Sashe 37
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ya Umar kam yana d'akinsa cikin damuwa, da bak'in cikin abinda Lubna da Hafiz sukai masa. gawani k'arin bak'in ciki Asma'u bata shigo d'akinba har yanzun. Yaja wani dogon tsaki, tareda kai dubansa akan agogon dake manne a bangon d'akin.
Wayarsa ya d'auka yafara Neman layin yazeed. Saidai harta yanke ba'a d'agaba, tsaki yakumayi Dan yasan shegen saurin barcin yazeed, duk inda 9 tayi saika sameshi a gado nad'e......
Wringing d'in wayar tasane takatseshi daga dogon tunanin, ganin yazeed ne ya d'auka da hanzarinsa. Kai kasa halan kanacan kana barci?.
Dariya yazeed yayi, cikin sigar zolaya ya ce, "malam wanefa barci, inadai shan sharafin soyayyane."
d'an iska naji, ya Umar yafad'a cikin 'yar dariya.
Shima yazeed dariyar yayi, o namantafa Ashe kai yamzu gwaurone, karna tada maka da hankali.......
K'atseshi ya Umar yay saurin yi, malam saurareni ba wannan bane agabanani.
Cikin dariya yazeed ya ce, "to miye agabanka Alhaji?.
Ya Umar yashiga zayyanema yazeed zancen iv da aka aiko masa. Wata dariya yazeed ya k'yalk'yale da ita, saida yayi mai isarsa sannan ya ce, "haba abokina, kaifa jarumine, yanzu wannan d'an abinne yatayar maka da hankali? Miye Hafiz balle Lubna?. Kaida ALLAH ya azurta da samun nitsatstsiyar mata kyakykyawa, gashi har ALLAH ya baku k'yautar fodiyo. Ai kamata yayi wannan sak'on yabaka dariya ba 6acin raiba.
Nidai nasan waye Hafiz, kuma tabbas dawata manufa yakeson auren Lubna, humm itama bazan tayata jajeba Dan ta had'u da daidai itane.
Ajiyar zuciya ya Umar yasauke, murya a sanyaye ya ce, "ngd yazeed na fahimta."
Yauwa abokina, yanzu abinda nakeso dakai, ka shirya cikin wanka iyaka wanka mu halarci d'aurin auren gobe, kasanarma muktar shima.
Sannanfa lokaci yayi dazaka fito kanunama kowa kaima kaine. Dan duk wani 6oye-6oye yakamata yak'are hakanan.
Gsky ne yazeed, nima nayi wannan tunan.
Hira suka cigaba dayi, yazeed ya kwantar masa da hankali, ahaka har suka koma hirar kasuwancinsu kuma....
Sai wajen 11 ya ajiye wayar, bayan yakira Muktar shima ya sanar masa. (Dan yanzu sun k'ulle tamau su ukunnan, komai nasu tare yake). Harya kammala wayar Asma'u bata lek'oba.
Itakam alokacinma tuni tayi barcinta.
Abin yabashi haushi, yay shirin barci ya kwanta.....
★.....★......★.......★.......★
Washe gari wajen k'arfe sha biyu ya Umar yashigo gidan, daga shago yake.
Asma'u da Hasiya ne kawai a tsakar gidan, Hasiya tanadaga kicin tana girki, Asma'u kuma tana zaune akujera 'yar tsigunno tana d'auraye kayan fodiyo.
Hirar Fatee sukeyi suna dariya ya Umar yashigo gidan. Asma'u tamasa sannu, amma saiya d'auke kansa yashige.
Ta cije le6enta na k'asan, Dan ita batasan laifin dataima ya Umar ba, tunda safe yaketa wani ciccije mata, lafiya lau yake magana da kowa agidan amma banda ita.
Cigaba tayi da wankinta batareda tabi takansaba.
Wani haushine yakuma turnik'e ya Umar, haryayi wanka yafito Asma'u bata shigoba.
Inna baito ce talek'o daga windown falo takira Asma'u.
Asma'u ta amsa tana mik'ewa, hannunta ta d'auraye aruwa mai k'yau sannan taje.
Inna baito ta mata dak'uwa, kinci gidanku Asma'u, yanzunan mijinki yashigo amma bazakizo kiji matsalarsaba.
Baki Asma'u ta d'an turo gaba, amma batace komaiba. Inna baito ta nuna mata hanyar d'akin ya Umar tana mata fad'a, kudai yaran yanzu saiku haihu goma amma babu hankali ajikinku?, badole kusa mazanku 'yan kalle-kalleba awaje. Yo ALLAH natuba aii yanzu ake gidadanci agidan aure ba daba.
