Sashe 43
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
..........Agidan mom d'imma bawani dad'i baneba, Dan itama komai yak'are, daga ita harsu 'yan biyu duksun fita hayyacinsu, ga ciwon yinwa dake barazanar kamasu.
Tashin hankali goma da ashirin, su 'yan biyu Na ganinta suka fad'a jikinta suna kuka, momy yunwa mukeji sosai.
Rungumesu tayi itama tana kuka tausayi.
Mom tashare hawayenta tana kallon lubna dake rungume da twins, ta ce, "baby kema bak'ya samun number Safwan d'in?."
Humm mom kenan, wlhy ak'alla watana biyu kenan bana samun number sa, anya kuwa Safwan ba cin amanarmu yayiba mom? Ak'alla watan Safwan biyar kenan da tafiya da kud'inmu, amma ko nera d'aya baita6a turo manaba da sunan riba, a lokacinma damuke samun nasa kullum zancensa bai wuce mijirasaba dai.
Gsky mom nafarajin tsoro.
Hummm baby wlhy bake kad'aiba, nikaina a tsoracen nake. Amma lfy naganki da kaya haka?.
Mom Hafiz ya sakeni.
Saki kuma baby? Miyayi zafi haka?.
Mom bar matsiyaci, tunda Safwan yatafi mana da kud'i 'yan kud'in dake hannuna suka k'are Hafiz yafara canjawa, idan Na tambayesa kud'i bazai bani isashsheba, saiyace aibani kad'ai baceba yanada wata matar harda 'ya'ya. nidashi kusan kullum dambe, yoni mom ina ruwana da matarsa ko wasu 'ya'yamsad'in wofi.
Jiya dasafe muntashi ko kayan abinci babu agida sainace yabani kud'i naje nasayo. Shinefa yad'auki 50k yabani, nikuwa uwarmi 50k zatamin, ko a sayen naman gidan bata k'areba. Nace masa sunyi kad'an, shikuma yacemin bashida wasu, haushi yakawoni wuya Na zageshi, shine ya mareni, aikuwa naita danna NASA ashar yabani saki uku.
Ayau Na saida gidan anjima kad'anma zasu turomin kud'ina.
Kuka mom tasaka tana fad'in lalai baby Na k'ara tabbatarwa bakida hankali wlhy, yanzunan saboda kud'in cefane kuka kashe aurenki? To ina motocinki?.
Yo mom run yaushe Na saidasu, d'ya kawai taragemin wadda nake shiga, itama bawani lafiya tacikaba.
Kuka sosai mom takeyi, lubna kam ko'a jikinta, Dan bataga a in kukaba anan. Saga k'arshema 'yayanta tad'iba suka fita. Urban shopping tayo musu mai yawa sannan suka dawo gida.
Turus tayi Dan ganin Suhaima zaune tana rabzar kuka, dukta rame ta lalace, said urban ciki rindimeme.
A sanyaye Lubna tazauna tana fad'in Suhaima kekuma lfy? King a kuwa yanda kuka koma Lamar matar k'auye?.
Kuka Suhaima takuma fashewa dashi tana fad'in badole kiganni hakaba baby, Ramadan ya niyyar kasheni da raina. Kiduba duk alaccin danaima Ramadan arayuwa bai ganiba, dukda nagane bashida komai nayimasa sutura Na zauna dashi. Yau kusan wata biyu kenan yamin wayau da dad'in baki yakar6i 'yan sauran kud'in hannuna way zai fara kasuwance, nikuma daboda yarda danayi dashi Na d'auka Na bashi, Ashe tikitin iskanci da karuwai a hotels yabud'e da kud'in ban saniba. ahankali yabi duk ya said a motocin gidan, Ashe hard a gidan ban saniba. Yau dasafe saiga wad'anda suka sati gidan sunzo wait sun bamu notes nanda gone my kama gabanmu. Ina cikin tararrabi da jiran Ramadan saiga ta karda ya aikomin wai ya sakeni kuma nafara zuwa ganin likita saboda shi an tabbatar NASA yanada HlV😭, Yakima tabbata Nina INA tareda iya, tak'are maganar da rushewa da matsanancin kuka😫.
Data mama har Lubna ma kukan sukeyi, su twin's dai said kallonsu sukeyi da 'yan aikin gidan.
Yau sukam duniya tamusu gwatson k'yanwa🙁. ALLAH yasa mudace ameen.
