Sashe 17
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Aunty khadeja wacce tayi shiru tana sauraronsu tace " duk na fahimceki Maryam amman yana da kyau mutun yayi dogon nazari akan duk abinda ya kunno kai cikin rayuwarsa zamu baki lokaci kiyi tunani sannan kiyi istahara ..?maganganu masu sanyi da kwantar da hankali aunty khadeja tayi amfani dasu gurin son janyo hankalin maryam duk da a rikice take amman tana fahimtar komai dake fita daga bakinta ,naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana mai kallon aunty khadeja sannan taja gindi zuwa Inda take ta riko hannunta d'aya cikin nata ta damke gam jikinta na sake d'aukar kyarma muryarta a raunane tace "aunty khadeja bazan iya aurensa ba bari ma na fada muku gaskiya akwai wadan da suke sona sosai ku bari ya nemo matarsa a waje zai fi zame mana alkairi ......"
duk yadda sukayi daita ta fahimcesu taki sai faman kuka take tana basu hakuri ganin yadda ta rikice sai kuka take tana rokonsu tana juya Kai yasa suka hakura da batun tare da sallamarta da kyar ta mike tsaye tana layi saboda juwar dake dibarta ta bar parlour, a tare aunty shahida da aunty khadeja suka Kalli juna suna sauke ajiyar zuciya " ban ta'ba tunanin maryam zataki amincewa da wannan had'in ba ,na d'auka zata fi kowa farinciki da murna zata kasance matar AD duba ga yadda naga 'yammata na maseefar son shi da son aurensa inji cewar aunty shahida "ai abun ba daga nan take ba aunty abincin wani gubar wani kuma ma ni banga laifinta ba shi kasan AD matsala ne bare a kai ga halin miskilancinsa aunty khadeja ta fad'a tana jan tsaki " bayan wannan miskilanci nashi bashi da wani aibun da zaa ki aurensa gaskiya kawai dan bata son shi ne abar zance zuwa wani lokaci sai mu fahimtar da mami .
"Haka ne amman ya kamata ki kirasa ki fad'a masa ba'a son shi ko ya dan rage jijji da kai da mislinci da nuna fad'i da Isan da yake "yanzu kuwa zan sheida masa aunty shahida ta fad'a tana ciro wayarta daga cikin handbag dinta kira d'aya ya katse ya biyo byn Kiranta "kazo yanzu muna parlour'n mami na uku , tana gama fad'ar haka ta katse Kiran tana jan tsaki dan tasan bancin halaiyan da yake nunawa maryam da babu yadda za'a yi takisa ".
maryam kuwa tana fita d'akinsu ta shiga ta zube kan gado tana kuka sosai har da shesheka tana jin rashin dadin kin amincewa yan'uwanta da tayi , ko babu komai yaci darajansu agurinta ta amincewa aurensa "mai yasa na ma su aunty shahida haka ?mai yasa bazan so zabin su ba kuma jininsu da suka fi qauna akan komai ?" hakika ban kyauta ba na yiwa yayar mahaifina butulci da yan'uwana sam basu canci haka daga gareni ba "why why maryam why do you do this to them ?tana cikin wannan halin nana hauwa'u ta fito da sauri daga bayi dan sheshekar kukanta ne ya hankaltar daita ganin yadda take kuka kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa yasa ta k'araso da sauri ta hau sama gadon tana mata magana cikin tsananin tashin hankali "menene marsi ? dan wani loakcin da haka take kiranta mrym ta sake fashewa da wani sabon kuka zuciyarta na zafi da qunci banci tsakaninta da nana hauwa'u basa boyewa juna komai tabbas da bazata fad'a mata ba zata boye wannan maganar ta barwa kanta ita kad'ai tunda tasan su aunty shahida ma bazasu fito da maganar ba .
sheshekar kukanta ya qara dagawa nana hauwa'u hankali jiki a mace ta kamota ta rungumeta tsam ajikinta itama ta fara hawayen tausayin yar'uwata duk da bata san dalilin kukanta ba a hankali ta soma jin sautin muryarta cikin kuka "na shiga uku nana hauwa'u na kasa yiwa yan'uwana abinda ya kamata na kasa bin umarninsu nasan zasu ji babu dadi a ransu tayi mgnr hawaye na gangaro mata ...."