Itadai Asma'u tanajiyo mitar inna baito amma tashige d'akin ya Umar.
Abakin gado ta iskeshi yana shafa mai.
Ko motsi baiyiba barema yad'ago ya kalleta. Tana nan tsaye harya gama shafa mansa, shiri yafara cikin wata dakakkiyar milk d'in shadda wadda tasha Brown d'in sirfani, sabuwa dal, yad'akko sabon takalmi sau ciki Brown ya saka, hularsa zanna Bukar itama Brown da ratsin milk ya kwama, bak'aramin k'yau na d'aukar hankali ya Umar yayiba, yana cikin fesa turare Asma'u tamatso kusadashi, ta madubi ya hangota, Dan haka yakuma tsare gida.
Matsawa tayi kusadashi ta amshi turaren zata fesa masa, amma saiya kauce, idonta cikeda da kwallah tarik'o hannunsa, yafara k'ok'arin kwacewa tasaki kuka. Tsayawa yayi cak amma bai juyoba, cikin muryar kuka ta ce, "haba ya Fharuk! Laifinmi namaka haka da zafi? Dahar na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka?.
Ni bakimin laifin komaiba, yafad'a yana k'ok'arin zame hannunta daga nasa. Kuma rik'ewa tayi sosai tana kuma k'ara sautin kukanta.
Bayason jin kuka ta ko kad'an, amma dolene ya nuna mata kuskurenta kodan gaba ta gyara.
Kuma k'ok'arin zame hannun nasa yayi, tayi saurin k'ank'amesa ta baya. Ya cije le6ensa sannan yajuyo da ita gabansa, cikin tsare gidan nasa ya ce, "keda laifin, amma kinfi kowa raki?." Kinga kibarni natafi, su muktar na jirana ak'ofar gida.
Nidai saika fad'amin laifina.
Hummm tom kibari idan nadawo saimuyi maganar, yanzu d'aurin aure zamuje kuma bani kad'ai baneba, gashima sai cud'emin kaya kikeyi ni.
Kuma narkewa tayi ajikinsa tana raira kukan.
Yasan halin kafiyar Asma'u sarai, rungumeta yayi cikin sigar lallashi ya ce, "tom kiyi hak'u idan nadawo zan fad'a miki laifinki, kuma nayimiki hukumci, yanzudai kimin uzuri na tafi kimji my Queen. Yay maganar yana d'ago fuskarta, Sumba mai k'yau yabata akumatu da goshinta. Dak'yar tayarda tabarsa yatafi.
Afalo sukayi sallama da inna baito, yafice sai zabga k'amshi yakeyi abinsa.
Sun halarci taron d'aurin auren, Wanda mutane da dama suka halarta. Amma wannan karon akwai banbanci, babu manyan mutane kamar lokacin aurenta da ya Umar, dakuma na Ameer. (Kunsan yanzu rayuwar wani abumma na ganin ido akeyi, dak'asa tarufe idonka wani ya shafeka a babin sabgoginsa kenan). To su Lubna dai sunga dahir, Dan duk manyan k'asarnan abokan mahaifinsu awannan karon babusu kwata-kwata.
Ahaka aka shaida auren Lubna & Hafiz, Suhaima & Ramadan.
To ALLAH yabada zaman lafiya.
Lokacin da aka kammala d'aurin auren, ya Umar, Yazeed, muktar, suka doshi gungun na abokansu, wato Hafiz, salman, Dr jafar, alkasim, Kabeer, Tasi'u dadai sauransu, suna tsaitsaye sunsha anko cikin faraen shaddoji, su adole abokai masu had'inkai da k'ud'i...............
Nikam bilynku nace hummmm. 🤫shiiiiiiiiii!!!!!!!.
*_(((S))))........2018_*
*_Luv you all_*
[1/3, 4:10 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→69-70_*
..........Assalamu alaikum.
sallamarsu ya Umar tadaki kunnuwansu Dr jafar daketa kwasar dariya suna tsokanar Hafiz ango.
Kusan atare duk suka juyo, mamaki, al'ajabi, razana duk tasaukar musu alokaci d'aya. Cikin murmushi su ya Umar suke mik'a musu hannu. Haka suka dinga basu hannayen tamkar sokaye.
Tabbas ganin ya Umar cikin shiga ta kamala da dattako ta razanasu, hakama ganin muktar da ya Umar tare yakad'a hantar cikinsu, saikuma ga yazeed ma, towai yaushema yazeed yasamu Umar? Amma ko'a wancan satin yazo majallissa haryake tambayarsu babu labarin Umar dai har yanzu ko?.
