Sashe 41
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
__________________________
Yanda takeyin komai a kasalance yau kamar mara laka ajiki saita bashi mamaki, dukdadai yasan miya assasa sanyin jikin nata, hakan bai wuce tafiyar da inna baito zatayi yauba.
Itako bama tasan yanayiba, idonta na kan Fodiyo dake shan nono shima yana kallonta.
Inna baito dake kallonsu ta ce, "ALLAH yaronnan kukayi wasa k'iywa zaiyi nan gaba, jibifa ko wata 2 bai cikaba amma yafara sanin fuskar uwarsa.
Asma'u ta duk'ar dakai k'asa saboda kunya. Ya Umar kam dariya yayi, inna aii yafara k'iywarma, kikula indai yana hannunta bakajin kukansa, amma inhar wani ya d'aukesa mintuna kad'an zai fara.
Cikin zaro idanu Asma'u ta ce, ''kai ya Fharuk, Dan ALLAH kadaina fad'a, ALLAH wani yaji saiya d'auka hakane.
Yo da k'arya nakeyi?.
Shiru tayi amma tana hararsa ta gefen ido.
Inna baito dai dariya take musu. Hasiya kam tana school dan suna zana exam na S,s,c,e.
Haka sukaita hirarsu, dukwanda tsokana ta juyo Kansa za'ayi. Har zuwa la'asar da inna baito ta fara shirin tafiya. Yanzu kam hak'urin Asma'u yazo k'arshe, sai hawaye takeyi, daga inna baito har ya Umar dariya suke mata.
Suduka suka shirya har Hasiya data dawo gidan, inna baito sukaima rakkiya har gida da shatara ta arzik'i. Godiya sosai inna baito tamusu sannan sukai mata sallama suka taho cikeda kewarta.
Daganan gidansu ya Umar suka nufa.
Cikin farin ciki mama ta tarbesu, Rafi'a kam kamar ta tashi sama dan farin ciki.
Suna nan zaune anata hira saiga ya Abubakar, kallo d'aya zaka masa kasan abirkice yake, baya cikin nutsuwarsa.
Suduka da kallo suke binsa, bayan an gaggaisa Asma'u ta zame jikinta tabi su Rafi'a dake d'aki suna magana itada Hasiya, inaga sunayine akan Sadam k'anin Muktar.
Mama ta kalli ya Abubakar cikin kulawa sosai, Abubakar mike faruwane haka? Naga tamkar bakada wadatar lfy?.
Idanunsane suka cika da kwallah, yasharesu yana fad'in mama Sakina tagama dani wlhy.
Sakina kuma? Ya Umar da mama suka fad'a atare.
Ya Umar ne yay k'arfin halin fad'in wai Maman Jameela?.
Kansa ya d'aga ahankali.
Mama ta ce, "tomiya kuma had'aku yau?."
Hummm mama dama asheni aikin banza nakeyi, Kullum Sakina cin dunduniyata takeyi, sakina taruguzani, kullum na ajiye kud'ina danufin tari saitabi ta kwashe, ga shagon ya durk'ushe saboda ragad'ar sa datakeyi.
Jiya na had'a kud'i har 1 .5million zanje kasuwa yau shine Sakina ta kwashesu tas, sannan yau dasafe ta titsiyeni saina saketa, hardacewa idan nahaifi cikin uwata na saketa.
Nikuma raina ya6aci na saketa, ni bansan ta kwashe kud'inba saida ta tafi sannan naduba kud'i sukace na d'aukesu Inda na ajiyesu.
Ina k'ok'arin kiranta sainaga wannan takardar awajen data d'auki kud'in. Yafad'a yana mik'ama ya Umar dake kusadashi takardar.
Rubutune d'an kad'an awajen.
↓
_Abubakar bazan iya cigaba da zama dakaiba, Dan kaima nakula *Karayar arzeek'i* na haskoka, gwamma kafin ka durk'ushe kazamemin kaya na kama gabana, nakuma yagi rabona, nidai nayi gaba, 'ya'yanka kuma idan kanaso kazo gidanmu ka kar6a._
Iya abinda ta rubuta kenan, ya Umar yafad'a yana kallon mama dake saurarensa.
Ajiyar zuciya mama ta sauke ta ce, "ALLAH ya k'yauta to."
Cikin ma rairaicewar murya ya Abubakar ya ce, "abinda kawai zakice kenan mama?."