"menene abinda kika kasa sannan su wani yan'uwa kenan ? ta fad'a tana sake rungumota jikinata' kiyi hakuri ki natsu marsi ki fahimtar dani abinda ke faruwa "naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan tayi mata bayani komai cikin muryar kuka tana mai zare jikinta daga nata ta cusa cikin tsakankanin qa'fafunta tana sheshekar kuka tare da kamkame jikinta .
Shiru nana hauwa'u tayi a matukar tsorace tana kallonta tana maimaita maganarta kafin daga bisani ta motsa bakinta ta soma magana a zafafe "hakika babu aibu a maganarki sister tunda shima bai sonki kema bai dace ki so shi ba amman wani hanzari ba gudu ba maryam nayi noticing ba ya Adam Kawai ne bakya so kowa ne bakyau qaunar yace yana sonki dan duk wanda ya nuna yana sonki gocewa kike".ta d'ago a hankali ta Kalli nana hauwa'u da take magana "kin tsareni da idanu ai gaskiya na fada aure fa rahma ne yana d'aya daga cikin dokokin Allah da manzonsa cewar aso aure Kuma a girmama shi me yasa ke bakya so ? Kalli yadda abbas da anás suke haukan sonki kmr zasu mutu byn su ma akwai wasu amman kullum wulakanci da tozarci ke shiga tsakaninku ,ki duba lamarina maryam kad'ai ya isheki ishara mutun nawa suka ce suna sona a rayuwa ? ."
Shiru maryam tayi tana kallonta hawaye na tsiyayowa daga kwarnin Idanunta "me na rasa ajikina ko a tare dani amman har yanzu shiru babu wanda yace yana sona ko acikin family's bare maganar aure ? bamu da wani lokaci maryam a shekarunmu na talatin a duniya ,idan akace babu lokaci ba komai ake nufi da hakan ba illa mutuwa ake magana domin zata iya zuwawa mutun a kowani lokaci ,ni dai shawarata anan kiyi addua abinda yafi zama alkhairi a tsakaninku da ya Adam Allah ya zaba miki ba kuka ba dan duk yadda zaki ki aurensa idan Allah ya qaddaro mijinki ne dole sai anyi ta qarasa mgnr tare da riko hannuwanta duka cikin nata tana kallonta a sanyaye kana ta cigaba da magana "kina da sa'a marsi arayuwarki da har akayi tunanin a had'aki aure da yaya adam byn akwai tarin yammata acikin danginmu wad'an da nake da tabbacin da sune aka nemi a hadasu dashi da tuni an wuce gurin."
" hakika mami ba qaramin qauna take miki ba ,
ba dan ya Adam yana dan'uwana ba yana da kirki daidai nashi marsi ,nagarta ga kyawawan halaiya da kyakkyawar zuciya illarsa dai rashin son magana da mislinci da km tsanar da yake nuna miki byn wannan bashi da wata aibu da za'a kishi , idan kika auresa zaki zamo matar da babu kamarta acikin matan duniya ,kema kuma haka ne kina da halaiyan da baza'a ta'ba barin kije ki auri wani ki barshi ba ."
"hankali nana hauwa'u ta dinga kwantar mata da hankali har kukanta ya tsaya ta qura mata Ido tana sauke ajiyar zuciya "ki saki ranki please idan ba kina son nima na shiga cikin damuwa ba "murmushi maryam ta sakar mata tare da goge hawayenta "yauwa ko ke fa matar yayana inshallahu ta fad'a tana mikewa ta bar d'akin mrym ta kwanta lamo akan katifa tana sauke numfashi sama sama tana tunanin mafuta zata amince ko kuwa zata tsaya akan ra'ayinta ne ?"
