Sashe 14
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
........Asma'u ce sanye cikin doguwar riga ta atanfa, kayan sunyi bala'in zama ajikinta d'as, taci kwalliya ta alfarma sai bulala k'amshi takeyi, cikeda yanga tak'araso gareshi, shikam tsaye yake gingiringin tamkar wani gunki, harta k'araso gareshi amma bai motsaba.
Cikeda mamaki Asma'u take kallonsa, miya samesa haka?, kokuwa kwalliyar tatace batayibane?, shiga tayi bin jikinta da kallo tamkar mai Neman wani wani Abu, can tad'ago tana kallonsa itama, ya Fharuk lfy kuwa?.
Firgigit yadawo hayyacinsa tareda sauke wata nannauyar ajiyar zuciya!, 'yan kame-kame yafara na basarwa, no. babu komai yafad'a yana nufar d'akinsa.
Binsa da kallo tayi saikuma ta tab'e baki, kadaiji dashi tayi maganar tana masa gwalo😜.
Ya Umar nashiga d'akinsa yazube bisa katifar datasha d'an karan gyara, lumshe idanu yayi yana murmushi, yadad'e baiji farinciki irinna yanzuba, a 'yan watannin nan yama manta shi macene kokuwa namiji?, kwata-kwata bayajin wata sha'awa ko son kasancewa da mace, damuwa ta mantar dashi farinciki da nishad'i, yaukam Asma'u ta tunatar dashi koshi waye, Dan kwalliyarta tasakasa begen wani Abu, babu k'arya yarinyar tanada jiki irinna mata masha ALLAH, hannu yakai yashafa sumar Kansa wadda ba gayubane yasakashi tarata, a'a damuwace kawai da rashin lokacin kai, tashi yayi zaune yanamai bin ko'ina na d'akinsa da kallo, komai tsaf kamar ba d'akin daya zama bolaba acikin kwana hud'u dasuka wuce.
Ajiyar zuciya ya sauke tareda furta *_“Alhamdllh alaa kulli hallin”._*
A gaggauce yatashi yacire kayansa, wanka yashiga sauri-sauri ya kammala Dan yana burin sake ganin Asma'u da k'yau, baiwani d'auki dogon lokaciba yagama shiryawa cikin wando iya gwiwa da k'aramar Riga mara hannu, turare yafesa sanan yasaka silifas yafito babban falon dayake tamkar zaure, babu kowa afalon Asma'u takoma d'akinta, shima d'akin nata yanufa, tana a falonta zaune kan tabarmar data shimfid'a waya taketa latsawa tana kallon hotunan ya Umar sannan yana Umar Fharuk d'insa, tana murmushi, Dan sanda akayi hitunan yana wasa da nairane, shikansa yana son hotunan sosai, yad'an dad'e tsaye yana k'are mata kallo, ganin batasanma yanayiba yay mata gyaran murya.
Jikinta har rawa yakeyi wajen 6oye wayar.
Baice da ita komaiba yazauna kan tabarmar, saida yazauna sanan yamik'a mata hannu alamar tabashi wayar yagani.
Idanu ta kwalalo masa waje, ya Fharuk bafa wani Abu baneba. Uhm nasani, kibani dai. Marairaice fuska tayi tamkar zata FASA kuka Dan batason yaga mitake kallo, ALLAH ya bawani abun ashsha bane hotuna nake kallo.
Hotunan waye?, yay maganar cikeda cin magani.
Uhm uhm namunefa nidasu Hasiya da Fatee....... Batama bari ya tanka ba tamik'e tafita Dan kawo masa abinci.
Binta yayi da kallo, dukda bai yarda da itaba.
Yana nan zaune tashigo da tiren abinci, kallon tiren yayi dake d'aukeda komai sabo, kuloli Kofi cokula filet duk sababbi, kallonta yayi da k'yau yanzukam fuskarsa amatuk'ar d'aure take, ayatsine ya ce, "wad'annan abubuwanfa INA kika samu kud'in siyensu?.
