'ar abinda yafi haka " mutun takin me zan tsaya yi tunda kin kasa mutunta kanki ?"
ta maida hankalinta da idanunta kanshi sosai tana nazarin mgrsa sa sai daya samawar jikinsa natsuwa sannan ya cigaba da zaro magana "Ki kalli aunty tsab ki gani Kinsan dasu wa maganata ta dace ,ku din dai kune mahaukata kuma bazan ta'ba sauya maganata ba."
Hawaye ne yake zubowa daga idanun aunty gashi magana take son yi dan ta basu hakuri sannan ta tsawatarwa habib amman ta qasa bud'e bakinta bare ta sarrafa harshenta a wannan lokacin ita kanta taga ya dace ta koma cikin 'yanuwa cikin asalin ta amman kuma idan ta tuna irin rayuwar datayi har ta kawo wannan matsayin sai taga komawar nata bashi da wata amfani me zata cewa alhj rafi'u giwa da mahaifiyarta wacce tafi kowa d'aukar zafi akan kowa wacce ta gindaya mata sharadin cewar ta manta daita ta manta da kowa nata tunda ta zabi auren ussein ?".
"gidan nan kowa yasan gidan kakanmu ne wanda ya haifi mahaifinmu yadda kuke taqamar kuna da iko akan gidan nan haka muma ya'yan ussein muke da iko da gidan nan matsawar zamu zauna acikin gidan nan dan dole mahaifiyarmu ta zauna acikinsa ."
" Ke ! hassana da kike cewa a dole mu bar gidan nan kisani bamu ya kamata mu bar gidan nan ba ke da ya'yanki yafi dace wa ku bar gidan nan dan da gidan miji mace take taqama ba da gidan uba ba , aunty a gidan mijinta take zaune Ke fa ? da har yanzu Ke da ya'yanki baku san garin ubansu ba bare su san dangin ubansu ,ki fara zuwa ki kai ya'yanki su san dangin ubansu tukun kizo ki kori wad'an da su muhalinsu suke ."
Cike da sanyin jiki maryama ta dinga jan gwiwowinta har ta qarasa gabansu aunty hassana jikinta na wani irin rawa Kafin tai kai ga yin mgn taji aunty hassana ta hau surfa mata maseefa "dan ubanki yau dai karki kuskura ki bamu hakuri , shegiya yarinyar munafukar Allah taala kin wani marairaice fuska kamar ta kirki zaki bawa mutane hakurin gulma wallahi yau shine zamanku na karshe acikin gidan nan sai kun bar mana gidanmu ,gara ma tunda wuri Ki san yadda zaki d'auke wnn uwar taki da wannan shegen kannin naki mai falla fallan kunnuwa Kmr na fir'una ku bar mana gidanmu mu huta da jaraba sanda ussein yana raye bai barmu mun huta ba sannan bai tsinana mana komai ba sai ruwan shaye shaye da d'auko mana magana wanda sanadiyyar haka ya kwaso mana wannan munafukar uwar taku gashi ya mutu ya barmu da mugun iri ."
"Kuka maryama ta fashe dashi hade da sake durkusawa a wajen batare da tasan abinda zata fada ba, tana mai bakincikin irin kalar rayuwar da mahaifinta yayi a sanda yake raye, gashi ya bar duniyar amma basu huta ba , wannan wace irin rayuwa ce ? me yasa wasu yanuwa suke yin haka ? "tasani da ubansu mai arziki ne da duk abinda yayi babu mai tuna masu bare har a zagesu dashi ."
tsaki baba gali yaja yana cewa " Munafukar banxa sai anyi magana kisa mutane a gaba kina kuka, da ubannaku bai shaye shaye ba zaa fada? daya zauna da mutane lpy zaa ki fada ?kullum yana cikin d'auko mana magana gashi ya mutu ya bar iri an iya tujara iya tujara sauran shaye shaye .."
"Allah bazai sa ba ,baba ka daina masa mugun fata "me ya saura yaro ya zama dan daba ai sauran shaye shaye, habib zai yi magana maryama tayi saurin dakatar dashi tana cewa "walalhi karka sake cewa komai ai ga irin abinda ka haifar ko ?"ni dai na fada maku maza ku san ynd zaku yi ku bar mana gidanmu tunda gdn bana ubanku bane,"
maryama da tarin qunar zuciya da qunar rai take zubar da hawaye tafi karfin minti goma a durkushe sai daga baya ta koma inda tabar aunty ta durkusa kusa daita hawaye na zuba a idanunta Itama aunty hawayene take zubarwa a nata idanun tana jin ciwon abinda habib yake duk da tasan gsky yake fad'a masu amman bata só yana fadar duk abinda yazo bakinsu dan kome zai faru bazasu ta'ba sonta ba har yau tarasa me tayi masu mai zafi a duniya da suka kasa yafe mata sannan suka kasa danne tsanarsu akanta da yaranta ."