A parlour hajiya zulaiheart ya samesu zaune sunyi shiru kowannensu da abinda yake sakawa a cikin ransa , yayi sallama a ciki kmr baya so ,suma aciki suka amsa masa kamar yadda yayi dan gbdy haushinsa aunty khadeja take ji dan gaisuwar da yayi masu aciki ma bata amsa ba shima bai damu daya sake gaishesu ba dan ba kasafai yake son gaisuwa ba hasalima yawon gaisuwa na cikin abinda ke motsa zuciyarsa "ya k'araso cikin sanyin jikin nan nasa ya zauna akan kujera mai zaman mutun d'aya ya d'aura kafarsa d'aya akan d'aya ya fuskancesu batare daya yi magana ba ."
gyaran murya aunty shahida tayi kana ta soma mgn "burinka ya cika AD domin kuwa maryam taki amincewa da aurenka juyin duniya munyi daita tace bata sonka bata ga abinda zatayi da aurenka ba shikenan sai hankalinka ya kwanta ka zuba ruwa a kasa kasha tunda kai ma alal lalurati zaka aureta ba dan kana sonta ba , amman kasan da sani bazaka cigaba da zama haka ba dole ka fito da mata Kuma cikin wannan lokacin kayi aure dan kwancinyar hankalin mahaifiyarmu .." ban san dalilin da yasa kake kin yarinyar nan ba batare da wani huja ba wallahi sam banji haushinta ba kaso mai sonka haka zalika Kaki mai kinka inji cewar aunty khadeja wacce ta k'arasa maganar cikin tsananin fushi tana jan tsaki a fili wani mugun kallo ya watsa mata mai had'e da harara yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa , ta kawar da kanta gefe tana zuba tagumi ."
Shiru kowannensu yayi bayan sun gama zayyane abinda ke ransu shi kuwa yafi minti ashirin yana zaune zuciyarsa na wani irin bugawa batare da yace uffan ba kafin daga baya ya motsa lip's dinsa a hankali "sweetheart tasan da wannan maganar ?ya tambaya yana kafesu da Kyawawan idanunshi masu matukar kyau da bugar da zuciya sai dai a yanzu kallosu kawai zai sa ka fahimci tashin hankali da balain dake cikinsu "bata sani ba amman dole zata sani Kuma a yanzu "A hankali ya dinga girgiza kafarsa d'aya yana cizan lip's dinsa na kasa yana maimata Kalmar da aka fada masa mrym tace " bata sona ? wannan karon a fili ya fad'a yana kallon aunty shahida zuciyarsa na zafi da quna da tuttukin bakinciki mara misaltuwa ,kai tsaye tace "tabbas abinda ta fad'a mana kenan kai daga gani ma tana da wanda take so....."stop aunty shahida karki fad'a min haka mana taya zatace bata Sona?" wacece ita dan ubanta da har zata ce bata son Adam Tariq Abdullah ?"mace mai daraja da zuciya mai kin wanda yake kinta" ta bashi amsa da haka tana zabga masa katuwar harara."
duk yadda sukayi daita ta fahimcesu taki sai faman kuka take tana basu hakuri ganin yadda ta rikice sai kuka take tana rokonsu tana juya Kai yasa suka hakura da batun tare da sallamarta da kyar ta mike tsaye tana layi saboda juwar dake dibarta ta bar parlour, a tare aunty shahida da aunty khadeja suka Kalli juna suna sauke ajiyar zuciya " ban ta'ba tunanin maryam zataki amincewa da wannan had'in ba ,na d'auka zata fi kowa farinciki da murna zata kasance matar AD duba ga yadda naga 'yammata na maseefar son shi da son aurensa inji cewar aunty shahida "ai abun ba daga nan take ba aunty abincin wani gubar wani kuma ma ni banga laifinta ba shi kasan AD matsala ne bare a kai ga halin miskilancinsa aunty khadeja ta fad'a tana jan tsaki " bayan wannan miskilanci nashi bashi da wani aibun da zaa ki aurensa gaskiya kawai dan bata son shi ne abar zance zuwa wani lokaci sai mu fahimtar da mami .