Ad'arare ta kallesa muryarta na rawa ta ce, " uhm ya Fharuk sauran kud'in wayarnanne dama nabama Fatee tasiyo mana saboda naga ko kofin shan ruwa babu agidannan, dama sonake ka kammala cin abincin namaka bayani amma kayi hak'uri nayi Abu batareda Neman shawararkaba.
Ahankali ya furzo huci daga bakinsa yana kauda kai daga gareta.
Jiki a sanyaye tahad'a MASA abincin agabansa, tuwon masarane daya tuk'u da k'yau saikuma miyar k'u6ewa d'anya dataji d'anyen kifi da daddawa sai k'amshi ke tashi, a jok d'in kam zo6one shima sai k'amshin kayan yaji yakeyi.
Tunkafin yafara cin abincin k'amshin yawunsa keta tsinkewa, sosai ya k'agara yafara saka lauma, amma jinkai da k'asaita irinta mazaje yasakashi mazewa harda kauda kai gefe.
Cikin sanyin Murya Asma'u ta ce, "ya please kaci abincin, Dan ALLAH kada kamin horo akan hakan."
Tausayi tabashi Dan muryarta har rawa takeyi, amma baice komaiba, hannunsa takama tasaka acikin ruwan data aje arobar wanke hannu, Fes ta wanke hannun yana jinta, bai ankaraba yaji hannunsa acikin miyar, kallonta yayi da sauri, ta langa6e kai gefe tamkar zata FASA ihu, kona baka da kaina?, tayi maganar hawaye na zurara akumatunta.
Kad'an yarage ya fashe da dariya amma saiya gimtse ya antaya mata hararama.
Tashitayi tamkar Mara laka tashige bedroom, shikuma yaraka bayanta da murmushi, tana shigewa yafara saka lauma yana lumshe ido saboda dad'in da tuwon kemasa.
Saida yaci yak'oshi sanan ya wanke hannunsa, tuwon yad'iba a filet yatafi d'akinta danyasan itama bataciba, kwance take akan katifa rubda ciki da alama ma kuka takeyi, aransa ya ce, "idon kuka kenan".
Zama yayi abakin katifar yana ambatar sunanata, Husna tashi kici abincin. shiru tamasa batayi koda motsiba.
Ganin haka yakamo hanninta yana murzawa ahankali, zumbur Asma'u ta tashi zaune tana muzurai, wani yarrrr! Taji yayinda yake Mirza tafin hannunta, batareda yace mata komaiba yad'ora filet d'in abincin saman cinyarta, maza kicinyeshi tas.
Fuska ta shagwa6e tana turo baki nima na k'oshi tunda kaima bakaciba, ido d'ya yad'age yana kallon shagwa6a, saikuma yayi murmushin gefen baki yana fad'in waya gaya miki banciba?, saida nakusa cinyewama nakawo miki sauran.
Ya Fharuk da gsk?.
Kansa ya jinjina mata.
Bismillah tayi tafara cin tuwonsa, shikuma cikin dabara ya d'auki wayarta yafara bincike, ganin hotunansa take kallo d'azu yasakashi sauke ajiyar zuciya, tayi sagare tana kallonsa Dan mamakin wannan ajiyar zuciya, saida tagama tsaf taje ta wanke hannu sannan tadawo ta zauna abakin katifar hannunta d'aukeda kud'i masu d'an yawa har kashi biyu.
Naminene?, yafad'a batareda ya kar6aba.
Zan maka bayani aii.
Yau bayan fitarka Inna tazo gidannan, takawo mana kayan abinci, sannan tace nabaka wad'annan kud'in tanuna masa kashi d'aya acikin kud'in, wad'an nan kuma na sauran wayatane, saidai kayi hak'uri nata6a wasu aciki.
Amma ya Fharuk nayi wani tunani. Mizai hana shagonnan na k'ofar gida kazuba kayan provisions acikinsa har muga abinda ALLAH zaiyi akan Neman aikin naka.
