Sashe 9
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ana haka Lubna ta fara laulayin ciki, zazza6i da yawan amai sun addabeta Dan haka ya Umar yakaita asibiti, gwaji farko akace cikine.
Cikin tashin hankali lubna ta ce, "doctor jafar cikifa kace?".
Dariya Doctor jafar yayi, ya ce, " hakane lubna kina d'aukeda babynmu.
Afusace takalli ya Umar da farinciki yacika zuciyarsa shima zai zama baba, ta ce, "Umar kanajindai abinda doctor yafad'a aii?. Murmushi ya Umar yayi yarungumota zuwa jikinsa yana fad'in naji sweet d'ina, kuma inacikin farinciki......
Bai k'arasaba ta fisge jikinta daga nasa, ta6d'i jan Umar wlhy bazata sa6uba, yaza'ayo kamarni 24year's ace inad'aukeda ciki, lallai akwai lale awannan batun.
Cikin mamaki ya Umar ya ce, " Lubna akwai lale kamar yaya?, wannan ba abin farinciki bane?.
Abin farincikine agareka Umar, ammani abin kunyane da bak'inciki agareni, ace kamarni beby wata hud'u da aurena aganni da ciki, haba saikace dai wata akuya, asaima k'awayena sumin dariya wlhy.
Daga ya Umar har doctor jafar kallonta sukeyi cikeda mamaki, ya Umar ya kwantar da murya cikin Nuna damuwa ya ce, "haba Lubna miye abin kunya ga samun k'yautar ALLAH?, kitunafa akwai dubunmu dasuke nema amma ALLAHA bai basuba muyabamu, bakuma dan munfisu agurinsa bane, a'a ikonsane yasa yabamu sukuma baibasuba, amm.......
Hannu tad'aga MASA cikin masifa ta ce, " kaga Umar Dan ALLAH sauraramin da wannan wa'azin naka mana, nifa nace banason ciki yanzu, danhaka saikasan yanda zakayi dani, ban shirya rainon cikiba ayanzu kuma babu mai tursasani nayi.
Ran ya Umar yafara 6aci, Dan haka afusace shima ya ce, "to wlhy Lubna babu mai zubarmin da ciki, dukma abinda zakiyi saidai kiyi, yamik'ama doctor jafar hannu sukayi musabaha, abokina ngd, yadaka mata tsawa dallah malama tashi muwuce.
Mik'ewa Lubna tayi Dan tsawar Umar d'in ta razanata sosai
Tundaga wannan ranar zamansu yafara rawa, kullum cikin fad'a da tashin hankali, abin kamar wasa har yakaisu ga zuwa wajen iyaye, mahaifiyar Lubna ta goyi bayan lubna ta zubda ciki, amma mahaifinta ya hana, sosai lamarin ya6ata ran Lubna, tundaga wannan lokacin komai ya canja musu, shidai yana nuna mata kulawa sosai da tattali, duk abinda ta ce, "tanaso zai saya matashi, ga cikin NATA da saka shagwa6a, tattalin dayake nuna mata yasakata sakin jiki itama ta manta da komai suka koma zuba soyayyarsu, mama bata had'a sati d'aya batazo gidanba ganin Lubna.
Ahaka cikin lubna yashiga watan haihuwa, kuma Yakama lokacin hutunsu Asma'u suna gida.
Ya Umar yaje ga inna tabashi Asma'u danta taya Lubna zama tunda tace bataso akawo mata kowa, dayace to yad'akko Asma'u?, saitace ta amince zata zauna da Asma'u Dan mutuniyarta ce.
%-%-%-%-%-%
Tunda Asma'u tazo saita raina tsaftar matar gidan Dan bawani zuwa sukeyi sosaiba, batayi k'asa agwiwa ba tace duk 'yan aikin su huta tazage sosai tagyara gidan har d'akin ya Umar ko INA yad'au k'amshi, takuma shiga kichin tamusu abinci mairai da lafiya.