To, mikakeso nace Abubakar? yarinyarnanfa matarkace, abayama nunamin kayi tafini muhinmanci arayuwarka, watsar da kowa da komanka kayi sai sakina. Sai abinda tace shi zakayi, Toni kuwa yanzu miye NAWA?, wanan ai fad'an masoyane.
Kuka Abubakar ya fashe dashi, tamkar wani mace, ya rarrafa gaban mama yana rok'onta gafara da bata hak'uri. Wlhy mama Sharrin shaid'anne dana zuciya, amma tun bayan bikin mufida nayi nadama, Umar Dan Girman ALLAH katayani bawa mamanmu hak'uri, natuba wlhy, kaima ka yafemin abinda namaka, tundaga kan biya maka kud'in asibiti daduk abinda namaka abaya.
Wlhy nayi nadama kunji na rantse muku.
Ya Umarne yataso ya rungumesa, yana fad'in nidai wlhy na yafe maka ya Abubakar, dama can ban rik'eka arainaba.
Ngd Umar, kaidama mai sauk'in kaine, ALLAH yak'arama rayuwarka albarka. Ya nusanta shaid'an daga tsakaninmu.
Ameen ya Umar yafad'a sannan yajuya kan mama yana taya ya Abubakar Neman gafara. Suna cikin haka saiga Abba yadawo.
Yatanbayi ya akayi? Ya Umar yamasa bayanin komai.
Abba ya ce, "kai ALLAH ya k'yauta mana wannan duniya, lallai na tabbata alhakin Umaru ne ke bibiyarmu, Dan ALLAH umaru ka gafarcemu, wlhy yanzu haka Nima cikin iftila'in nake, Dan ALLAH kamana afuw......
Da Sauri ya Umar ya ce, " wlhy Abba na yafe muku, dama can ban rik'eku arainaba.
Kuma nayarda dak'addara k'yak'yk'yawa kokuwa mummuna.
To mungode Umaru, ALLAH yayimaka albarka kaida iyalinka, Yakuma kareku da sharin duk wani mai sharri.
Amen Abba.
Dak'yar suka shawo kan mama ta yafema ya Abubakar, itama ta rok'i gafarar ya Umar d'in, duk ya ce, ''ya yafe musu shikam."
Bayan lafawar komai Abba ya ce, "ai aturama Sakina 'yan Sanda kawai.
Ya Umar ne ya ce, " a'a Abba kubarta, aii duniya makarantace, Wanda baizobama jiransa takeyi. Kubarta taje taci aizasu k'are.
A take anan yayma ya Abubakar alk'awarin kud'i domin yatada jarinsa. Kallonsa sukeyi cikeda mamaki, Dan sunsandai shima bashidashi.
Kallon dayaga suna masane yasakashi yin murmushi, yagyara zamansa sannan ya zayyane musu komai danganeda alkairin yazeed agareshi, dakuma Wanda Alhaji mai kano yamasa shima, har dawowar kayansa Wanda custom suka kama, har bud'e mall d'insa zuwa yanzun.
Rungumeshi ya Abubakar da Abba sukayi, mama kam harda kukan dad'i, murnarsuce tafito dasu Rafi'a.
Nandai akaita mik'a godiya ga ALLAH.
kowa yak'ara Nuna nadamarsa dabama ya Umar hak'uri, akan abubuwan dasukaita faruwa abaya.
Ya ce, "shikam komai ya wuce agareshi.
Ya Abubakar ya d'auki fodiyo shida Abba, sai Albarka suke sakama yaron dabaima San a INA yakeba.
Ya Umar da Asma'u saidai su kalli juna suyi murmushin jin dad'i.
Sai bayan isha'i suka tafi, harda Rafi'a data mak'ale zataje.
Daga nan gidan inna sukaje, itama tayi farincikin ganinsu sosai, musammanma d'an jikanta.
Sunsha hirarsu har baba yadawo akayi dashi, ananma baba ke sanar dasu saurayin Fatee yace zai turo da iyayensa.
Murna sosai sukayi, har Asma'u na tsokanarta.
Oh ni fatee abin dama 'Yar kunshe-kunshece? Yanzu kin sami miji amma ko labari?.
Ayya sorry yaya Asma'u, wlhy bamu wani dad'e da had'uwaba, auren ne kawai yazo lokaci, amma dama inada shirin zuwa nafad'a miki, harnayi kwana biyu.
Oh to shikenan na hak'ura, ALLAH ya Sanya alkairi, yasa ayi damu.
Murmushi kawai fatee tayi, azuciyarta tace amin.
Har goma suna gidan, saida baba ya ce, "su tafi haka nan." 'Sannan sukai musu sallama suka tafi.