K'yawawan idanunsa ya tsura mata yanamai kallonta cikeda so da tsananin k'auna, tun Asma'u tana yarinya yake sonta amma wasu abubuwa suka hanashi nunawa dakuma soyayyar Lubna data rud'eshi kasancewarsa mutum maison wayayyar mace. jiyake tamkar ya rungumeta. amma bazaiyi hakaba Dan gudun karta rainashi.
Jin yayi shiru gashikuma ya tsura mata idanu ta ce, "ya Fharuk! Mike faruwane?. Ko shawarata batayi daidai baneba?.
Ajiyar zuciya ya sauke, a'a Husna shawararki tayi, amma kibari zanyi tunani. Kud'in inna kuwa gsky bazan amsaba, za'a maida mata abinta, idanni har ban bataba, amatsayinta na uwa agareni, tom baik'yautu na kar6a daga garetaba.
Humm yaya kasandai halin Inna sarai, wlhy na tabbata bazata amshi kud'innanba, tunda har tayi niyya. Amma kagwada kagani, Dan kunfi kusa.
Hararta yayi, kokina kishine?.
Asma'u tazaro idanu waje, ya Fharuk nikam kishinmi zanyi dakai? bayan inna tabamu labari tunkan tasamemu kaine d'anta, yanzukuwa danta samemu bazata ta6a had'a soyayyarka da tamuba. Tokaga idanma nayi kishin, ainayi abanza. Ammafa inad'anyi kad'an. ‘tayi maganar tana dariya damasa gwalo.’
Shima murmushin yayi, yamik'a hannu zai cafkota ta zulle. Filo yad'auka yajefeta dashi, wlhy nakula yarinyarnan kinrainanifa.
Hannu tasa takare kanta daga filon, cikin dariya ta ce, "ALLAH niban rainakaba." ‘ashagwa6e take masa magana.’
Shikam yayi sagade yana kallon yanda takeyin dariya k'yawawan fararen hak'oranta suna burgeshi.
Saida tamik'e tsaye sannan tad’auki filon itama ta jefa masa, ta antaya da gudu waje.
Lalala nikika jefama fillo? Lallai yau jiki magayine. Yay maganar yana mik'ewa yabita abaya da filon.
Tana ganinsa tafita babban falo da gudu tana dariya, zagaye falon sukaitayi yana tilla mata filo, itakuma tana gudu.
Sunkai wasu mintina ahaka har Asma'u tagaji sosai tafara bin bango tana haki.
Taku biyu ya damk'ota, zille zille tafara tana fad’in ya Fharuk natuba, ALLAH bazan sakeba.
Zaki gayamin hakane idan kika horu, gaba d’aya yad'auketa yakoma d’akinta.
Sai fad'in yayi hak'uri takeyi ALLAH bazata sakeba.
Ahaf yarinya zancen kikeso kuma, aii daga yau idan ance kimin rashin kunya bazaki sakeba kuma.
Wayyo na Inna plss, narantse bazan sakeba.
Ko saurarrta baiyiba yajefata bisa katifarta.
Zuwa yanzukam da gsk tsoronsa tafara shigar Asma'u, kardai mutumin nan yace mata wani Abu zai mata, nashiga uku ni Asma'u, wlhy tsoro nakeji, atsorace ta yunk'ura zata tashi ya damk'ota da sauri suka fad'a saman katifar atare..........
_“kuyi hak'uri da wanan wlhy murace taketa nuk'urkusata, ga ciwonkai🤧, da k’yar na iya wannanma.”_
*_(((S))).......2017_*
*_Love you all_*
[12/5/2017, 5:34 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
_Wayyo mura🤧🤧🤧🤧🤧🤧🤧🤧._
*_page→29-30_*
........Humm miye labarin Lubna ne? Su Lubna anagida hankali kwance, tak'ara k'yau da k'iba tamkar ba itaba, hakamasu Afrah sunyi 6ul-6ul dasu, an maidasu wata had'ad'd'iyar makaranta ta 'ya'yan manya.
Lubna duk inda taso zuwa takeyi, gakud'i ga Hutu, babu ruwanta dawani maganar iddah sai kula samari takeyi yara k'anana. (Dan mamanta ta ce, "bazata auri mai mataba, saidai saurayi d'anyen jini). Tako hau kan wannan magana tayi d'ane-d'ane. dukda ta ce, ''ita yanzu aure baya gabanta. Karatuma zata koma."