*_Bayan wash shekaru._*
Abubuwa sun faru dayawan gsk, ciki harda ciwon 6arin jiki data kama mom, sakamakon Nina Safwan da akayi ankamashi da hodar iblis shida wasu abokan kasuwancinsa su takwas. Harma an Yankees musu hucin Lisa ta hangar harbewa, wannan yasa ta yanke jiki ta fad'i awajen, tundaga nan babu wani sashe Na jikinta take mitsi.
Wannanne yasa jinya tazamema Lubna biyu, damage ga Suhaima kwance waken shekara d'aya kenan, tuni ta haihu mace, yarinyarma hartayi wayo, abaya tana shan magani dad'n kukad'ad'en dasuka rage musu, dawanda Ameer take taimaka musu, Dan yanzu shikad'aine mad'an a in hannu acikinsu. Shiyyasa yad'ik'e matarsa GAM, Dan itace sila ta zamowarsa Na gari harya iya rik'ekansa, yanzuma yaransu biyu.
Suhaima tana ganin tasamu lafiya tafara wasa da shan magani, shinefa ciwo ya dirkusar da ita.
'Yan aikinsu kuwa aituni kowa ta gudu ta barsu. Abinci Kansas badan Ameer ba dabasuciba kuwa, duk wata yana k'ok'arin kawo Mayan abinci gidan.
Su 'yan biyu kuwa dasuka zama 'yammata aii saidai add'a kawai, damage dance yaro yana koyine da abinda yagani anayi agidansu, yanzu haka saisu had'a kwana biyu NASA gidan, sunacan yawon gantalinsu.
Kuban tayi kuka harta rasa hawaye. Said yanzu tunanin ya Umar me addabarta,Neman ganinsa takeyi ruwa a jallo amma tarasa hangar hakan........
★★★★★
Su ya Umar kam aii saidai muce Alhmdllh, k'ofofin arzik'i sun kuma bud'ewa tako ina, dagashi har Asma'unsa sun murje sunzama manya ababen Alfahari ga dangi.
Yanzu haka yaransu uku, bayan fodiyo ta haifi mai sunan inna Binta kenan, amma suna kiranta Batul, sai kuma mai sunan ya Umar, wato Umar Fharuk, shima suna kiransa Affan.
Tuni ya canja musu gida mai k'yau da tsari, rayuwarsu sukeyi cikin soyayya da k'aunar juna, ga 'yan 'ya'yansu ababen sha'awa da birgewa, dolene ka gansu su baka sha'awa.
Fatee, Rafi'a, Hasiya duksun haihu, suma anatashan soyayya suda mazajensu.
Hakama 6angarensu inna dash mama, komai Alhmdlh, Anty sa'a da anty Saratu, da mufida sumadai komai normal, kiwa yana cikin kwanciyar hankali.
Abotar yazeed da ya Umar da Muktar kam said abinda yay gaba, sun k'ulle kansu tsam, basa sakeda wata kwafa dazata rusasu, hakama matansu da 'ya'yansu......
★★*★★*★★*★★
Amrah da Afrah na zaune afalon k'asa, duksun baje kayan sweet da samarinsu suka siya musu. Lubna dake zaune agefe tana d'urama mama ruwan tea Dan shine kad'an yake wucewa, shima saida cokali ake d'an zirara mata, lubna dukta lalace tayi bak'i Lamar ba Lubnar nan 'Yar gayuba, tafita hayyacinta sosai, ayanzuma saita had'a kwana hud'u batayi wankaba saboda damuwa da tashin hankali dasukai mata yawa.
Mama ma dake kwance wadda idontane kawai ke aiki, tanata kallonsu Amrah da hira ta kaure a tsakaninsu kowa Na kid'a saurayinta yafi Na 'Yar uwarta.
Da k'yar Suhaima dake kwance gefe ta ce, "Afrah tazo tabata ruwa tasha".
Baki Afrah ta turo gaba tana k'unk'uni, dak'yar tabata ruwan tana yatsina fiska Dan k'yank'yaminta sukeyi yanzu. Hawayene ya ziraro a kumatun Suhaima, tatuna kanta ada, dayanda tayi holewar datafi tasu Amrah. Amma gayanda rayuwarta takoma?.
Lubna ta harari Amrah, itako babu tsoro tarama tana fad'in kijimin momy, minamiki zaki harareni?.
Afrah ta ta6e baki tana danna sweet abaki.
Itadai Lubna batace komaiba.