"Haka ne amman ya kamata ki kirasa ki fad'a masa ba'a son shi ko ya dan rage jijji da kai da mislinci da nuna fad'i da Isan da yake "yanzu kuwa zan sheida masa aunty shahida ta fad'a tana ciro wayarta daga cikin handbag dinta kira d'aya ya katse ya biyo byn Kiranta "kazo yanzu muna parlour'n mami na uku , tana gama fad'ar haka ta katse Kiran tana jan tsaki dan tasan bancin halaiyan da yake nunawa maryam da babu yadda za'a yi takisa ".
maryam kuwa tana fita d'akinsu ta shiga ta zube kan gado tana kuka sosai har da shesheka tana jin rashin dadin kin amincewa yan'uwanta da tayi , ko babu komai yaci darajansu agurinta ta amincewa aurensa "mai yasa na ma su aunty shahida haka ?mai yasa bazan so zabin su ba kuma jininsu da suka fi qauna akan komai ?" hakika ban kyauta ba na yiwa yayar mahaifina butulci da yan'uwana sam basu canci haka daga gareni ba "why why maryam why do you do this to them ?tana cikin wannan halin nana hauwa'u ta fito da sauri daga bayi dan sheshekar kukanta ne ya hankaltar daita ganin yadda take kuka kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa yasa ta k'araso da sauri ta hau sama gadon tana mata magana cikin tsananin tashin hankali "menene marsi ? dan wani loakcin da haka take kiranta mrym ta sake fashewa da wani sabon kuka zuciyarta na zafi da qunci banci tsakaninta da nana hauwa'u basa boyewa juna komai tabbas da bazata fad'a mata ba zata boye wannan maganar ta barwa kanta ita kad'ai tunda tasan su aunty shahida ma bazasu fito da maganar ba .
sheshekar kukanta ya qara dagawa nana hauwa'u hankali jiki a mace ta kamota ta rungumeta tsam ajikinta itama ta fara hawayen tausayin yar'uwata duk da bata san dalilin kukanta ba a hankali ta soma jin sautin muryarta cikin kuka "na shiga uku nana hauwa'u na kasa yiwa yan'uwana abinda ya kamata na kasa bin umarninsu nasan zasu ji babu dadi a ransu tayi mgnr hawaye na gangaro mata ...."
"menene abinda kika kasa sannan su wani yan'uwa kenan ? ta fad'a tana sake rungumota jikinata' kiyi hakuri ki natsu marsi ki fahimtar dani abinda ke faruwa "naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan tayi mata bayani komai cikin muryar kuka tana mai zare jikinta daga nata ta cusa cikin tsakankanin qa'fafunta tana sheshekar kuka tare da kamkame jikinta .
Shiru nana hauwa'u tayi a matukar tsorace tana kallonta tana maimaita maganarta kafin daga bisani ta motsa bakinta ta soma magana a zafafe "hakika babu aibu a maganarki sister tunda shima bai sonki kema bai dace ki so shi ba amman wani hanzari ba gudu ba maryam nayi noticing ba ya Adam Kawai ne bakya so kowa ne bakyau qaunar yace yana sonki dan duk wanda ya nuna yana sonki gocewa kike".ta d'ago a hankali ta Kalli nana hauwa'u da take magana "kin tsareni da idanu ai gaskiya na fada aure fa rahma ne yana d'aya daga cikin dokokin Allah da manzonsa cewar aso aure Kuma a girmama shi me yasa ke bakya so ? Kalli yadda abbas da anás suke haukan sonki kmr zasu mutu byn su ma akwai wasu amman kullum wulakanci da tozarci ke shiga tsakaninku ,ki duba lamarina maryam kad'ai ya isheki ishara mutun nawa suka ce suna sona a rayuwa ? ."
Shiru maryam tayi tana kallonta hawaye na tsiyayowa daga kwarnin Idanunta "me na rasa ajikina ko a tare dani amman har yanzu shiru babu wanda yace yana sona ko acikin family's bare maganar aure ? bamu da wani lokaci maryam a shekarunmu na talatin a duniya ,idan akace babu lokaci ba komai ake nufi da hakan ba illa mutuwa ake magana domin zata iya zuwawa mutun a kowani lokaci ,ni dai shawarata anan kiyi addua abinda yafi zama alkhairi a tsakaninku da ya Adam Allah ya zaba miki ba kuka ba dan duk yadda zaki ki aurensa idan Allah ya qaddaro mijinki ne dole sai anyi ta qarasa mgnr tare da riko hannuwanta duka cikin nata tana kallonta a sanyaye kana ta cigaba da magana "kina da sa'a marsi arayuwarki da har akayi tunanin a had'aki aure da yaya adam byn akwai tarin yammata acikin danginmu wad'an da nake da tabbacin da sune aka nemi a hadasu dashi da tuni an wuce gurin."