Sukuma suka shiga gulmar Umar d'in alokacin.
Amma yaukuma saiga Umar da yazeed, harda Muktar Wanda basu ta6a tunanin yama had'a iri da ya Umar ba.
Sudai su ya Umar ALLAH Sanya alkairi suketa zubawa.
Ya Umar yasauk'e kwayar idonsa cikinta Hafiz, fuskarsa d'aukeda wani murmushin mugunta, angon Lubna kasha k'amshi! ALLAH yasanya alkairi abokina, inatayaka farinciki gsky....
Yana gama fad'ar haka yad'auke idonsa daga kan Hafiz. Sosai jikin Hafiz yayi sanyi, gawata kunyar Umar d'in ta baibayesa. Can ya tsinkayi muryoyin su Umar suna musu sallama zasu tafi. Bai fargaba saida ya hango ya Umar zaune a mazaunin direba, yazeed na gefensa, muktar na baya, duk cikinsu babu mai irin kwatankwacin motarcan......
Dr jafar ne yafara jan tsaki lokacinda motarsu ya Umar ta shillah sukabar wajen.... Mtsoow wai wancan wawan waya bashi motane?.
Salman yaywata dariyar mugunta, yo kaimadai Kasan ta munafikin canne yazeed, kokuma wannan dasuke tare, muktar yake kowama? Mtsoww.
Kabeer yay kwafa yana fad'in aikin banza kawai, Dan anbashi aron kaya da mota, shine zaizo yana mana wata burgar banza. Dabamusan asalin balbelaba, dasai tace mana daga masar take.
Tasi'u dayay shiru yana jinsu, danshi tabbas jikinsa yayi sanyi, cikin sanyin murya ya ce, "kai abokaina, anya kuwa Umar bai warkeba? Idan mumce Aron mota da kaya aka bashi, to kwanciyar hankalin dake tartare dashifa?. Kunga kuwa yanda Umar yayi k'iba da haske? Wlhy fatarsa har wani walk'iya takeyi. Nikamarma yafini k'yan jiki, nidake kwana na tashi a AC.
Zasu hayayyak'oma Tasi'u, alkasim ya dakatar dasu, kai kutsayafa, wlhy maganar Tasi'u gsky ce, tabbas akwai wani Abu ak'asa dangane da Umar.
Hafiz dai yakasa cewa komai. Suma sauran kowa yayi gum yana dogon nazari........
Na ce, " hummm, kowadai yadaka rawar wani, aiya rasa turmin Daka tasa.....
Wayarsa ya d'auka yafara Neman layin yazeed. Saidai harta yanke ba'a d'agaba, tsaki yakumayi Dan yasan shegen saurin barcin yazeed, duk inda 9 tayi saika sameshi a gado nad'e......
Wringing d'in wayar tasane takatseshi daga dogon tunanin, ganin yazeed ne ya d'auka da hanzarinsa. Kai kasa halan kanacan kana barci?.
Dariya yazeed yayi, cikin sigar zolaya ya ce, "malam wanefa barci, inadai shan sharafin soyayyane."
d'an iska naji, ya Umar yafad'a cikin 'yar dariya.
Shima yazeed dariyar yayi, o namantafa Ashe kai yamzu gwaurone, karna tada maka da hankali.......
K'atseshi ya Umar yay saurin yi, malam saurareni ba wannan bane agabanani.
Cikin dariya yazeed ya ce, "to miye agabanka Alhaji?.
Ya Umar yashiga zayyanema yazeed zancen iv da aka aiko masa. Wata dariya yazeed ya k'yalk'yale da ita, saida yayi mai isarsa sannan ya ce, "haba abokina, kaifa jarumine, yanzu wannan d'an abinne yatayar maka da hankali? Miye Hafiz balle Lubna?. Kaida ALLAH ya azurta da samun nitsatstsiyar mata kyakykyawa, gashi har ALLAH ya baku k'yautar fodiyo. Ai kamata yayi wannan sak'on yabaka dariya ba 6acin raiba.
Nidai nasan waye Hafiz, kuma tabbas dawata manufa yakeson auren Lubna, humm itama bazan tayata jajeba Dan ta had'u da daidai itane.
Ajiyar zuciya ya Umar yasauke, murya a sanyaye ya ce, "ngd yazeed na fahimta."
Yauwa abokina, yanzu abinda nakeso dakai, ka shirya cikin wanka iyaka wanka mu halarci d'aurin auren gobe, kasanarma muktar shima.
Sannanfa lokaci yayi dazaka fito kanunama kowa kaima kaine. Dan duk wani 6oye-6oye yakamata yak'are hakanan.
Gsky ne yazeed, nima nayi wannan tunan.