Saican kamar an tsikari Afrah ta ce, " momy! Yau munga wani abin mamaki wlhy.
Kamar lubna bazata tankaba, saikuma zuwa can ta ce, "nami?."
Humm mall d'in da guys d'inmmu suka kaimu dayagama had'uwa, wlhy momy komai akwai awajen, Raine kawai ba sayarwa, yafa had'u sosai.
Amma kinsan mi muka gani?.
Hoton wani k'yak'yk'yawan mutum shida matarsa da yaransu uku, shine mai wajen, wlhy abin al'ajabi tana masifar kama da Amrah.
K'armin d'ansa kuwa kamar ni nahaifeshi saboda kamar damukeyi. Tab ai kamar ta 6aci.
Amrah ta kar6e zancen dafad'in aii wlhy Afrah har mukazo gida inata tunaninsu. Nidai haka kawai naji ajikina munada dangan taka dash.
Gaban Lubna ne yafad'i.
Da sauri ta ajiye kofin tea d'in datake bama mom, ta ce, ''ya sunansa?."
Ummmm anfa rubuta ajikin pic d'in. Afrah yama? Nikam Na manta.
Da sauri Afrah tace, matardai sunanta Asma'u, shikuma mutumin Umar Fharuk, sai yaranau Usman fodiyo da batul, Affan......
Zumbur Lubna tamik'e tana fad'in kutashi muje Ku nunamin wajen.
Wani kallon sama da k'asa sukai mata, sai kuma suka bushe da dariyar shak'iyanci. Cikin dariyar Amrah ta ce, ''gaba momy ahaka zaki bimu wajen kamar an kwatoki daga bakin kura?.
Inama laifin kid'anyi wanna ki canja kayannan.
ALLAH mom tsamimafa kikeyi, yau kwananki uku bakiyi wankaba, shiyyasa ko kusadake banason zama.
Hawaye suka cikama Lubna ido, wai itace yau 'ya'yanta kekiranta da tana tsami? Lallai rayuwa kenan, ta tababata alhakin Umar kad'ai ya Isa tatsinci kanta fiyema da yanda take ayanzu.
Haka tatafi tayi wanka, sannan tazo suka tafi, suka bar mama da Suhaima agida, Dan harda Habiba d'iyar Suhaima suka tafi.
Hankalin Lubna yatashi sosai daganin hoton ya Umar da Asma'u. Da alama 'ya'yansune taredasu ahoton.
Jiki a sanyaye suka k'arasa indasu Harris da sadam ke zaune.
Bayan Lubna ta gaishesu Dan Amrah da Afrah babu wannan atsarin tarbiyyarsu, NASA Haida kowa, ko gidan Ameer sukaje haka sukeyi. Lubna tafara tambayarsu ko Alhji Umar nan?.
Sudai su Harris kallonsu kawai sukeyi, Dan kokad'n bai gane Lubna ba, shidama Sadam bai santaba, amma idonsa nakan su Amrah daketa taunar cingam k'as-k'as, kamarda Amrsah takeyice da ya Umar tabashi mamaki, hakama Afrah da Affan.
Harris ne yay k'arfin halin fad'in baya nan yaje gida yanzunnan kai yara.
Da sauri Lubna ta ce, "kozaku bamu kwataccen gidan Dan girman ALLAH?.
shiru sukayi suduka, Dan sukam bama su yards dasuba, kowadai yasan yanda rayuwar ta lalace yanzu.
Lubna ta rissina kamar zata duk'a tana k'ara rok'on Harris, Dan itama bata ganeshiba.
Sadam ya ce, ''baiwar ALLAH kekam miyasa kike son ganin ya Umar.
Dak'yar ta iya had'iye yawu ta ce, " ni tsohuwar matarsace, wad'annan kuma 'ya'yansane. Ta nunasu Afrah.
Idanu Amrah da Afrah suka zari, suna fad'in 'ya'yqnsa!!?.
Can kuma Harris tayi wani uban zallo shima yana k'qrema lubna da twins kallon mamaki.
Tabbas alamu dayawa sun nuna gskyar Lubna, musammanma kamainnin Amrah da ya Umar.
Cikin masifa yakirasu waje, ana cikin haka saiga yazeed, yatanbayi abinda ke faruwa Harris yafad'a masa.
Hannu Yazeed yad'aga masa ya ce, "a'a daina korarsu.
Kushiga Mora na kaiku.
Badan Harris yasoba yazeed yad'auki su Lubna amotarsa sai gidan ya Umar.