" hakika mami ba qaramin qauna take miki ba ,
ba dan ya Adam yana dan'uwana ba yana da kirki daidai nashi marsi ,nagarta ga kyawawan halaiya da kyakkyawar zuciya illarsa dai rashin son magana da mislinci da km tsanar da yake nuna miki byn wannan bashi da wata aibu da za'a kishi , idan kika auresa zaki zamo matar da babu kamarta acikin matan duniya ,kema kuma haka ne kina da halaiyan da baza'a ta'ba barin kije ki auri wani ki barshi ba ."
"hankali nana hauwa'u ta dinga kwantar mata da hankali har kukanta ya tsaya ta qura mata Ido tana sauke ajiyar zuciya "ki saki ranki please idan ba kina son nima na shiga cikin damuwa ba "murmushi maryam ta sakar mata tare da goge hawayenta "yauwa ko ke fa matar yayana inshallahu ta fad'a tana mikewa ta bar d'akin mrym ta kwanta lamo akan katifa tana sauke numfashi sama sama tana tunanin mafuta zata amince ko kuwa zata tsaya akan ra'ayinta ne ?"
A parlour hajiya zulaiheart ya samesu zaune sunyi shiru kowannensu da abinda yake sakawa a cikin ransa , yayi sallama a ciki kmr baya so ,suma aciki suka amsa masa kamar yadda yayi dan gbdy haushinsa aunty khadeja take ji dan gaisuwar da yayi masu aciki ma bata amsa ba shima bai damu daya sake gaishesu ba dan ba kasafai yake son gaisuwa ba hasalima yawon gaisuwa na cikin abinda ke motsa zuciyarsa "ya k'araso cikin sanyin jikin nan nasa ya zauna akan kujera mai zaman mutun d'aya ya d'aura kafarsa d'aya akan d'aya ya fuskancesu batare daya yi magana ba ."
gyaran murya aunty shahida tayi kana ta soma mgn "burinka ya cika AD domin kuwa maryam taki amincewa da aurenka juyin duniya munyi daita tace bata sonka bata ga abinda zatayi da aurenka ba shikenan sai hankalinka ya kwanta ka zuba ruwa a kasa kasha tunda kai ma alal lalurati zaka aureta ba dan kana sonta ba , amman kasan da sani bazaka cigaba da zama haka ba dole ka fito da mata Kuma cikin wannan lokacin kayi aure dan kwancinyar hankalin mahaifiyarmu .." ban san dalilin da yasa kake kin yarinyar nan ba batare da wani huja ba wallahi sam banji haushinta ba kaso mai sonka haka zalika Kaki mai kinka inji cewar aunty khadeja wacce ta k'arasa maganar cikin tsananin fushi tana jan tsaki a fili wani mugun kallo ya watsa mata mai had'e da harara yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa , ta kawar da kanta gefe tana zuba tagumi ."
Shiru kowannensu yayi bayan sun gama zayyane abinda ke ransu shi kuwa yafi minti ashirin yana zaune zuciyarsa na wani irin bugawa batare da yace uffan ba kafin daga baya ya motsa lip's dinsa a hankali "sweetheart tasan da wannan maganar ?ya tambaya yana kafesu da Kyawawan idanunshi masu matukar kyau da bugar da zuciya sai dai a yanzu kallosu kawai zai sa ka fahimci tashin hankali da balain dake cikinsu "bata sani ba amman dole zata sani Kuma a yanzu "A hankali ya dinga girgiza kafarsa d'aya yana cizan lip's dinsa na kasa yana maimata Kalmar da aka fada masa mrym tace " bata sona ? wannan karon a fili ya fad'a yana kallon aunty shahida zuciyarsa na zafi da quna da tuttukin bakinciki mara misaltuwa ,kai tsaye tace "tabbas abinda ta fad'a mana kenan kai daga gani ma tana da wanda take so....."stop aunty shahida karki fad'a min haka mana taya zatace bata Sona?" wacece ita dan ubanta da har zata ce bata son Adam Tariq Abdullah ?"mace mai daraja da zuciya mai kin wanda yake kinta" ta bashi amsa da haka tana zabga masa katuwar harara."