Lubna dakebin Asma'u da kallo ta ce, "lallai sunnunki da k'ok'ari, wai bak'yajin ciwon jikine?.
Dariya Asma'u tayi tareda fad'in wlhy aunty Lubna banajin komai, aiini ban d'auki aikin gidannan aikiba, idan dawani bayan wannan tom zanyi kuma natashi garau.
Baki luban ta ta6e tace lallai wahala da rai.
Asma'u batace komaiba saidai dariya.
Da ya Umar yadawo tun a harabar gidan yaga canji, yashigo falon shima cikeda mamaki yakebin ko ina da kallo, Asma'u dake zaune tana kallo tamik'e tana fad'in sannu da zuwa ya Fharuk.
Kallonta yayi ya ce, " yauwa Husna sannunki, Lubna kam ko kallo bai ishetaba tana zaune turus ak'asa, ya Umar yak'arasa gareta yana murmushi, rungumota yayi had'eda manna mata kiss akumatunta, Uwar biyu ykk?. Fuska ta yatsine masa tana wani kumbura Baki, kacefa yanake tunda kahad'ani da aiki, murmushi yayi acikin kunnenta ya ce, "aitare mukayi bani kad'aiba ko?, bare amin d'agwaiy, dukan wasa tamasa ak'irji, yatashi yana dariya, daidainan Asma'u tafito daga kichin d'aukeda k'aramin tire tad'ora ruwa da lemo da cup, ganin yamik'e ta ce, ''ya Fharuk ga ruwa.
Kallonta yayi acikin wani yanayi, tunda yay aure ba'a ta6a akawo masa ruwaba ayayin daya dawo gida, wani lokacinma saizaici abinci za'a bashi kokuma ya rok'a, kansa ya jinjina mata yakoma ya zauna, Asma'u ta tsiyaya ruwa ta mik'a masa, kar6a yayi tareda bismillah yasha, Lubna ta ce, " Asma'u kedai bakya gajiya, yanzunan k'ato dashi saikin kawo masa ruwansha?.
Kallonta kawai Asma'u tayi amma bata iya furta komaiba, shimadai ya Umar zuciyarsa ta sosu da maganar ta Lubna amma saiya share yamik'e bayan yagama sha, d'akinsa yashiga danya rage gajiya, Kallon ko ina yakeyi cikeda sha'awa, yasan wannan aikin Asma'u ne Dan matarsadai bata iya komaiba sai addabama 'yan aiki, dawad'annan tunane-tunanen yay wanka yashirya sannan yadawo falon, inda yabar Luban nan yasameta da wahalallun 'yan aikinta suna faman mata tausa, harya zauna Asma'u ta ce, "ya Fharuk ga abincifa.
Kallonta yayi saikuma ya kauda idonsa, ya ce, " yaushe kika iya abinci?, idanu Asma'u ta kwalalo danjin rainin hankalin mutuminnan, saikace yau yafara cin abincinta, tad'an murgud'a baki sannan ta ce, "aibani nayiba Anty Lubna CE.
Da sauri ya kalleta, saita kauda idonta, ya jinjina kansa Dan yagane bak'ar magana tamasa, itako Lubna saita washe baki tana fad'in a'a kedai kikayi abinki, ni inani ina aikin wahalarnan, my Honey kaje kaci wlhy akwai dad'i sosai dantafi kuku iyawa, nidama zata dawo nan gidan danaso haka..
Kallonta kawai yakeyi cikeda al'ajabi amma yagaza furta mata komai, saida ya mula Dan kansa harma Asma'u tayi fushi sannan yasakko k'asa Dan bayacin abinci a dinning, Asma'u tajere masa komai tazuba masa, aii mutuminku dayayi cokali d'aya saida ya lumshe idanu, sosai yakejin dad'in abincin, wannan yana d'aya daga cikin abinda yasa ya d'akko Asma'u ta zauna dasu.
