Sashe 47
Mar'adam's Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
Byn mintuna goma maryama ta fito daga dakinta zuwan dakin aunty duk jikinta a sanyaye lokacin aunty tana kan dadduma ta idar da sallah tana dai zaune "aunty sannu da zuwa "yauwa my princess ya zaman gida ?ta gyada mata kai alamun Lfy!"ya na ganki wani iri ko akwai abinda me damunki ne ?tayi shiru kawai tana jin faduwar gaba "kin dan daura mana wani abu kuwa ?ta bude bakinta ahankali tana shirin bawa aunty amsa suka jiyo hayaniya shiru tayi tare da kasa kunne muryar baba gali ne ta mike da sauri jikinta har rawa yake ta nufi kofar fita itama aunty ta biyo bayanta a tsakiyar falon suka gansa tsaye tare da aunty salma da aunty hassana sai hargagi suke tamkar wasu karnuka yayinda habib ya shiga kitchen ya dauko zabgegiyar takobinsa mai tsine ya koma bakin dakalin kofar fita ya zauna yana wasa takobinsa ,aunty hasana ta nufo inda yake shi kuwa habib kanshi na kasa yana cigaba da wasa takobinsa jira kawai yake suyi masa wata maganar banza ."
Aunty ta kalli maryama ta kalli habib tana bukatar qarin bayani cikin fusata aunty salma tace babu irin qare maku zagin da wannan tantirin yaron bai yi ba ta uwa ta uba har da ce mana dabbobi jakuna aunty hasana tace "da ubansa yake Shege dan Shegiya "da sauri ya mike yana zagayesu da takobi kiiiii kake jin tsinin bakin takobi asimintin falon basu ba hatta aunty da maryama sun tsorata "kai ko ka fara shaye shaye ne ko meye ?"da sauri ya juyo kan baba gali da yayi mgn fuskarsa a tsuke alamun bai son ya kawo masa raini "dan ubanka da kake zare masa idanu ka dauka zamu ji tsoronka ne ?"
"a'a nasan bakwa jin tsorona kamar yadda nima yanzu babu wannan tsoron duk wanda ya nemi zaman lafiya ayi wanda yace sabanin haka yake bukata bismillah ni bazan bata bakina ba sassara mutun kawai zanyi na aika sa lahira ."ya fad'a yana tsoka takobi daidai kafar baba gali ."
Da wani saurin gabadayansu suka ja baya suna kallonsa da mamaki kamar yadda aunty Ke kallonsa "tunda ku kun zama ahlin sheidan bakwa jin wani yare sai na dabbobi bismillah nima zan nuna muku akwai digon wannan dabbar ajikina ,tunaninku me zakuyi da kuka wani kwaso jiki gbdynku kuka zo ?
"To wallahi yau koni ko ku duk wanda ya zagi uwata da yaruwata sai na yanke masa harshe byn na raba kanshi gida hudu ."
zaro idanuwa sukayi suna sake ja baya dan ya daga takobin hannunsa daga aunty hassana har aunty salma suka koma bayan baba gali suka boye cikin karfin halin yace " bamu bane dabbobi da uwarka kake aiko jin haka Ke da wuya habib yayi kansa gadan gadan zai sara mata takobi aunty ta rike masa hannu tana zabga masa mari cikin muryar kuka tace "meke damunka habib ta fad'a tana kwace takobin tayi jifa dashi "zaka kasheni ne ?
"Ai da zai kashe dabba irinki da mun samu kwanciyar hankali "inji cewar aunty salma .
aunty kina jinsu ko bani takobina na sassara
shegu yan kutumar uba .."inna lillahi wa inna ilaihi rajiun allahumma ajirni fi musibatihi Waklifli khairan minha tana gama fadar haka ta durkushe kasa tana cewa "yanzu habib irin tarbiyar dana baka kenan ?maryama ta durkusa kusa daita tana mai rike hannunta tana ma habib wani irin kallo mai cike da tashin hankali ".
