← Book details Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 25 OF 44

Sashe 25

Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Babu dad'ewa saiga Asma'u da Anty Sa'a sun fito.
Abinci ta shirya masa kamar yanda Anty Sa'a ta fad'a mata.
Duk tsoronsa ya mamyeta.
Zata koma d'aki Anty Sa'a ta ce, "tadawo tazauna suyi hira.
Babu yanda zatayi tadawo ta zauna. Sund'an ta6a hira sannan ya Umar yafita saboda kiran da Yazeed yay masa na gaggawa.

Bayan tafiyarsa Anty Sa'a tatsare Asma'u da tambayoyi cikin lallashi da lalama.
Haba Ma'un inna, kobaki d'aukeni amatsayin yayarki bane? Indai har zaki iya fad'ama Saratu damuwarki aii nima d'aya nake nida saratun. Kokuwa bahaka baneba?.
Hakane Anty, ‘Asma'u tafad'a murya na rawa kamar zatayi kuka.’
To kinga fad'amin na taimaka miki koda da shawarane inma bazan iya maganin matsalar takiba.
Asma'u tayi shiru tana tunanin ta fad'a kotayi shiru? To amma aii koda shawara Anty Sa'ar ta taimaketa aii kamar yanda tafad'a. To aii kuma wanan sirrintane, kuma ALLAH ya tsinema mai bayyanashi. Kai itakam yazatayine?. Gsky tana cikin matsala, Dan inhar bata fad'ama waniba ya taimaketa da shawarar yanda zata kula da mijinta tofa tabbas tana cikin matsala, koda yaushe aurenta zai kasance cikin yin rawane.........
Anty Sa'a ta katseta da fad'in kinyi shiru Asma'u. Kokin gammace kita zama cikin matsala keda mijinki?. Kowacce mace batada fadar farinciki irin gidan mijinta. to amma ke kin gwammace yazamemiki gidan wak'afi!!??.
Girgiza kai Asma'u tayi tana zuraro da hawaye.
Tabama Anty Sa'a tausayi, Dan haka tarungumota jikinta tana share mata hawayen. Fad'amin kinji Asma'u zakiji sassauci azuciyarki....
Cikin shashshekar kuka ta ce, "ya... Fha...ruk... ne."
To miyayi miki?.
Shiru nawani d'an lokaci, sannan Asma'u tafad'i abinda zata iya.
Shiru Anty Sa'a tayi tana tausayin Asma'u. Baiwar ALLAH shiyyasa dukta rame, kai aii fitinannen miji saimai hak'uri da juriya, amma insha ALLAH zata taimakawa k'anwar tata kodan taku6uta wajen damk'e mijinta ahannunta gam-gam.
Karki damu Asma'u, indai akan wannanne Umar bazai sake fushi dakeba saidai ya sanya miki albarka. Ki kwantar da hankalinki, sannan kidaina nuna masa kinajin tsoronsa aduk lokacin daya bukaceki kinji, idan har kika cire tsoro da fargaba tom zaki zama jaruma insha ALLAH.
Yanzu idan yadawo kuma kibasa hak'uri, insha ALLAH zai hak'ura.
To Anty duk zanyi, ngd sosai.
Karki damu Anty Sa'a ta fad'a tana shafa kan Asma'un.

Anty Sa'a batabar gidanba saida takoyama Asma'u dabaru kala-kala, sannan ta ce, ''tajira sak'o nanan zuwa gareta, zatabama Rafi'a takawo mata, zata rubuta mata bayanin komai.
Godiya sosai Asma'u tama Anty Sa'a, sanan suka shiga shago wajen Harris, bayan and'anyi wasa da dariya Anty Sa'a tatafi da tarin alkairi da Harris ya had'a mata bisa Umarnin ya Umar.

Ya Umar kam koda yafita sai office wajen Yazeed.
Kamar yanda suka saba suka tari juna cikeda farinciki, bayan d'an barkwanci irinna abokai suka shiga abinda ya kawosu.
Yazeed ya ce, "abokina albishirinka.............

*_tofa masu karatu, wane albishir yazeed zaima ya Umar Fharuk ne?._*
*_kubiyo ni mata agidan Abdus'salam danjin yanda zata ritata👌🏼😉_*

*_(((S)))........2017_*
*_I Love you all._*
[12/20/2017, 6:27 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻‍💻.........

💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎

*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*

*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_

*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*

*_ina kuke masoyan Karayar Arzrek'i? ku marmatso-ku marmatso, yaufa shafin da gaisuwar fatan alkairin duk nakune, ina godiya da nuna soyayyarku gareni, inamai kuma baku hak'uri darashin posting d'ina akoda yaushe, alkairin ALLAH ya tabbata agaresu aduk inda kuke, banida damar ware sunan wani bansa nawaniba, amma duk kuna raina, masu kira a waya, damasu toromin sak'o, kai harma wad'anda ban saniba, ina alfahari da masoyina akowane lokaci, nagaisheku da k'yau abokan tafiya._*
*_Hakama ya Umar & Asma'u suna mik'o gaisuwa._*
_I love you so much💋_

*_page→49-50_*

..........Goro fari k'al abokina.
Yazeed yayi murmushi tareda mik'ama Umar wani file.
Ya Umar yakar6i file d'in zuciyarsa cikeda tunani. Bud'ewa yayi yahau dubawa.
Cikin maruk'ar farin ciki ya rungume Yazeed yana fad'in Alhamdulillahi ya Ubangijin talikai.
Yay hanzarin sakin yazeed yashige bathroom d'in dake office d'in, mintuna kad'an yafito d'aure da alwala. Yazeed dai sai kallonsa yakeyi yana dariya. Ya Umar bai kulashiba ya d'auki abin sallah ya shimfid'a a office d'in.
Sallah yayi raka'a biyu, yadad'e awajen sujuda bai d'agoba, yanata mik'a godiyarsa ga ALLAH, harda kukan farin ciki.
Yabama yazeed tausayi sosai.
Saida yadad'e yana addu'oi sannan yatashi yadawo Inda yazeed yake. Tsirama yazeed ido yayi tamkar mai Neman wani abu, a jikinsa........zuwacan kuma yaja wata sassanyar ajiyar zuciya!....Abokina.........
Yazeed yay saurin d'agama ya Umar hannu Alamar baya buk'atar godiya.
Shiru kuwa ya Umar d'in yayi, yakulle bakinsa yana cigaba da kallon yazeed.
Shima yazeed d'in shiyake kallo, saikuma sukaima juna murmushi, yazeed ya ce, "abokina natayaka murna matuk'a wlhy, amma tabbas akwai lauje cikin nad'i dangane da rik'e kayanka, saidai koma waye shida ALLAH kawai.
Ajiyar zuciya ya Umar yasauke, tuni idanunsa sunyi jajur, cikin muryar 6acin rai ya ce, " nadad'e ina zargin hakan, tun lokacin da akaita min yawo da hankali Dan Neman ku6tar kayan. Amma babu komai, koma wanene nayafe masa, ALLAH kuma ya shiryesa.
Ameen namijin duniya. ‘yazeed yafad'a yana sarama Umar.’
Ya Umar yayi murmushi mai k'ayatarwa, murya a sanyaye ya ce, "yazeed kahana namaka godiya, bansan miya saba?."
Bana buk'atar godiya Umar, inhar kad'auka nida kai 'yan uwan junane, to karka godemin.
Humm yazeed kenan, wlhy tunbama yauba dama kallon d'an uwana najini nake maka, akullum darajarka k'aruwa takeyi bisa mizanin zuciyata, ALLAH yajik'ansu Abba da rahma, ALLAH yaraya zuri'a, ALLAH yayi maka sakayya da mafificin alkairi, yanda kayi sanadin dawowar farinciki agaremu kaima ALLAH yasaukar da farinci wa rayuwarka mai albarka har Abadan.
Ameen Abokina ngd sosai, ALLAH yabarmu tare.
Sundad'e suna hira abinsu cikeda farinciki da k'aunar juna.
Sun yanke hukuncin raba kayan na ya Umar gamasu buk'atar sari, shikuma kafin ya kammala gyaran mall d'insa sai ayi k'ok'arin shigo dawasu kayan.
Wannan shawara tayima ya Umar dad'i, Dan haka ya rungume yazeed yana kwararo addu'ar alkairi agareshi.
Daganan sallama sukayi ya Umar yatafi gida........