Gantalin zuwa biki kuwa itada Suhaila sunmaidashi tamkar cin gwaza, Lubna tabiye mata sosai tamkar wata budurwa, ko bak'i akayi a gidan ba'a cewa Afrah da Amrah 'ya'yan Lubna ne, Dan basaso ace tata6a aure barema harta haihu.
Dad bazama yakeba sosai Dan haka baisan wainar da'ake toyawaba agida, Ameer da Safwan yayyensu suma dai samma kal, Dan duk taron kwara da ama ne, babu mai tada wani suma shaid'anun kansune, Neman mai gyarasu sukeyi barema su gyara wani.
Ayanzu hakadai cikin hidimar shirye-shiryen bikin Ameer d'in sukeyi, zai auri d'iyar wani babban k'usa a gwamnati, shirin biki takeyi na garari na d'angata.
Duk suna zaune afalo dad ne kawai babu Dan yaje k'asar Chaina, akwatinane guda 30, set biyar kenan, kowanne da kalarsa, dank'are suke da kayan alfarma na garari, kayan lefen Ameer ne dasukaje gabad'aya gidan har k'asar Dubai suka had'osu, jiya da daddare suka dawo, shine yau ake duba abunda babu, kayane na garari babu na k'asa da dubu d'ari biyu, kayan sakawa kawai na less, shadda, atanfa, material, dadai sauran yayi, kala d'ari hud'une, banda su jallabiya, k'ananun kaya..etc, kayan shafa kam da takalma jakunkuna aiba'a magana, barema azo kan yari, sark'ok'in zinari goma sha biyu, 'yar dubu d'ari biyar itace k'arama. Humm masu karatu! Mahaifinsu Lubna fa bak'aramar dukiya ya taraba, suma 'ya'yansa babu Wanda bashida hannayen jari a ciki da wajen k'asarnan, saidai kuma acikinsu babu mai aikinyi Dan bama su nutsu sunyi karatunba, kasuwancin kuma bazuwa sukeba bare su koya, to anrigada antara musu.
Cikeda mamaki Asma'u take kallonsa, miya samesa haka?, kokuwa kwalliyar tatace batayibane?, shiga tayi bin jikinta da kallo tamkar mai Neman wani wani Abu, can tad'ago tana kallonsa itama, ya Fharuk lfy kuwa?.
Firgigit yadawo hayyacinsa tareda sauke wata nannauyar ajiyar zuciya!, 'yan kame-kame yafara na basarwa, no. babu komai yafad'a yana nufar d'akinsa.
Binsa da kallo tayi saikuma ta tab'e baki, kadaiji dashi tayi maganar tana masa gwalo😜.
Ya Umar nashiga d'akinsa yazube bisa katifar datasha d'an karan gyara, lumshe idanu yayi yana murmushi, yadad'e baiji farinciki irinna yanzuba, a 'yan watannin nan yama manta shi macene kokuwa namiji?, kwata-kwata bayajin wata sha'awa ko son kasancewa da mace, damuwa ta mantar dashi farinciki da nishad'i, yaukam Asma'u ta tunatar dashi koshi waye, Dan kwalliyarta tasakasa begen wani Abu, babu k'arya yarinyar tanada jiki irinna mata masha ALLAH, hannu yakai yashafa sumar Kansa wadda ba gayubane yasakashi tarata, a'a damuwace kawai da rashin lokacin kai, tashi yayi zaune yanamai bin ko'ina na d'akinsa da kallo, komai tsaf kamar ba d'akin daya zama bolaba acikin kwana hud'u dasuka wuce.