Tundaga ranar komai Asma'u takeyi agidan, tazama tamkar itace matar gidan, kwananta takwas dazuwa Lubna ta haihu 'yan biyu duk mata, wayyo zokaga murna wajen ya Umar da sauran dangi harma da family d'in Lubna, ranar suna yara sunci sunan mama da momyn Lubna, wato Maryam da Haleematu, za'a ring a kiransu Amrah da Afrah.
Bayan suna dakamar sati biyu su Asma'u suka koma makaranta, Dan haka ta tattara ta koma gidan d'aukeda shatara ta arzik'i daga Lubna da Ya Umar...............
*_(((S))).....2017_*
*_Luv you all_*
[11/26/2017, 4:48 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
_masu karatu karfa Ku rikice, har yanzu muna cikin tunanin Asma'u ne_.
*_page→17-18_*
.........Shekaru sun shud'a sosai Dan su Asma'u harsun kammala s,s,c,e d'insu, amma haryau Zayyan bai dawoba, abin yana damunta, hakama iyayenta, gashi bata kula kowa Dama saishi, iyayenta sunso Sumata aure tunda ta kammala secondary amma hakan ya gagara, suna zaman jiran dawowar Zayyan, a haka Asma'u takusan cinye shekara agida.
Ranar ya Umar saiyazoma Inna da shawarar mizai hana Asma'u takoma makaranta da wannan zaman?, idan saurayin nata yadawo koda tana karatunne sai ayi auren tacigaba agidan mijinta.
Da farko inna da baba sunk'i, amma ya Umar yadage da nuna musu fa'idar karatun sai suka amince.
Babu 6ata lokaci yafara nema mata makaranta, dandanan kuwa aka samu Dan yanzu su Yaya Umar sunzama manya, komai shine yayi mata, tafara zuwa makaranta nan FCE kano.
___________________
Agidan ya Umar kam abubuwa na tafiya daidai, yaranshi sunyi girma ko ina zuwa sukeyi, ga surutun tsiya abakinsu, soyayakam shida matarsa sai abinda yay gaba, hakama danginsa kowa sonsa yakeyi tamkar ya goyasa musamman mama da kawu kabiru, ga abokaimadai hakane, abokai gareshi tamkar tsiya, shikansa yana mamakin wasuma a ina ya sansu?, 6angaren kasuwarsa saidai godiyar ALLAH, kullum k'ara cigaba yakeyi, yabud'e babban super market akasuwa, komai kashiga zaka samu awajen, tundaga suturu akwai 6angarensu, kayan kwalliya, kayan mak'ulashe, kayan abinci, kayan d'inki, kayan wuta, kai harsu wayoyi dukzaka samu, ya bunk'asa sosai, gashi yabuga musu wani k'aton gida na garari mai 6angare buyu, tuni Lubna tarud'e da tambayar d'ayan 6angaren nawaye?.
Ya ce, "mata na yarane, idan sunyi girma can zasu koma, hankalinta yad'an kwanta amma ba sosaiba Dan bata yarda dashiba ko kad'an.
Rayuwadai ta shud'a sosai, hargasu Asma'u sun kammala karatu na tsawon shekara uku, tafito da result mai k'yau, masha ALLAHU Asma'u tazama cikakkiyar budurwa mai kimanin shekaru 22 Aduniya, har yanzu bata kula kowa wai tana jiran Zayyan, amma k'ark'ashin ranta tana mak'ale da son ya Umar har yanzu dan dai babu yanda zatayine, ayanzuma ganin take yamata nisa fintin kau danya zama babban mai kud'i matashin maiji da kansa, tako ina ya Umar yagama had'ewa gashi da d'abi'u irin na manya wad'anda suke matuk'ar k'ara masa kwarjini a idon jama'a.
Ayanzukam bak'aramin bud'ema Asma'u wuta su inna sukayiba akan ta fidda miji, hankalinta yakai k'ololuwar tashi, idan tana kuka saidai su Fatee suyita lallashinta da bata baki.
Ana cikin haka saiga Zayyan tamkar an jehoshi, Asma'u tayi farinciki mai yawa, amma daga baya tayi kuka harya kaita ga kwanciya asibiti saka makon maganar da Zayyan yazo mata dashi mai ratsa zuciya.