"Me yasa bazaka koyi danne fushinka ba ?me yasa zaka min haka habib ? me nayi maka dana cancanci haka habib ? "Kuji makira ina allonki allonki yana jahannama ,makira mata kin gama koya masa yadda zai ci mutunci mutune shine yanzu kizo kina kukan munafurci yau zamanku ya qare acikin gidan nan ku hada ina ku ina ku ku bar mana gidan nan mun gaji da ganinku daga Ke har wadan nan mataiyatan yayan naki bama bukatarku."inji cewar baba gali ."
nan da nan habib yayi kan baba gali duk da yaso ya rabu dashi ganin mahaifiyarsa tana kuka dan a duniya babu abinda ya tsana sama yaga ana cin mutunci mahaifiyarsa da yar uwarsa baya son ana zagar masa su bare a zagi qaddararta da binta da muyagun kalamai ko zubar hawayenta ,wuyan baba gali yake shirin damka ya
jiyo sautin muryar aunty cikin kuka tana cewa "wallahi habib idan ka ta'ba shi sai na tsine maka albarka "cak ya tsaya yana kallon baba gali ido cikin ido jikinsa na wani irin rawa tamkar mazari ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 16
Ahankali maryama ta mike daga cinyar umma hawaye ne sha'be sha'be akan kuncinta
ta tsurawa umma manyan idanunta wad'an da suka canza kala tana kallonta batare da tace uffan ba ,duk yadda taso ta daure ta tsaida hawayenta kasawa tayi hawaye take zubarwa sosai cikin tashin hankali mai tsanani ita kad'ai tasan halin bakinciki data tsinci kanta ciki adalilin jin labarin iyayenta ."labarinsu yayi matukar d'aga mata hankali "a she wahaalarsu da tsanar da'aka yi musu acikin family's ta samo asali ne daga soyayyar iyayensu ? haka nan taji tausayin kansu na sake shigarta . "
Koina ajikinta yayi sanyi yayinda falon ya d'auki shiru ,yadda maryama tayi shiru tana zubar da ruwan hawaye tana sake tariyo halin da iyayenta suka tsinci kansu adalilin soyayya haka ma umma bata sake cewa komai ba " ahankali wani irin so da qaunar mahaifiyarta da qaninta habib ya qara shigarta" allah sarki aunty "hakika kinga rayuwa, hakika ahlinki sun d'auki zafi dayawa akanki ."
"hukuncinsu yayi tsanani dayawa domin allah Ke had'a soyayya alokacin daya so ba dabarar mutun ba ,ba son ran mutun bane ,domin kuwa idan da dabarar mutun ne ko son ran mutu da mutanen duniya dayawa basu tsinci kansu cikn
ta ba ."
a qalla sun d'auki minti goma a haka suna kallon juna sannan maryama ta lumshe idanunta da sukai jajur alamun tarin quna da bakinciki ahankali umma ta numfasa "maryama ! ta kira sunanta a natse , ahankali ta motsa lip's dinta alamun ta amsa dan zafin da zuciyarta keyi ya danne fitowar muryarta "ki godewa allah ba kuka ya kamata kiyi ba maryama."
"ki godewa allah daya qaddara aure a tsakanin iyayenki da har aka sameku ta hanyar sunanh " "Alhmd!ta furta a can kasan makoshinta tana dafe kanta dake sara da mugun karfi "ya kai ki godewa allah ki sake gode masa ko bai kai ba ? kanta ta gyada mata alamun "eh!.
"To ki manta da duk abinda na fad'a miki muje Kiyi sallah kici abinci ki kwanta ki huta " da karfi maryama ta fizgo magana "bazan iya manta komai ba ,a halin yanzu ma ganin komai nake kamar a yanzu ya faru har nayi danasani umma nayi danasani jin wannan mummunar labarin rayuwa irin rayuwar da iyayena sukayi rayuwar kaskanci ne a wajena."
"why umma? "me yasa komai yake faruwa damu haka ?ahankali ummah ta shafa kanta
zuwa gadon bayanta tare da cewa "kiyi hakuri maryama kowa da kalar irin tasa qaddara a yanzu jajurcewa zaki qara akan wanda kikayi har kika samu cikar burinki na zamowa cikakkiyar mai ilimin lissafi ,kiyi qoqari ki tsaya bisa kafafunki domin tallafawa rayuwar mahaifiyarki daya qaninka domin ina hango tarin nasara da kwanciyar hankali atattare dake , bilkisu na bukatar farinciki ,maryama nasan da sannu zaki zamewa bilkisu sanyin idaniya amman fa sai kin manta komai maryama kin rungumi qaddarar rayuwarku ."