Afrah dake gaban mota tuni har zuciyarta ta k'yasa yazeed😨🤣.
Tashin hankali goma da ashirin, su 'yan biyu Na ganinta suka fad'a jikinta suna kuka, momy yunwa mukeji sosai.
Rungumesu tayi itama tana kuka tausayi.
Mom tashare hawayenta tana kallon lubna dake rungume da twins, ta ce, "baby kema bak'ya samun number Safwan d'in?."
Humm mom kenan, wlhy ak'alla watana biyu kenan bana samun number sa, anya kuwa Safwan ba cin amanarmu yayiba mom? Ak'alla watan Safwan biyar kenan da tafiya da kud'inmu, amma ko nera d'aya baita6a turo manaba da sunan riba, a lokacinma damuke samun nasa kullum zancensa bai wuce mijirasaba dai.
Gsky mom nafarajin tsoro.
Hummm baby wlhy bake kad'aiba, nikaina a tsoracen nake. Amma lfy naganki da kaya haka?.
Mom Hafiz ya sakeni.
Saki kuma baby? Miyayi zafi haka?.
Mom bar matsiyaci, tunda Safwan yatafi mana da kud'i 'yan kud'in dake hannuna suka k'are Hafiz yafara canjawa, idan Na tambayesa kud'i bazai bani isashsheba, saiyace aibani kad'ai baceba yanada wata matar harda 'ya'ya. nidashi kusan kullum dambe, yoni mom ina ruwana da matarsa ko wasu 'ya'yamsad'in wofi.
Jiya dasafe muntashi ko kayan abinci babu agida sainace yabani kud'i naje nasayo. Shinefa yad'auki 50k yabani, nikuwa uwarmi 50k zatamin, ko a sayen naman gidan bata k'areba. Nace masa sunyi kad'an, shikuma yacemin bashida wasu, haushi yakawoni wuya Na zageshi, shine ya mareni, aikuwa naita danna NASA ashar yabani saki uku.
Ayau Na saida gidan anjima kad'anma zasu turomin kud'ina.
Kuka mom tasaka tana fad'in lalai baby Na k'ara tabbatarwa bakida hankali wlhy, yanzunan saboda kud'in cefane kuka kashe aurenki? To ina motocinki?.
Yo mom run yaushe Na saidasu, d'ya kawai taragemin wadda nake shiga, itama bawani lafiya tacikaba.
Kuka sosai mom takeyi, lubna kam ko'a jikinta, Dan bataga a in kukaba anan. Saga k'arshema 'yayanta tad'iba suka fita. Urban shopping tayo musu mai yawa sannan suka dawo gida.
Turus tayi Dan ganin Suhaima zaune tana rabzar kuka, dukta rame ta lalace, said urban ciki rindimeme.
A sanyaye Lubna tazauna tana fad'in Suhaima kekuma lfy? King a kuwa yanda kuka koma Lamar matar k'auye?.
Kuka Suhaima takuma fashewa dashi tana fad'in badole kiganni hakaba baby, Ramadan ya niyyar kasheni da raina. Kiduba duk alaccin danaima Ramadan arayuwa bai ganiba, dukda nagane bashida komai nayimasa sutura Na zauna dashi. Yau kusan wata biyu kenan yamin wayau da dad'in baki yakar6i 'yan sauran kud'in hannuna way zai fara kasuwance, nikuma daboda yarda danayi dashi Na d'auka Na bashi, Ashe tikitin iskanci da karuwai a hotels yabud'e da kud'in ban saniba. ahankali yabi duk ya said a motocin gidan, Ashe hard a gidan ban saniba. Yau dasafe saiga wad'anda suka sati gidan sunzo wait sun bamu notes nanda gone my kama gabanmu. Ina cikin tararrabi da jiran Ramadan saiga ta karda ya aikomin wai ya sakeni kuma nafara zuwa ganin likita saboda shi an tabbatar NASA yanada HlV😭, Yakima tabbata Nina INA tareda iya, tak'are maganar da rushewa da matsanancin kuka😫.
Data mama har Lubna ma kukan sukeyi, su twin's dai said kallonsu sukeyi da 'yan aikin gidan.
Yau sukam duniya tamusu gwatson k'yanwa🙁. ALLAH yasa mudace ameen.