Cikin tashin hankali lubna ta ce, "doctor jafar cikifa kace?".
Dariya Doctor jafar yayi, ya ce, " hakane lubna kina d'aukeda babynmu.
Afusace takalli ya Umar da farinciki yacika zuciyarsa shima zai zama baba, ta ce, "Umar kanajindai abinda doctor yafad'a aii?. Murmushi ya Umar yayi yarungumota zuwa jikinsa yana fad'in naji sweet d'ina, kuma inacikin farinciki......
Bai k'arasaba ta fisge jikinta daga nasa, ta6d'i jan Umar wlhy bazata sa6uba, yaza'ayo kamarni 24year's ace inad'aukeda ciki, lallai akwai lale awannan batun.
Cikin mamaki ya Umar ya ce, " Lubna akwai lale kamar yaya?, wannan ba abin farinciki bane?.
Abin farincikine agareka Umar, ammani abin kunyane da bak'inciki agareni, ace kamarni beby wata hud'u da aurena aganni da ciki, haba saikace dai wata akuya, asaima k'awayena sumin dariya wlhy.
Daga ya Umar har doctor jafar kallonta sukeyi cikeda mamaki, ya Umar ya kwantar da murya cikin Nuna damuwa ya ce, "haba Lubna miye abin kunya ga samun k'yautar ALLAH?, kitunafa akwai dubunmu dasuke nema amma ALLAHA bai basuba muyabamu, bakuma dan munfisu agurinsa bane, a'a ikonsane yasa yabamu sukuma baibasuba, amm.......
Hannu tad'aga MASA cikin masifa ta ce, " kaga Umar Dan ALLAH sauraramin da wannan wa'azin naka mana, nifa nace banason ciki yanzu, danhaka saikasan yanda zakayi dani, ban shirya rainon cikiba ayanzu kuma babu mai tursasani nayi.
Ran ya Umar yafara 6aci, Dan haka afusace shima ya ce, "to wlhy Lubna babu mai zubarmin da ciki, dukma abinda zakiyi saidai kiyi, yamik'ama doctor jafar hannu sukayi musabaha, abokina ngd, yadaka mata tsawa dallah malama tashi muwuce.
Mik'ewa Lubna tayi Dan tsawar Umar d'in ta razanata sosai
Tundaga wannan ranar zamansu yafara rawa, kullum cikin fad'a da tashin hankali, abin kamar wasa har yakaisu ga zuwa wajen iyaye, mahaifiyar Lubna ta goyi bayan lubna ta zubda ciki, amma mahaifinta ya hana, sosai lamarin ya6ata ran Lubna, tundaga wannan lokacin komai ya canja musu, shidai yana nuna mata kulawa sosai da tattali, duk abinda ta ce, "tanaso zai saya matashi, ga cikin NATA da saka shagwa6a, tattalin dayake nuna mata yasakata sakin jiki itama ta manta da komai suka koma zuba soyayyarsu, mama bata had'a sati d'aya batazo gidanba ganin Lubna.
Ahaka cikin lubna yashiga watan haihuwa, kuma Yakama lokacin hutunsu Asma'u suna gida.
Ya Umar yaje ga inna tabashi Asma'u danta taya Lubna zama tunda tace bataso akawo mata kowa, dayace to yad'akko Asma'u?, saitace ta amince zata zauna da Asma'u Dan mutuniyarta ce.
%-%-%-%-%-%
Tunda Asma'u tazo saita raina tsaftar matar gidan Dan bawani zuwa sukeyi sosaiba, batayi k'asa agwiwa ba tace duk 'yan aikin su huta tazage sosai tagyara gidan har d'akin ya Umar ko INA yad'au k'amshi, takuma shiga kichin tamusu abinci mairai da lafiya.
Lubna dakebin Asma'u da kallo ta ce, "lallai sunnunki da k'ok'ari, wai bak'yajin ciwon jikine?.