Amota ya Umar sunata 'Yar hirarsu shida Asma'u.
Abayama Rafi'a da hasiya sunayin tasu. Fodeyo na hannunsu hardai suka isa gida.......
*_Gidan mom_*
Mom & Safwan..........
🏃♀🏃♀muhad'u gobe idan ALLAH ya kaimu.
*_(((S))).....2018_*
*_I Love you my fan's_*
[1/6, 5:08 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→75-76_*
..........Wlhy mom nake gaya miki riba sodai ake samu a harkar, kikalleni yanda na canja, to kud'ine keta shigomin tako ina, shiyyasa naga yadace kuma nazo naji idan kuna buk'ata, dakuyita cinye kud'in abanza aii gara a juya mukusu kuma Ku k'aru. Koya kika gani?.
Ajiyar zuciya mom ta sauke, cikin gyad'a kai ta ce, ''nayarda da maganarka 100% Safwan, kuma Na amince zan bada nawa kud'in, saidai bansan sauran 'yan uwankaba kozasu yarda?.
Zasu yarda mom, Dan zan musu bayani yanda zasu gamsu insha ALLAH.
to shikenan saikayi k'ok'ari, tunda kace sati d'aya kawai zakayi a k'asar.
Insha ALLAH haka nake fata, saboda kasuwar tamu bata buk'atar wasa.
To shikenan, direba saiya kaika gidanjen 'yan uwan naka...............
_________________________
'Yammatana wai har yanzu kewar inna baiton bata sakekibaneba?.
Asma'u dake kwance gefen ya Umar tayi murmushi, yaya kasan ance sabo tirken wawa.
Hakane my Queen, to amma aigani akusadake ko?, yaufa kwanan inna baito hud'u da tafiya, amma kinkasa hak'ura.
Karka damu ahankali zan manta aii.
To ALLAH yasa. Yay maganar yana tashi zaune.
Itama tashi zaune tayi, um bara kaga naje k'ilama fodeyo ya tashi.
Da sauri ya Umar yarik'o hannunta yadawo da ita jikinsa, k bawani fodiyo kinji, natabbata daya tashi dasu Rafi'a sun kawoshi, bagama fatee tana a gidanba.
Kai yaya kallafa agogo, kobabu fodiyo aii akwai had'a breakfast ko?.
Shima su Hasiya zasu had'a, wai bada safennan fodiyon yakoma hannunsuba? Naga taredashi muka kwana.
Shiru tayi batace komai, Dan dama sotake tagudu, tagaji da fitinarsa, jikinta said ciwo yake mata wlhy.
Abu yad'akko a dirowar gefen gadon ya rimtse a hannunsa sannan yamik'a mata hannayen nasa, canki d'aya anan.
Kallonsa Asma'u tayi ta ce, " minene?."
Kedai babu ruwanki dako miye, canki kawai.
Raba idanu Asma'u tafarayi tsakanin hannun haggunsa dana dama, candai ta canki Na dama.
Dariya yayi tareda rungumeta zuwa jikinsa, kinci gari my Queen. 'Yaya maganar yana d'aga mata key d'in mota'.
Da Saudi ta kar6e tana tashi zaune, yaya wannanfa?.
Saida yabata kiss akumatu sannan ya ce, "nakine".
Zumbur tamik'e tana jujjuya key d'in mortar, saikuma tafad'a jikinsa ta rungumesa tana farinciki da godiya agareshi.
Shidai dariya kawai yaketa mata.
Ya Fharuk ni Asma'u nice da mota yau? Wayyo yaya ngd sosai, ALLAH yak'ara bud'i Na alkairi, ya tsareminkai da tsarewarsa, ngd ALLAH ya albarkaci su twins da fodiyo.
Shima rungumeta yayi sosai yana farincikin.
Sundad'e ahaka sannan daga isani tasauka daga adon, yana kiranta amma INA tasheka kaimasu fatee rahoto.
Duk suna zaune agadonta, novel fatee ake karanta musu, saidai kawai sukaji tafad'a tsakkiyarsu tana murna.
Wayyo yaya Asma'u lafiya kuwa? Fatee ta tambaya.
Key d'in mota tashiga d'aga musu tana dariya dafad'in ya Fharuk ya sayamin mota........
Aibata k'arasa fad'aba suka hau ihin murna sums wadda harta taxa fodiyo fake barci.
Ya Umar yana jiyosu, Kansas kawai ya girgiza yana fad'in ALLAH ya shirya..........