"Na yarda da qaddara ummah domin yana daga cikin cikar imani mutun , na yarda da qaddara amman umma aunty tayi kuskure arayuwarta bance laifi bane dan taso mahaifina amatsayin da yake amamn iyaye fa umma ? "manzon sallahu alaihi wa salam yace "ridal lahi fi ridal walidaini , wa sakad'ul lahi fi sakad'il walidai ."yarda allah yana tare da yarda iyaye, haka zalika fushin allah yana tare da fushin iyaye allah ya fifita iyaye akan komai most especially uwa ummah ,babu uwar da taza ji dadin irin rayuwar da aunty tayi ."
umma tayi shiru kawai tana sauraronta "misali na kwatantawa aunty irin abinda tayiwa iyayenta ya zataji ? na kawo mata in responsible man nace naji nagani sai shi duk tarbiyar da tayi tsawon shekaru tana bani nasa kafa na rugujeta ya zataji ?" magana ta gaskiya iyeyenta da yan' uwanta sun d'auki zafi dayawa amman aunty ta fisu laifi kuma lallai ya kamata taje ga iyayenta ta roki gafararsu sannan ta koma cikin danginta zuciyarta ta samu salama ."
"wallahi yadda nake jin habib araina bazan iya barinsa saboda wani ba bare iyayena da suka kawoni duniya ba ,abun da ciwo ummah ba kamar yadda kuka d'auka bane kema uwa ce ummah , aunty ta kona zuciyar mahaifiyarta dayawa, yanzu na gano duk aunty ce silar shigarmu cikin matsala , iyayenta na can suna fushi daita har yau ta yaya kike tunanin zataji dadi ?"ta yaya kike tunani zan iya bata farinciki byn ga inda zata samu fiyye da nawa ."?
maryama ta kalli umma cikin sarewa ta cigaba da magana " umma abun na da matukar ciwo irin ciwon dake cin zuciya da bargo ,ciwo ne da bashi da magani da mafuta har sai ka had'u da mahad'inka , shiyasa a kullum idan na kalli aunty sai naji tamkar tana boye mana wani abu mai mahimanci ga rayuwarta , ashe gsky né hakika bakinta bazai iya furta mana komai akan rayuwarta ba matsawar ita din uwa ta gari
ce , dan allah umma Kiyi min rai ki raba zuciyarta da wannnan rayuwar idan kuma baki yi ba ni zanyi ,zan rabata da nauyin dake daskare a qirjinta ."
Aunty ta kalli maryama ta kalli habib tana bukatar qarin bayani cikin fusata aunty salma tace babu irin qare maku zagin da wannan tantirin yaron bai yi ba ta uwa ta uba har da ce mana dabbobi jakuna aunty hasana tace "da ubansa yake Shege dan Shegiya "da sauri ya mike yana zagayesu da takobi kiiiii kake jin tsinin bakin takobi asimintin falon basu ba hatta aunty da maryama sun tsorata "kai ko ka fara shaye shaye ne ko meye ?"da sauri ya juyo kan baba gali da yayi mgn fuskarsa a tsuke alamun bai son ya kawo masa raini "dan ubanka da kake zare masa idanu ka dauka zamu ji tsoronka ne ?"
"a'a nasan bakwa jin tsorona kamar yadda nima yanzu babu wannan tsoron duk wanda ya nemi zaman lafiya ayi wanda yace sabanin haka yake bukata bismillah ni bazan bata bakina ba sassara mutun kawai zanyi na aika sa lahira ."ya fad'a yana tsoka takobi daidai kafar baba gali ."
Da wani saurin gabadayansu suka ja baya suna kallonsa da mamaki kamar yadda aunty Ke kallonsa "tunda ku kun zama ahlin sheidan bakwa jin wani yare sai na dabbobi bismillah nima zan nuna muku akwai digon wannan dabbar ajikina ,tunaninku me zakuyi da kuka wani kwaso jiki gbdynku kuka zo ?