Ajiyar zuciya ya sauke tareda furta *_“Alhamdllh alaa kulli hallin”._*
A gaggauce yatashi yacire kayansa, wanka yashiga sauri-sauri ya kammala Dan yana burin sake ganin Asma'u da k'yau, baiwani d'auki dogon lokaciba yagama shiryawa cikin wando iya gwiwa da k'aramar Riga mara hannu, turare yafesa sanan yasaka silifas yafito babban falon dayake tamkar zaure, babu kowa afalon Asma'u takoma d'akinta, shima d'akin nata yanufa, tana a falonta zaune kan tabarmar data shimfid'a waya taketa latsawa tana kallon hotunan ya Umar sannan yana Umar Fharuk d'insa, tana murmushi, Dan sanda akayi hitunan yana wasa da nairane, shikansa yana son hotunan sosai, yad'an dad'e tsaye yana k'are mata kallo, ganin batasanma yanayiba yay mata gyaran murya.
Jikinta har rawa yakeyi wajen 6oye wayar.
Baice da ita komaiba yazauna kan tabarmar, saida yazauna sanan yamik'a mata hannu alamar tabashi wayar yagani.
Idanu ta kwalalo masa waje, ya Fharuk bafa wani Abu baneba. Uhm nasani, kibani dai. Marairaice fuska tayi tamkar zata FASA kuka Dan batason yaga mitake kallo, ALLAH ya bawani abun ashsha bane hotuna nake kallo.
Hotunan waye?, yay maganar cikeda cin magani.
Uhm uhm namunefa nidasu Hasiya da Fatee....... Batama bari ya tanka ba tamik'e tafita Dan kawo masa abinci.
Binta yayi da kallo, dukda bai yarda da itaba.
Yana nan zaune tashigo da tiren abinci, kallon tiren yayi dake d'aukeda komai sabo, kuloli Kofi cokula filet duk sababbi, kallonta yayi da k'yau yanzukam fuskarsa amatuk'ar d'aure take, ayatsine ya ce, "wad'annan abubuwanfa INA kika samu kud'in siyensu?.
Ad'arare ta kallesa muryarta na rawa ta ce, " uhm ya Fharuk sauran kud'in wayarnanne dama nabama Fatee tasiyo mana saboda naga ko kofin shan ruwa babu agidannan, dama sonake ka kammala cin abincin namaka bayani amma kayi hak'uri nayi Abu batareda Neman shawararkaba.
Ahankali ya furzo huci daga bakinsa yana kauda kai daga gareta.
Jiki a sanyaye tahad'a MASA abincin agabansa, tuwon masarane daya tuk'u da k'yau saikuma miyar k'u6ewa d'anya dataji d'anyen kifi da daddawa sai k'amshi ke tashi, a jok d'in kam zo6one shima sai k'amshin kayan yaji yakeyi.
Tunkafin yafara cin abincin k'amshin yawunsa keta tsinkewa, sosai ya k'agara yafara saka lauma, amma jinkai da k'asaita irinta mazaje yasakashi mazewa harda kauda kai gefe.
Cikin sanyin Murya Asma'u ta ce, "ya please kaci abincin, Dan ALLAH kada kamin horo akan hakan."
Tausayi tabashi Dan muryarta har rawa takeyi, amma baice komaiba, hannunsa takama tasaka acikin ruwan data aje arobar wanke hannu, Fes ta wanke hannun yana jinta, bai ankaraba yaji hannunsa acikin miyar, kallonta yayi da sauri, ta langa6e kai gefe tamkar zata FASA ihu, kona baka da kaina?, tayi maganar hawaye na zurara akumatunta.
Kad'an yarage ya fashe da dariya amma saiya gimtse ya antaya mata hararama.
Tashitayi tamkar Mara laka tashige bedroom, shikuma yaraka bayanta da murmushi, tana shigewa yafara saka lauma yana lumshe ido saboda dad'in da tuwon kemasa.
Saida yaci yak'oshi sanan ya wanke hannunsa, tuwon yad'iba a filet yatafi d'akinta danyasan itama bataciba, kwance take akan katifa rubda ciki da alama ma kuka takeyi, aransa ya ce, "idon kuka kenan".
Zama yayi abakin katifar yana ambatar sunanata, Husna tashi kici abincin. shiru tamasa batayi koda motsiba.