Dariya Asma'u tayi tareda fad'in wlhy aunty Lubna banajin komai, aiini ban d'auki aikin gidannan aikiba, idan dawani bayan wannan tom zanyi kuma natashi garau.
Baki luban ta ta6e tace lallai wahala da rai.
Asma'u batace komaiba saidai dariya.
Da ya Umar yadawo tun a harabar gidan yaga canji, yashigo falon shima cikeda mamaki yakebin ko ina da kallo, Asma'u dake zaune tana kallo tamik'e tana fad'in sannu da zuwa ya Fharuk.
Kallonta yayi ya ce, " yauwa Husna sannunki, Lubna kam ko kallo bai ishetaba tana zaune turus ak'asa, ya Umar yak'arasa gareta yana murmushi, rungumota yayi had'eda manna mata kiss akumatunta, Uwar biyu ykk?. Fuska ta yatsine masa tana wani kumbura Baki, kacefa yanake tunda kahad'ani da aiki, murmushi yayi acikin kunnenta ya ce, "aitare mukayi bani kad'aiba ko?, bare amin d'agwaiy, dukan wasa tamasa ak'irji, yatashi yana dariya, daidainan Asma'u tafito daga kichin d'aukeda k'aramin tire tad'ora ruwa da lemo da cup, ganin yamik'e ta ce, ''ya Fharuk ga ruwa.
Kallonta yayi acikin wani yanayi, tunda yay aure ba'a ta6a akawo masa ruwaba ayayin daya dawo gida, wani lokacinma saizaici abinci za'a bashi kokuma ya rok'a, kansa ya jinjina mata yakoma ya zauna, Asma'u ta tsiyaya ruwa ta mik'a masa, kar6a yayi tareda bismillah yasha, Lubna ta ce, " Asma'u kedai bakya gajiya, yanzunan k'ato dashi saikin kawo masa ruwansha?.
Kallonta kawai Asma'u tayi amma bata iya furta komaiba, shimadai ya Umar zuciyarsa ta sosu da maganar ta Lubna amma saiya share yamik'e bayan yagama sha, d'akinsa yashiga danya rage gajiya, Kallon ko ina yakeyi cikeda sha'awa, yasan wannan aikin Asma'u ne Dan matarsadai bata iya komaiba sai addabama 'yan aiki, dawad'annan tunane-tunanen yay wanka yashirya sannan yadawo falon, inda yabar Luban nan yasameta da wahalallun 'yan aikinta suna faman mata tausa, harya zauna Asma'u ta ce, "ya Fharuk ga abincifa.
Kallonta yayi saikuma ya kauda idonsa, ya ce, " yaushe kika iya abinci?, idanu Asma'u ta kwalalo danjin rainin hankalin mutuminnan, saikace yau yafara cin abincinta, tad'an murgud'a baki sannan ta ce, "aibani nayiba Anty Lubna CE.
Da sauri ya kalleta, saita kauda idonta, ya jinjina kansa Dan yagane bak'ar magana tamasa, itako Lubna saita washe baki tana fad'in a'a kedai kikayi abinki, ni inani ina aikin wahalarnan, my Honey kaje kaci wlhy akwai dad'i sosai dantafi kuku iyawa, nidama zata dawo nan gidan danaso haka..
Kallonta kawai yakeyi cikeda al'ajabi amma yagaza furta mata komai, saida ya mula Dan kansa harma Asma'u tayi fushi sannan yasakko k'asa Dan bayacin abinci a dinning, Asma'u tajere masa komai tazuba masa, aii mutuminku dayayi cokali d'aya saida ya lumshe idanu, sosai yakejin dad'in abincin, wannan yana d'aya daga cikin abinda yasa ya d'akko Asma'u ta zauna dasu.
Tundaga ranar komai Asma'u takeyi agidan, tazama tamkar itace matar gidan, kwananta takwas dazuwa Lubna ta haihu 'yan biyu duk mata, wayyo zokaga murna wajen ya Umar da sauran dangi harma da family d'in Lubna, ranar suna yara sunci sunan mama da momyn Lubna, wato Maryam da Haleematu, za'a ring a kiransu Amrah da Afrah.