Hira suka cigaba dayi, yazeed ya kwantar masa da hankali, ahaka har suka koma hirar kasuwancinsu kuma....
Sai wajen 11 ya ajiye wayar, bayan yakira Muktar shima ya sanar masa. (Dan yanzu sun k'ulle tamau su ukunnan, komai nasu tare yake). Harya kammala wayar Asma'u bata lek'oba.
Itakam alokacinma tuni tayi barcinta.
Abin yabashi haushi, yay shirin barci ya kwanta.....
★.....★......★.......★.......★
Washe gari wajen k'arfe sha biyu ya Umar yashigo gidan, daga shago yake.
Asma'u da Hasiya ne kawai a tsakar gidan, Hasiya tanadaga kicin tana girki, Asma'u kuma tana zaune akujera 'yar tsigunno tana d'auraye kayan fodiyo.
Hirar Fatee sukeyi suna dariya ya Umar yashigo gidan. Asma'u tamasa sannu, amma saiya d'auke kansa yashige.
Ta cije le6enta na k'asan, Dan ita batasan laifin dataima ya Umar ba, tunda safe yaketa wani ciccije mata, lafiya lau yake magana da kowa agidan amma banda ita.
Cigaba tayi da wankinta batareda tabi takansaba.
Wani haushine yakuma turnik'e ya Umar, haryayi wanka yafito Asma'u bata shigoba.
Inna baito ce talek'o daga windown falo takira Asma'u.
Asma'u ta amsa tana mik'ewa, hannunta ta d'auraye aruwa mai k'yau sannan taje.
Inna baito ta mata dak'uwa, kinci gidanku Asma'u, yanzunan mijinki yashigo amma bazakizo kiji matsalarsaba.
Baki Asma'u ta d'an turo gaba, amma batace komaiba. Inna baito ta nuna mata hanyar d'akin ya Umar tana mata fad'a, kudai yaran yanzu saiku haihu goma amma babu hankali ajikinku?, badole kusa mazanku 'yan kalle-kalleba awaje. Yo ALLAH natuba aii yanzu ake gidadanci agidan aure ba daba.
Itadai Asma'u tanajiyo mitar inna baito amma tashige d'akin ya Umar.
Abakin gado ta iskeshi yana shafa mai.
Ko motsi baiyiba barema yad'ago ya kalleta. Tana nan tsaye harya gama shafa mansa, shiri yafara cikin wata dakakkiyar milk d'in shadda wadda tasha Brown d'in sirfani, sabuwa dal, yad'akko sabon takalmi sau ciki Brown ya saka, hularsa zanna Bukar itama Brown da ratsin milk ya kwama, bak'aramin k'yau na d'aukar hankali ya Umar yayiba, yana cikin fesa turare Asma'u tamatso kusadashi, ta madubi ya hangota, Dan haka yakuma tsare gida.
Matsawa tayi kusadashi ta amshi turaren zata fesa masa, amma saiya kauce, idonta cikeda da kwallah tarik'o hannunsa, yafara k'ok'arin kwacewa tasaki kuka. Tsayawa yayi cak amma bai juyoba, cikin muryar kuka ta ce, "haba ya Fharuk! Laifinmi namaka haka da zafi? Dahar na cancanci irin wannan hukuncin daga gareka?.
Ni bakimin laifin komaiba, yafad'a yana k'ok'arin zame hannunta daga nasa. Kuma rik'ewa tayi sosai tana kuma k'ara sautin kukanta.
Bayason jin kuka ta ko kad'an, amma dolene ya nuna mata kuskurenta kodan gaba ta gyara.
Kuma k'ok'arin zame hannun nasa yayi, tayi saurin k'ank'amesa ta baya. Ya cije le6ensa sannan yajuyo da ita gabansa, cikin tsare gidan nasa ya ce, "keda laifin, amma kinfi kowa raki?." Kinga kibarni natafi, su muktar na jirana ak'ofar gida.
Nidai saika fad'amin laifina.
Hummm tom kibari idan nadawo saimuyi maganar, yanzu d'aurin aure zamuje kuma bani kad'ai baneba, gashima sai cud'emin kaya kikeyi ni.
Kuma narkewa tayi ajikinsa tana raira kukan.
Yasan halin kafiyar Asma'u sarai, rungumeta yayi cikin sigar lallashi ya ce, "tom kiyi hak'u idan nadawo zan fad'a miki laifinki, kuma nayimiki hukumci, yanzudai kimin uzuri na tafi kimji my Queen. Yay maganar yana d'ago fuskarta, Sumba mai k'yau yabata akumatu da goshinta. Dak'yar tayarda tabarsa yatafi.