*_Bayan wash shekaru._*
Abubuwa sun faru dayawan gsk, ciki harda ciwon 6arin jiki data kama mom, sakamakon Nina Safwan da akayi ankamashi da hodar iblis shida wasu abokan kasuwancinsa su takwas. Harma an Yankees musu hucin Lisa ta hangar harbewa, wannan yasa ta yanke jiki ta fad'i awajen, tundaga nan babu wani sashe Na jikinta take mitsi.
Wannanne yasa jinya tazamema Lubna biyu, damage ga Suhaima kwance waken shekara d'aya kenan, tuni ta haihu mace, yarinyarma hartayi wayo, abaya tana shan magani dad'n kukad'ad'en dasuka rage musu, dawanda Ameer take taimaka musu, Dan yanzu shikad'aine mad'an a in hannu acikinsu. Shiyyasa yad'ik'e matarsa GAM, Dan itace sila ta zamowarsa Na gari harya iya rik'ekansa, yanzuma yaransu biyu.
Suhaima tana ganin tasamu lafiya tafara wasa da shan magani, shinefa ciwo ya dirkusar da ita.
'Yan aikinsu kuwa aituni kowa ta gudu ta barsu. Abinci Kansas badan Ameer ba dabasuciba kuwa, duk wata yana k'ok'arin kawo Mayan abinci gidan.
Su 'yan biyu kuwa dasuka zama 'yammata aii saidai add'a kawai, damage dance yaro yana koyine da abinda yagani anayi agidansu, yanzu haka saisu had'a kwana biyu NASA gidan, sunacan yawon gantalinsu.
Kuban tayi kuka harta rasa hawaye. Said yanzu tunanin ya Umar me addabarta,Neman ganinsa takeyi ruwa a jallo amma tarasa hangar hakan........
★★★★★
Su ya Umar kam aii saidai muce Alhmdllh, k'ofofin arzik'i sun kuma bud'ewa tako ina, dagashi har Asma'unsa sun murje sunzama manya ababen Alfahari ga dangi.
Yanzu haka yaransu uku, bayan fodiyo ta haifi mai sunan inna Binta kenan, amma suna kiranta Batul, sai kuma mai sunan ya Umar, wato Umar Fharuk, shima suna kiransa Affan.
Tuni ya canja musu gida mai k'yau da tsari, rayuwarsu sukeyi cikin soyayya da k'aunar juna, ga 'yan 'ya'yansu ababen sha'awa da birgewa, dolene ka gansu su baka sha'awa.
Fatee, Rafi'a, Hasiya duksun haihu, suma anatashan soyayya suda mazajensu.
Hakama 6angarensu inna dash mama, komai Alhmdlh, Anty sa'a da anty Saratu, da mufida sumadai komai normal, kiwa yana cikin kwanciyar hankali.
Abotar yazeed da ya Umar da Muktar kam said abinda yay gaba, sun k'ulle kansu tsam, basa sakeda wata kwafa dazata rusasu, hakama matansu da 'ya'yansu......
★★*★★*★★*★★
Amrah da Afrah na zaune afalon k'asa, duksun baje kayan sweet da samarinsu suka siya musu. Lubna dake zaune agefe tana d'urama mama ruwan tea Dan shine kad'an yake wucewa, shima saida cokali ake d'an zirara mata, lubna dukta lalace tayi bak'i Lamar ba Lubnar nan 'Yar gayuba, tafita hayyacinta sosai, ayanzuma saita had'a kwana hud'u batayi wankaba saboda damuwa da tashin hankali dasukai mata yawa.
Mama ma dake kwance wadda idontane kawai ke aiki, tanata kallonsu Amrah da hira ta kaure a tsakaninsu kowa Na kid'a saurayinta yafi Na 'Yar uwarta.
Da k'yar Suhaima dake kwance gefe ta ce, "Afrah tazo tabata ruwa tasha".
Baki Afrah ta turo gaba tana k'unk'uni, dak'yar tabata ruwan tana yatsina fiska Dan k'yank'yaminta sukeyi yanzu. Hawayene ya ziraro a kumatun Suhaima, tatuna kanta ada, dayanda tayi holewar datafi tasu Amrah. Amma gayanda rayuwarta takoma?.
Lubna ta harari Amrah, itako babu tsoro tarama tana fad'in kijimin momy, minamiki zaki harareni?.
Afrah ta ta6e baki tana danna sweet abaki.
Itadai Lubna batace komaiba.
Saican kamar an tsikari Afrah ta ce, " momy! Yau munga wani abin mamaki wlhy.
Kamar lubna bazata tankaba, saikuma zuwa can ta ce, "nami?."