Bayan suna dakamar sati biyu su Asma'u suka koma makaranta, Dan haka ta tattara ta koma gidan d'aukeda shatara ta arzik'i daga Lubna da Ya Umar...............
*_(((S))).....2017_*
*_Luv you all_*
[11/26/2017, 4:48 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
_masu karatu karfa Ku rikice, har yanzu muna cikin tunanin Asma'u ne_.
*_page→17-18_*
.........Shekaru sun shud'a sosai Dan su Asma'u harsun kammala s,s,c,e d'insu, amma haryau Zayyan bai dawoba, abin yana damunta, hakama iyayenta, gashi bata kula kowa Dama saishi, iyayenta sunso Sumata aure tunda ta kammala secondary amma hakan ya gagara, suna zaman jiran dawowar Zayyan, a haka Asma'u takusan cinye shekara agida.
Ranar ya Umar saiyazoma Inna da shawarar mizai hana Asma'u takoma makaranta da wannan zaman?, idan saurayin nata yadawo koda tana karatunne sai ayi auren tacigaba agidan mijinta.
Da farko inna da baba sunk'i, amma ya Umar yadage da nuna musu fa'idar karatun sai suka amince.
Babu 6ata lokaci yafara nema mata makaranta, dandanan kuwa aka samu Dan yanzu su Yaya Umar sunzama manya, komai shine yayi mata, tafara zuwa makaranta nan FCE kano.
___________________
Agidan ya Umar kam abubuwa na tafiya daidai, yaranshi sunyi girma ko ina zuwa sukeyi, ga surutun tsiya abakinsu, soyayakam shida matarsa sai abinda yay gaba, hakama danginsa kowa sonsa yakeyi tamkar ya goyasa musamman mama da kawu kabiru, ga abokaimadai hakane, abokai gareshi tamkar tsiya, shikansa yana mamakin wasuma a ina ya sansu?, 6angaren kasuwarsa saidai godiyar ALLAH, kullum k'ara cigaba yakeyi, yabud'e babban super market akasuwa, komai kashiga zaka samu awajen, tundaga suturu akwai 6angarensu, kayan kwalliya, kayan mak'ulashe, kayan abinci, kayan d'inki, kayan wuta, kai harsu wayoyi dukzaka samu, ya bunk'asa sosai, gashi yabuga musu wani k'aton gida na garari mai 6angare buyu, tuni Lubna tarud'e da tambayar d'ayan 6angaren nawaye?.
Ya ce, "mata na yarane, idan sunyi girma can zasu koma, hankalinta yad'an kwanta amma ba sosaiba Dan bata yarda dashiba ko kad'an.
Rayuwadai ta shud'a sosai, hargasu Asma'u sun kammala karatu na tsawon shekara uku, tafito da result mai k'yau, masha ALLAHU Asma'u tazama cikakkiyar budurwa mai kimanin shekaru 22 Aduniya, har yanzu bata kula kowa wai tana jiran Zayyan, amma k'ark'ashin ranta tana mak'ale da son ya Umar har yanzu dan dai babu yanda zatayine, ayanzuma ganin take yamata nisa fintin kau danya zama babban mai kud'i matashin maiji da kansa, tako ina ya Umar yagama had'ewa gashi da d'abi'u irin na manya wad'anda suke matuk'ar k'ara masa kwarjini a idon jama'a.
Ayanzukam bak'aramin bud'ema Asma'u wuta su inna sukayiba akan ta fidda miji, hankalinta yakai k'ololuwar tashi, idan tana kuka saidai su Fatee suyita lallashinta da bata baki.
Ana cikin haka saiga Zayyan tamkar an jehoshi, Asma'u tayi farinciki mai yawa, amma daga baya tayi kuka harya kaita ga kwanciya asibiti saka makon maganar da Zayyan yazo mata dashi mai ratsa zuciya.