Afalo sukayi sallama da inna baito, yafice sai zabga k'amshi yakeyi abinsa.
Sun halarci taron d'aurin auren, Wanda mutane da dama suka halarta. Amma wannan karon akwai banbanci, babu manyan mutane kamar lokacin aurenta da ya Umar, dakuma na Ameer. (Kunsan yanzu rayuwar wani abumma na ganin ido akeyi, dak'asa tarufe idonka wani ya shafeka a babin sabgoginsa kenan). To su Lubna dai sunga dahir, Dan duk manyan k'asarnan abokan mahaifinsu awannan karon babusu kwata-kwata.
Ahaka aka shaida auren Lubna & Hafiz, Suhaima & Ramadan.
To ALLAH yabada zaman lafiya.
Lokacin da aka kammala d'aurin auren, ya Umar, Yazeed, muktar, suka doshi gungun na abokansu, wato Hafiz, salman, Dr jafar, alkasim, Kabeer, Tasi'u dadai sauransu, suna tsaitsaye sunsha anko cikin faraen shaddoji, su adole abokai masu had'inkai da k'ud'i...............
Nikam bilynku nace hummmm. 🤫shiiiiiiiiii!!!!!!!.
*_(((S))))........2018_*
*_Luv you all_*
[1/3, 4:10 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→69-70_*
..........Assalamu alaikum.
sallamarsu ya Umar tadaki kunnuwansu Dr jafar daketa kwasar dariya suna tsokanar Hafiz ango.
Kusan atare duk suka juyo, mamaki, al'ajabi, razana duk tasaukar musu alokaci d'aya. Cikin murmushi su ya Umar suke mik'a musu hannu. Haka suka dinga basu hannayen tamkar sokaye.
Tabbas ganin ya Umar cikin shiga ta kamala da dattako ta razanasu, hakama ganin muktar da ya Umar tare yakad'a hantar cikinsu, saikuma ga yazeed ma, towai yaushema yazeed yasamu Umar? Amma ko'a wancan satin yazo majallissa haryake tambayarsu babu labarin Umar dai har yanzu ko?.
Sukuma suka shiga gulmar Umar d'in alokacin.
Amma yaukuma saiga Umar da yazeed, harda Muktar Wanda basu ta6a tunanin yama had'a iri da ya Umar ba.
Sudai su ya Umar ALLAH Sanya alkairi suketa zubawa.
Ya Umar yasauk'e kwayar idonsa cikinta Hafiz, fuskarsa d'aukeda wani murmushin mugunta, angon Lubna kasha k'amshi! ALLAH yasanya alkairi abokina, inatayaka farinciki gsky....
Yana gama fad'ar haka yad'auke idonsa daga kan Hafiz. Sosai jikin Hafiz yayi sanyi, gawata kunyar Umar d'in ta baibayesa. Can ya tsinkayi muryoyin su Umar suna musu sallama zasu tafi. Bai fargaba saida ya hango ya Umar zaune a mazaunin direba, yazeed na gefensa, muktar na baya, duk cikinsu babu mai irin kwatankwacin motarcan......
Dr jafar ne yafara jan tsaki lokacinda motarsu ya Umar ta shillah sukabar wajen.... Mtsoow wai wancan wawan waya bashi motane?.
Salman yaywata dariyar mugunta, yo kaimadai Kasan ta munafikin canne yazeed, kokuma wannan dasuke tare, muktar yake kowama? Mtsoww.
Kabeer yay kwafa yana fad'in aikin banza kawai, Dan anbashi aron kaya da mota, shine zaizo yana mana wata burgar banza. Dabamusan asalin balbelaba, dasai tace mana daga masar take.
Tasi'u dayay shiru yana jinsu, danshi tabbas jikinsa yayi sanyi, cikin sanyin murya ya ce, "kai abokaina, anya kuwa Umar bai warkeba? Idan mumce Aron mota da kaya aka bashi, to kwanciyar hankalin dake tartare dashifa?. Kunga kuwa yanda Umar yayi k'iba da haske? Wlhy fatarsa har wani walk'iya takeyi. Nikamarma yafini k'yan jiki, nidake kwana na tashi a AC.
Zasu hayayyak'oma Tasi'u, alkasim ya dakatar dasu, kai kutsayafa, wlhy maganar Tasi'u gsky ce, tabbas akwai wani Abu ak'asa dangane da Umar.
Hafiz dai yakasa cewa komai. Suma sauran kowa yayi gum yana dogon nazari........
Na ce, " hummm, kowadai yadaka rawar wani, aiya rasa turmin Daka tasa.....