Yanda takeyin komai a kasalance yau kamar mara laka ajiki saita bashi mamaki, dukdadai yasan miya assasa sanyin jikin nata, hakan bai wuce tafiyar da inna baito zatayi yauba.
Itako bama tasan yanayiba, idonta na kan Fodiyo dake shan nono shima yana kallonta.
Inna baito dake kallonsu ta ce, "ALLAH yaronnan kukayi wasa k'iywa zaiyi nan gaba, jibifa ko wata 2 bai cikaba amma yafara sanin fuskar uwarsa.
Asma'u ta duk'ar dakai k'asa saboda kunya. Ya Umar kam dariya yayi, inna aii yafara k'iywarma, kikula indai yana hannunta bakajin kukansa, amma inhar wani ya d'aukesa mintuna kad'an zai fara.
Cikin zaro idanu Asma'u ta ce, ''kai ya Fharuk, Dan ALLAH kadaina fad'a, ALLAH wani yaji saiya d'auka hakane.
Yo da k'arya nakeyi?.
Shiru tayi amma tana hararsa ta gefen ido.
Inna baito dai dariya take musu. Hasiya kam tana school dan suna zana exam na S,s,c,e.
Haka sukaita hirarsu, dukwanda tsokana ta juyo Kansa za'ayi. Har zuwa la'asar da inna baito ta fara shirin tafiya. Yanzu kam hak'urin Asma'u yazo k'arshe, sai hawaye takeyi, daga inna baito har ya Umar dariya suke mata.
Suduka suka shirya har Hasiya data dawo gidan, inna baito sukaima rakkiya har gida da shatara ta arzik'i. Godiya sosai inna baito tamusu sannan sukai mata sallama suka taho cikeda kewarta.
Daganan gidansu ya Umar suka nufa.
Cikin farin ciki mama ta tarbesu, Rafi'a kam kamar ta tashi sama dan farin ciki.
Suna nan zaune anata hira saiga ya Abubakar, kallo d'aya zaka masa kasan abirkice yake, baya cikin nutsuwarsa.
Suduka da kallo suke binsa, bayan an gaggaisa Asma'u ta zame jikinta tabi su Rafi'a dake d'aki suna magana itada Hasiya, inaga sunayine akan Sadam k'anin Muktar.
Mama ta kalli ya Abubakar cikin kulawa sosai, Abubakar mike faruwane haka? Naga tamkar bakada wadatar lfy?.
Idanunsane suka cika da kwallah, yasharesu yana fad'in mama Sakina tagama dani wlhy.
Sakina kuma? Ya Umar da mama suka fad'a atare.
Ya Umar ne yay k'arfin halin fad'in wai Maman Jameela?.
Kansa ya d'aga ahankali.
Mama ta ce, "tomiya kuma had'aku yau?."
Hummm mama dama asheni aikin banza nakeyi, Kullum Sakina cin dunduniyata takeyi, sakina taruguzani, kullum na ajiye kud'ina danufin tari saitabi ta kwashe, ga shagon ya durk'ushe saboda ragad'ar sa datakeyi.
Jiya na had'a kud'i har 1 .5million zanje kasuwa yau shine Sakina ta kwashesu tas, sannan yau dasafe ta titsiyeni saina saketa, hardacewa idan nahaifi cikin uwata na saketa.
Nikuma raina ya6aci na saketa, ni bansan ta kwashe kud'inba saida ta tafi sannan naduba kud'i sukace na d'aukesu Inda na ajiyesu.
Ina k'ok'arin kiranta sainaga wannan takardar awajen data d'auki kud'in. Yafad'a yana mik'ama ya Umar dake kusadashi takardar.
Rubutune d'an kad'an awajen.
↓
_Abubakar bazan iya cigaba da zama dakaiba, Dan kaima nakula *Karayar arzeek'i* na haskoka, gwamma kafin ka durk'ushe kazamemin kaya na kama gabana, nakuma yagi rabona, nidai nayi gaba, 'ya'yanka kuma idan kanaso kazo gidanmu ka kar6a._
Iya abinda ta rubuta kenan, ya Umar yafad'a yana kallon mama dake saurarensa.
Ajiyar zuciya mama ta sauke ta ce, "ALLAH ya k'yauta to."
Cikin ma rairaicewar murya ya Abubakar ya ce, "abinda kawai zakice kenan mama?."