"To wallahi yau koni ko ku duk wanda ya zagi uwata da yaruwata sai na yanke masa harshe byn na raba kanshi gida hudu ."
zaro idanuwa sukayi suna sake ja baya dan ya daga takobin hannunsa daga aunty hassana har aunty salma suka koma bayan baba gali suka boye cikin karfin halin yace " bamu bane dabbobi da uwarka kake aiko jin haka Ke da wuya habib yayi kansa gadan gadan zai sara mata takobi aunty ta rike masa hannu tana zabga masa mari cikin muryar kuka tace "meke damunka habib ta fad'a tana kwace takobin tayi jifa dashi "zaka kasheni ne ?
"Ai da zai kashe dabba irinki da mun samu kwanciyar hankali "inji cewar aunty salma .
aunty kina jinsu ko bani takobina na sassara
shegu yan kutumar uba .."inna lillahi wa inna ilaihi rajiun allahumma ajirni fi musibatihi Waklifli khairan minha tana gama fadar haka ta durkushe kasa tana cewa "yanzu habib irin tarbiyar dana baka kenan ?maryama ta durkusa kusa daita tana mai rike hannunta tana ma habib wani irin kallo mai cike da tashin hankali ".
"Me yasa bazaka koyi danne fushinka ba ?me yasa zaka min haka habib ? me nayi maka dana cancanci haka habib ? "Kuji makira ina allonki allonki yana jahannama ,makira mata kin gama koya masa yadda zai ci mutunci mutune shine yanzu kizo kina kukan munafurci yau zamanku ya qare acikin gidan nan ku hada ina ku ina ku ku bar mana gidan nan mun gaji da ganinku daga Ke har wadan nan mataiyatan yayan naki bama bukatarku."inji cewar baba gali ."
nan da nan habib yayi kan baba gali duk da yaso ya rabu dashi ganin mahaifiyarsa tana kuka dan a duniya babu abinda ya tsana sama yaga ana cin mutunci mahaifiyarsa da yar uwarsa baya son ana zagar masa su bare a zagi qaddararta da binta da muyagun kalamai ko zubar hawayenta ,wuyan baba gali yake shirin damka ya
jiyo sautin muryar aunty cikin kuka tana cewa "wallahi habib idan ka ta'ba shi sai na tsine maka albarka "cak ya tsaya yana kallon baba gali ido cikin ido jikinsa na wani irin rawa tamkar mazari ."
Mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 16
Ahankali maryama ta mike daga cinyar umma hawaye ne sha'be sha'be akan kuncinta
ta tsurawa umma manyan idanunta wad'an da suka canza kala tana kallonta batare da tace uffan ba ,duk yadda taso ta daure ta tsaida hawayenta kasawa tayi hawaye take zubarwa sosai cikin tashin hankali mai tsanani ita kad'ai tasan halin bakinciki data tsinci kanta ciki adalilin jin labarin iyayenta ."labarinsu yayi matukar d'aga mata hankali "a she wahaalarsu da tsanar da'aka yi musu acikin family's ta samo asali ne daga soyayyar iyayensu ? haka nan taji tausayin kansu na sake shigarta . "
Koina ajikinta yayi sanyi yayinda falon ya d'auki shiru ,yadda maryama tayi shiru tana zubar da ruwan hawaye tana sake tariyo halin da iyayenta suka tsinci kansu adalilin soyayya haka ma umma bata sake cewa komai ba " ahankali wani irin so da qaunar mahaifiyarta da qaninta habib ya qara shigarta" allah sarki aunty "hakika kinga rayuwa, hakika ahlinki sun d'auki zafi dayawa akanki ."
"hukuncinsu yayi tsanani dayawa domin allah Ke had'a soyayya alokacin daya so ba dabarar mutun ba ,ba son ran mutun bane ,domin kuwa idan da dabarar mutun ne ko son ran mutu da mutanen duniya dayawa basu tsinci kansu cikn
ta ba ."
a qalla sun d'auki minti goma a haka suna kallon juna sannan maryama ta lumshe idanunta da sukai jajur alamun tarin quna da bakinciki ahankali umma ta numfasa "maryama ! ta kira sunanta a natse , ahankali ta motsa lip's dinta alamun ta amsa dan zafin da zuciyarta keyi ya danne fitowar muryarta "ki godewa allah ba kuka ya kamata kiyi ba maryama."