Ganin haka yakamo hanninta yana murzawa ahankali, zumbur Asma'u ta tashi zaune tana muzurai, wani yarrrr! Taji yayinda yake Mirza tafin hannunta, batareda yace mata komaiba yad'ora filet d'in abincin saman cinyarta, maza kicinyeshi tas.
Fuska ta shagwa6e tana turo baki nima na k'oshi tunda kaima bakaciba, ido d'ya yad'age yana kallon shagwa6a, saikuma yayi murmushin gefen baki yana fad'in waya gaya miki banciba?, saida nakusa cinyewama nakawo miki sauran.
Ya Fharuk da gsk?.
Kansa ya jinjina mata.
Bismillah tayi tafara cin tuwonsa, shikuma cikin dabara ya d'auki wayarta yafara bincike, ganin hotunansa take kallo d'azu yasakashi sauke ajiyar zuciya, tayi sagare tana kallonsa Dan mamakin wannan ajiyar zuciya, saida tagama tsaf taje ta wanke hannu sannan tadawo ta zauna abakin katifar hannunta d'aukeda kud'i masu d'an yawa har kashi biyu.
Naminene?, yafad'a batareda ya kar6aba.
Zan maka bayani aii.
Yau bayan fitarka Inna tazo gidannan, takawo mana kayan abinci, sannan tace nabaka wad'annan kud'in tanuna masa kashi d'aya acikin kud'in, wad'an nan kuma na sauran wayatane, saidai kayi hak'uri nata6a wasu aciki.
Amma ya Fharuk nayi wani tunani. Mizai hana shagonnan na k'ofar gida kazuba kayan provisions acikinsa har muga abinda ALLAH zaiyi akan Neman aikin naka.
K'yawawan idanunsa ya tsura mata yanamai kallonta cikeda so da tsananin k'auna, tun Asma'u tana yarinya yake sonta amma wasu abubuwa suka hanashi nunawa dakuma soyayyar Lubna data rud'eshi kasancewarsa mutum maison wayayyar mace. jiyake tamkar ya rungumeta. amma bazaiyi hakaba Dan gudun karta rainashi.
Jin yayi shiru gashikuma ya tsura mata idanu ta ce, "ya Fharuk! Mike faruwane?. Ko shawarata batayi daidai baneba?.
Ajiyar zuciya ya sauke, a'a Husna shawararki tayi, amma kibari zanyi tunani. Kud'in inna kuwa gsky bazan amsaba, za'a maida mata abinta, idanni har ban bataba, amatsayinta na uwa agareni, tom baik'yautu na kar6a daga garetaba.
Humm yaya kasandai halin Inna sarai, wlhy na tabbata bazata amshi kud'innanba, tunda har tayi niyya. Amma kagwada kagani, Dan kunfi kusa.
Hararta yayi, kokina kishine?.
Asma'u tazaro idanu waje, ya Fharuk nikam kishinmi zanyi dakai? bayan inna tabamu labari tunkan tasamemu kaine d'anta, yanzukuwa danta samemu bazata ta6a had'a soyayyarka da tamuba. Tokaga idanma nayi kishin, ainayi abanza. Ammafa inad'anyi kad'an. ‘tayi maganar tana dariya damasa gwalo.’
Shima murmushin yayi, yamik'a hannu zai cafkota ta zulle. Filo yad'auka yajefeta dashi, wlhy nakula yarinyarnan kinrainanifa.
Hannu tasa takare kanta daga filon, cikin dariya ta ce, "ALLAH niban rainakaba." ‘ashagwa6e take masa magana.’
Shikam yayi sagade yana kallon yanda takeyin dariya k'yawawan fararen hak'oranta suna burgeshi.
Saida tamik'e tsaye sannan tad’auki filon itama ta jefa masa, ta antaya da gudu waje.
Lalala nikika jefama fillo? Lallai yau jiki magayine. Yay maganar yana mik'ewa yabita abaya da filon.
Tana ganinsa tafita babban falo da gudu tana dariya, zagaye falon sukaitayi yana tilla mata filo, itakuma tana gudu.