Humm mall d'in da guys d'inmmu suka kaimu dayagama had'uwa, wlhy momy komai akwai awajen, Raine kawai ba sayarwa, yafa had'u sosai.
Amma kinsan mi muka gani?.
Hoton wani k'yak'yk'yawan mutum shida matarsa da yaransu uku, shine mai wajen, wlhy abin al'ajabi tana masifar kama da Amrah.
K'armin d'ansa kuwa kamar ni nahaifeshi saboda kamar damukeyi. Tab ai kamar ta 6aci.
Amrah ta kar6e zancen dafad'in aii wlhy Afrah har mukazo gida inata tunaninsu. Nidai haka kawai naji ajikina munada dangan taka dash.
Gaban Lubna ne yafad'i.
Da sauri ta ajiye kofin tea d'in datake bama mom, ta ce, ''ya sunansa?."
Ummmm anfa rubuta ajikin pic d'in. Afrah yama? Nikam Na manta.
Da sauri Afrah tace, matardai sunanta Asma'u, shikuma mutumin Umar Fharuk, sai yaranau Usman fodiyo da batul, Affan......
Zumbur Lubna tamik'e tana fad'in kutashi muje Ku nunamin wajen.
Wani kallon sama da k'asa sukai mata, sai kuma suka bushe da dariyar shak'iyanci. Cikin dariyar Amrah ta ce, ''gaba momy ahaka zaki bimu wajen kamar an kwatoki daga bakin kura?.
Inama laifin kid'anyi wanna ki canja kayannan.
ALLAH mom tsamimafa kikeyi, yau kwananki uku bakiyi wankaba, shiyyasa ko kusadake banason zama.
Hawaye suka cikama Lubna ido, wai itace yau 'ya'yanta kekiranta da tana tsami? Lallai rayuwa kenan, ta tababata alhakin Umar kad'ai ya Isa tatsinci kanta fiyema da yanda take ayanzu.
Haka tatafi tayi wanka, sannan tazo suka tafi, suka bar mama da Suhaima agida, Dan harda Habiba d'iyar Suhaima suka tafi.
Hankalin Lubna yatashi sosai daganin hoton ya Umar da Asma'u. Da alama 'ya'yansune taredasu ahoton.
Jiki a sanyaye suka k'arasa indasu Harris da sadam ke zaune.
Bayan Lubna ta gaishesu Dan Amrah da Afrah babu wannan atsarin tarbiyyarsu, NASA Haida kowa, ko gidan Ameer sukaje haka sukeyi. Lubna tafara tambayarsu ko Alhji Umar nan?.
Sudai su Harris kallonsu kawai sukeyi, Dan kokad'n bai gane Lubna ba, shidama Sadam bai santaba, amma idonsa nakan su Amrah daketa taunar cingam k'as-k'as, kamarda Amrsah takeyice da ya Umar tabashi mamaki, hakama Afrah da Affan.
Harris ne yay k'arfin halin fad'in baya nan yaje gida yanzunnan kai yara.
Da sauri Lubna ta ce, "kozaku bamu kwataccen gidan Dan girman ALLAH?.
shiru sukayi suduka, Dan sukam bama su yards dasuba, kowadai yasan yanda rayuwar ta lalace yanzu.
Lubna ta rissina kamar zata duk'a tana k'ara rok'on Harris, Dan itama bata ganeshiba.
Sadam ya ce, ''baiwar ALLAH kekam miyasa kike son ganin ya Umar.
Dak'yar ta iya had'iye yawu ta ce, " ni tsohuwar matarsace, wad'annan kuma 'ya'yansane. Ta nunasu Afrah.
Idanu Amrah da Afrah suka zari, suna fad'in 'ya'yqnsa!!?.
Can kuma Harris tayi wani uban zallo shima yana k'qrema lubna da twins kallon mamaki.
Tabbas alamu dayawa sun nuna gskyar Lubna, musammanma kamainnin Amrah da ya Umar.
Cikin masifa yakirasu waje, ana cikin haka saiga yazeed, yatanbayi abinda ke faruwa Harris yafad'a masa.
Hannu Yazeed yad'aga masa ya ce, "a'a daina korarsu.
Kushiga Mora na kaiku.
Badan Harris yasoba yazeed yad'auki su Lubna amotarsa sai gidan ya Umar.
Afrah dake gaban mota tuni har zuciyarta ta k'yasa yazeed😨🤣.