"ki godewa allah daya qaddara aure a tsakanin iyayenki da har aka sameku ta hanyar sunanh " "Alhmd!ta furta a can kasan makoshinta tana dafe kanta dake sara da mugun karfi "ya kai ki godewa allah ki sake gode masa ko bai kai ba ? kanta ta gyada mata alamun "eh!.
"To ki manta da duk abinda na fad'a miki muje Kiyi sallah kici abinci ki kwanta ki huta " da karfi maryama ta fizgo magana "bazan iya manta komai ba ,a halin yanzu ma ganin komai nake kamar a yanzu ya faru har nayi danasani umma nayi danasani jin wannan mummunar labarin rayuwa irin rayuwar da iyayena sukayi rayuwar kaskanci ne a wajena."
"why umma? "me yasa komai yake faruwa damu haka ?ahankali ummah ta shafa kanta
zuwa gadon bayanta tare da cewa "kiyi hakuri maryama kowa da kalar irin tasa qaddara a yanzu jajurcewa zaki qara akan wanda kikayi har kika samu cikar burinki na zamowa cikakkiyar mai ilimin lissafi ,kiyi qoqari ki tsaya bisa kafafunki domin tallafawa rayuwar mahaifiyarki daya qaninka domin ina hango tarin nasara da kwanciyar hankali atattare dake , bilkisu na bukatar farinciki ,maryama nasan da sannu zaki zamewa bilkisu sanyin idaniya amman fa sai kin manta komai maryama kin rungumi qaddarar rayuwarku ."
"Na yarda da qaddara ummah domin yana daga cikin cikar imani mutun , na yarda da qaddara amman umma aunty tayi kuskure arayuwarta bance laifi bane dan taso mahaifina amatsayin da yake amamn iyaye fa umma ? "manzon sallahu alaihi wa salam yace "ridal lahi fi ridal walidaini , wa sakad'ul lahi fi sakad'il walidai ."yarda allah yana tare da yarda iyaye, haka zalika fushin allah yana tare da fushin iyaye allah ya fifita iyaye akan komai most especially uwa ummah ,babu uwar da taza ji dadin irin rayuwar da aunty tayi ."
umma tayi shiru kawai tana sauraronta "misali na kwatantawa aunty irin abinda tayiwa iyayenta ya zataji ? na kawo mata in responsible man nace naji nagani sai shi duk tarbiyar da tayi tsawon shekaru tana bani nasa kafa na rugujeta ya zataji ?" magana ta gaskiya iyeyenta da yan' uwanta sun d'auki zafi dayawa amman aunty ta fisu laifi kuma lallai ya kamata taje ga iyayenta ta roki gafararsu sannan ta koma cikin danginta zuciyarta ta samu salama ."
"wallahi yadda nake jin habib araina bazan iya barinsa saboda wani ba bare iyayena da suka kawoni duniya ba ,abun da ciwo ummah ba kamar yadda kuka d'auka bane kema uwa ce ummah , aunty ta kona zuciyar mahaifiyarta dayawa, yanzu na gano duk aunty ce silar shigarmu cikin matsala , iyayenta na can suna fushi daita har yau ta yaya kike tunanin zataji dadi ?"ta yaya kike tunani zan iya bata farinciki byn ga inda zata samu fiyye da nawa ."?
maryama ta kalli umma cikin sarewa ta cigaba da magana " umma abun na da matukar ciwo irin ciwon dake cin zuciya da bargo ,ciwo ne da bashi da magani da mafuta har sai ka had'u da mahad'inka , shiyasa a kullum idan na kalli aunty sai naji tamkar tana boye mana wani abu mai mahimanci ga rayuwarta , ashe gsky né hakika bakinta bazai iya furta mana komai akan rayuwarta ba matsawar ita din uwa ta gari
ce , dan allah umma Kiyi min rai ki raba zuciyarta da wannnan rayuwar idan kuma baki yi ba ni zanyi ,zan rabata da nauyin dake daskare a qirjinta ."