Sunkai wasu mintina ahaka har Asma'u tagaji sosai tafara bin bango tana haki.
Taku biyu ya damk'ota, zille zille tafara tana fad’in ya Fharuk natuba, ALLAH bazan sakeba.
Zaki gayamin hakane idan kika horu, gaba d’aya yad'auketa yakoma d’akinta.
Sai fad'in yayi hak'uri takeyi ALLAH bazata sakeba.
Ahaf yarinya zancen kikeso kuma, aii daga yau idan ance kimin rashin kunya bazaki sakeba kuma.
Wayyo na Inna plss, narantse bazan sakeba.
Ko saurarrta baiyiba yajefata bisa katifarta.
Zuwa yanzukam da gsk tsoronsa tafara shigar Asma'u, kardai mutumin nan yace mata wani Abu zai mata, nashiga uku ni Asma'u, wlhy tsoro nakeji, atsorace ta yunk'ura zata tashi ya damk'ota da sauri suka fad'a saman katifar atare..........
_“kuyi hak'uri da wanan wlhy murace taketa nuk'urkusata, ga ciwonkai🤧, da k’yar na iya wannanma.”_
*_(((S))).......2017_*
*_Love you all_*
[12/5/2017, 5:34 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
_Wayyo mura🤧🤧🤧🤧🤧🤧🤧🤧._
*_page→29-30_*
........Humm miye labarin Lubna ne? Su Lubna anagida hankali kwance, tak'ara k'yau da k'iba tamkar ba itaba, hakamasu Afrah sunyi 6ul-6ul dasu, an maidasu wata had'ad'd'iyar makaranta ta 'ya'yan manya.
Lubna duk inda taso zuwa takeyi, gakud'i ga Hutu, babu ruwanta dawani maganar iddah sai kula samari takeyi yara k'anana. (Dan mamanta ta ce, "bazata auri mai mataba, saidai saurayi d'anyen jini). Tako hau kan wannan magana tayi d'ane-d'ane. dukda ta ce, ''ita yanzu aure baya gabanta. Karatuma zata koma."
Gantalin zuwa biki kuwa itada Suhaila sunmaidashi tamkar cin gwaza, Lubna tabiye mata sosai tamkar wata budurwa, ko bak'i akayi a gidan ba'a cewa Afrah da Amrah 'ya'yan Lubna ne, Dan basaso ace tata6a aure barema harta haihu.
Dad bazama yakeba sosai Dan haka baisan wainar da'ake toyawaba agida, Ameer da Safwan yayyensu suma dai samma kal, Dan duk taron kwara da ama ne, babu mai tada wani suma shaid'anun kansune, Neman mai gyarasu sukeyi barema su gyara wani.
Ayanzu hakadai cikin hidimar shirye-shiryen bikin Ameer d'in sukeyi, zai auri d'iyar wani babban k'usa a gwamnati, shirin biki takeyi na garari na d'angata.
Duk suna zaune afalo dad ne kawai babu Dan yaje k'asar Chaina, akwatinane guda 30, set biyar kenan, kowanne da kalarsa, dank'are suke da kayan alfarma na garari, kayan lefen Ameer ne dasukaje gabad'aya gidan har k'asar Dubai suka had'osu, jiya da daddare suka dawo, shine yau ake duba abunda babu, kayane na garari babu na k'asa da dubu d'ari biyu, kayan sakawa kawai na less, shadda, atanfa, material, dadai sauran yayi, kala d'ari hud'une, banda su jallabiya, k'ananun kaya..etc, kayan shafa kam da takalma jakunkuna aiba'a magana, barema azo kan yari, sark'ok'in zinari goma sha biyu, 'yar dubu d'ari biyar itace k'arama. Humm masu karatu! Mahaifinsu Lubna fa bak'aramar dukiya ya taraba, suma 'ya'yansa babu Wanda bashida hannayen jari a ciki da wajen k'asarnan, saidai kuma acikinsu babu mai aikinyi Dan bama su nutsu sunyi karatunba, kasuwancin kuma bazuwa sukeba bare su koya, to anrigada antara musu.