To, mikakeso nace Abubakar? yarinyarnanfa matarkace, abayama nunamin kayi tafini muhinmanci arayuwarka, watsar da kowa da komanka kayi sai sakina. Sai abinda tace shi zakayi, Toni kuwa yanzu miye NAWA?, wanan ai fad'an masoyane.
Kuka Abubakar ya fashe dashi, tamkar wani mace, ya rarrafa gaban mama yana rok'onta gafara da bata hak'uri. Wlhy mama Sharrin shaid'anne dana zuciya, amma tun bayan bikin mufida nayi nadama, Umar Dan Girman ALLAH katayani bawa mamanmu hak'uri, natuba wlhy, kaima ka yafemin abinda namaka, tundaga kan biya maka kud'in asibiti daduk abinda namaka abaya.
Wlhy nayi nadama kunji na rantse muku.
Ya Umarne yataso ya rungumesa, yana fad'in nidai wlhy na yafe maka ya Abubakar, dama can ban rik'eka arainaba.
Ngd Umar, kaidama mai sauk'in kaine, ALLAH yak'arama rayuwarka albarka. Ya nusanta shaid'an daga tsakaninmu.
Ameen ya Umar yafad'a sannan yajuya kan mama yana taya ya Abubakar Neman gafara. Suna cikin haka saiga Abba yadawo.
Yatanbayi ya akayi? Ya Umar yamasa bayanin komai.
Abba ya ce, "kai ALLAH ya k'yauta mana wannan duniya, lallai na tabbata alhakin Umaru ne ke bibiyarmu, Dan ALLAH umaru ka gafarcemu, wlhy yanzu haka Nima cikin iftila'in nake, Dan ALLAH kamana afuw......
Da Sauri ya Umar ya ce, " wlhy Abba na yafe muku, dama can ban rik'eku arainaba.
Kuma nayarda dak'addara k'yak'yk'yawa kokuwa mummuna.
To mungode Umaru, ALLAH yayimaka albarka kaida iyalinka, Yakuma kareku da sharin duk wani mai sharri.
Amen Abba.
Dak'yar suka shawo kan mama ta yafema ya Abubakar, itama ta rok'i gafarar ya Umar d'in, duk ya ce, ''ya yafe musu shikam."
Bayan lafawar komai Abba ya ce, "ai aturama Sakina 'yan Sanda kawai.
Ya Umar ne ya ce, " a'a Abba kubarta, aii duniya makarantace, Wanda baizobama jiransa takeyi. Kubarta taje taci aizasu k'are.
A take anan yayma ya Abubakar alk'awarin kud'i domin yatada jarinsa. Kallonsa sukeyi cikeda mamaki, Dan sunsandai shima bashidashi.
Kallon dayaga suna masane yasakashi yin murmushi, yagyara zamansa sannan ya zayyane musu komai danganeda alkairin yazeed agareshi, dakuma Wanda Alhaji mai kano yamasa shima, har dawowar kayansa Wanda custom suka kama, har bud'e mall d'insa zuwa yanzun.
Rungumeshi ya Abubakar da Abba sukayi, mama kam harda kukan dad'i, murnarsuce tafito dasu Rafi'a.
Nandai akaita mik'a godiya ga ALLAH.
kowa yak'ara Nuna nadamarsa dabama ya Umar hak'uri, akan abubuwan dasukaita faruwa abaya.
Ya ce, "shikam komai ya wuce agareshi.
Ya Abubakar ya d'auki fodiyo shida Abba, sai Albarka suke sakama yaron dabaima San a INA yakeba.
Ya Umar da Asma'u saidai su kalli juna suyi murmushin jin dad'i.
Sai bayan isha'i suka tafi, harda Rafi'a data mak'ale zataje.
Daga nan gidan inna sukaje, itama tayi farincikin ganinsu sosai, musammanma d'an jikanta.
Sunsha hirarsu har baba yadawo akayi dashi, ananma baba ke sanar dasu saurayin Fatee yace zai turo da iyayensa.
Murna sosai sukayi, har Asma'u na tsokanarta.
Oh ni fatee abin dama 'Yar kunshe-kunshece? Yanzu kin sami miji amma ko labari?.
Ayya sorry yaya Asma'u, wlhy bamu wani dad'e da had'uwaba, auren ne kawai yazo lokaci, amma dama inada shirin zuwa nafad'a miki, harnayi kwana biyu.
Oh to shikenan na hak'ura, ALLAH ya Sanya alkairi, yasa ayi damu.
Murmushi kawai fatee tayi, azuciyarta tace amin.
Har goma suna gidan, saida baba ya ce, "su tafi haka nan." 'Sannan sukai musu sallama suka tafi.
Amota ya Umar sunata 'Yar hirarsu shida Asma'u.
Abayama Rafi'a da hasiya sunayin tasu. Fodeyo na hannunsu hardai suka isa gida.......
*_Gidan mom_*
Mom & Safwan..........
🏃♀🏃♀muhad'u gobe idan ALLAH ya kaimu.
*_(((S))).....2018_*
*_I Love you my fan's_*
[1/6, 5:08 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→75-76_*
..........Wlhy mom nake gaya miki riba sodai ake samu a harkar, kikalleni yanda na canja, to kud'ine keta shigomin tako ina, shiyyasa naga yadace kuma nazo naji idan kuna buk'ata, dakuyita cinye kud'in abanza aii gara a juya mukusu kuma Ku k'aru. Koya kika gani?.
Ajiyar zuciya mom ta sauke, cikin gyad'a kai ta ce, ''nayarda da maganarka 100% Safwan, kuma Na amince zan bada nawa kud'in, saidai bansan sauran 'yan uwankaba kozasu yarda?.
Zasu yarda mom, Dan zan musu bayani yanda zasu gamsu insha ALLAH.
to shikenan saikayi k'ok'ari, tunda kace sati d'aya kawai zakayi a k'asar.
Insha ALLAH haka nake fata, saboda kasuwar tamu bata buk'atar wasa.
To shikenan, direba saiya kaika gidanjen 'yan uwan naka...............
_________________________
'Yammatana wai har yanzu kewar inna baiton bata sakekibaneba?.
Asma'u dake kwance gefen ya Umar tayi murmushi, yaya kasan ance sabo tirken wawa.
Hakane my Queen, to amma aigani akusadake ko?, yaufa kwanan inna baito hud'u da tafiya, amma kinkasa hak'ura.
Karka damu ahankali zan manta aii.
To ALLAH yasa. Yay maganar yana tashi zaune.
Itama tashi zaune tayi, um bara kaga naje k'ilama fodeyo ya tashi.
Da sauri ya Umar yarik'o hannunta yadawo da ita jikinsa, k bawani fodiyo kinji, natabbata daya tashi dasu Rafi'a sun kawoshi, bagama fatee tana a gidanba.
Kai yaya kallafa agogo, kobabu fodiyo aii akwai had'a breakfast ko?.
Shima su Hasiya zasu had'a, wai bada safennan fodiyon yakoma hannunsuba? Naga taredashi muka kwana.
Shiru tayi batace komai, Dan dama sotake tagudu, tagaji da fitinarsa, jikinta said ciwo yake mata wlhy.
Abu yad'akko a dirowar gefen gadon ya rimtse a hannunsa sannan yamik'a mata hannayen nasa, canki d'aya anan.
Kallonsa Asma'u tayi ta ce, " minene?."
Kedai babu ruwanki dako miye, canki kawai.
Raba idanu Asma'u tafarayi tsakanin hannun haggunsa dana dama, candai ta canki Na dama.
Dariya yayi tareda rungumeta zuwa jikinsa, kinci gari my Queen. 'Yaya maganar yana d'aga mata key d'in mota'.
Da Saudi ta kar6e tana tashi zaune, yaya wannanfa?.
Saida yabata kiss akumatu sannan ya ce, "nakine".
Zumbur tamik'e tana jujjuya key d'in mortar, saikuma tafad'a jikinsa ta rungumesa tana farinciki da godiya agareshi.
Shidai dariya kawai yaketa mata.
Ya Fharuk ni Asma'u nice da mota yau? Wayyo yaya ngd sosai, ALLAH yak'ara bud'i Na alkairi, ya tsareminkai da tsarewarsa, ngd ALLAH ya albarkaci su twins da fodiyo.
Shima rungumeta yayi sosai yana farincikin.
Sundad'e ahaka sannan daga isani tasauka daga adon, yana kiranta amma INA tasheka kaimasu fatee rahoto.
Duk suna zaune agadonta, novel fatee ake karanta musu, saidai kawai sukaji tafad'a tsakkiyarsu tana murna.
Wayyo yaya Asma'u lafiya kuwa? Fatee ta tambaya.
Key d'in mota tashiga d'aga musu tana dariya dafad'in ya Fharuk ya sayamin mota........
Aibata k'arasa fad'aba suka hau ihin murna sums wadda harta taxa fodiyo fake barci.
Ya Umar yana jiyosu, Kansas kawai ya girgiza yana fad'in ALLAH ya shirya..........