•∆•
Tunda Anty sa'a ta tatafi Asma'u tatashi takuma gyara gidan tsaf, abincin rana tayi na musamman Dan sotake su shirya da ya Umar d'in.
Taje ta tsala wanka, yaukam hardayin kwalliya, abinda baicika damun Asma'u ba. Ita da'ayi kwalliya Dakar ayi duk d'ayane agareta. Yaudai haka tayi mai sauk'i amma Tamata k'yau.
Zani da Riga tasaka na lemon green d'in shadda, tayi d'auri mai k'yau tareda feshe jikinta da turare mai dad'in k'amshi.
Faisal tabama abinci yakaima Harris da Sadam a shago.
Tana zaune ad'aki tanata latse-latsen waya ya Umar yashigo gidan da sallama.
Babu kowa a babban falo Dan haka yawuce d'akinsa abinsa. Wani ni'imtaccen k'amshine yaratsashi kamar na falon, shak'a yayi ya lumshe idanunsa yana sakin murmushin jin dad'i. Ahankali ya furta ALLAH yay miki albarka my Asma'u husna!.

Nikam danake a la6e nida su Manshat mukace amin.

Yana Shiga bathroom yatarar dawani abin mamakin, ruwan wankane na musamman aka had'a masa. Baimayi niyyar wankanba, yashigane domin sauke nauyi🤐, to amma ganin ruwan wankan yasakashi sha'awar yi.
Aiko yatu6e ya zabga wanka abinsa.

Duk shagalinnan da ya Umar keyi Asma'u batasan yadawoba. Tanacan tana zabga charting da 'yan *_TASKAR LITTATAFAN HAUSA_*😻, su o e sai zabga mata surutu akeyi🙄bandai fad'i sunaba ehe😏, amma nasan kun gane aii😜

*_Ina sonku da Alfahari daku 'yan group d'ina, taskar littatafan Hausa, I love you so much my Darlings._*💋❤❤

Saida yashirya tsaf cikin doguwar riga mara nauyi ash color sannan yanufo d'akin Asma'u. Azatonsama barci takeyi.
Yadad'e tsaye abakin k'ofa yana kallonta amma batasaniba.
Gyaran murya yayi wadda tasaka Asma'u razana tajefar dawayar gefe tareda kwalla k'ara.
Yanda tatsorata sosai saiya bama ya Umar dariya, aiko yashiga tuntsura dariya tamkar bashiba.
Jin dariyarsa yasaka Asma'u dake shirin shigewa bayi Dan Neman gurin 6uya ta tsaya cak. Wata wawuyar ajiyar zuciya tasaki tana fad'in kai ya Fharuk! Wlhy kabani tsoro ainun, kaji kuwa yanda zuciyata ke bugawa da k'arfi?.
K'arasowa yayi inda take, har yanzu dariyar yakeyi, itama zuwa yanzu tafara darawa, yakama hannunta suka koma gefen katifar suka zauna.
Kai Husna dama haka kike matsoraciya? Kinga kuwa yanda kika birkice? Hhhhhhhhh!!!!! Yakuma saka wata dariyar harda kwanciya akan katifar.
Baki Asma'u ta tunzuro gaba, kai yaya kabani tsoro kuma kadawo kanamin dariya. Nidai kabari plss.
Tashi yayi zaune, to aiked'ince kamar farar kura. Kai ammafa kin iya gudu zazuuuu! kenan. ‘yay maganar yana rungumota jikinsa.
Itama k'ank'amesa tayi tana 'Yar dariya k'asa-k'asa.
Ya Umar ya ce, "to azatonki wanene zai shigo d'akinki idan baniba?.
Kasanine wlhy banji koda motsin dawowarkabane, kuma yanzu hira mukeyi a group wai ana shiga gidan mutane da ranar ALLAH sata, wani lokacinma har fyad'e akema matar gidan ko idan sunada 'yammata. Tofa shine nikuma kawai naji gyaran murya batareda sanin shigowar mutumba. Aikaga dolene na firgita!.
Murmushi yayi yana kuma jawota jikinsa, hum kudai mata kuncika tsorone kawai, yanzu hakama agida d'aya aka ta6ayi amma kunzo kunata cancana magana a chatting.
ALLAH yaya dgsk anayifa. Bakamar gidan amare, da ankai amarya sai 6arayi suje satar kayan lefefa.
Lallaikam to ALLAH yatsaremu da tsarewarsa.
To amen ya rabbi.
Sannu da zuwa.
Yauwa ya gidan? Ina Anty Sa'a d'in.
Tab wannan aitadad'e da tsufa agida, saboda kar yara sutaso daga school su tarar bata nan tatafi. gashi zata biya gidansu mama.
Okey.
Asma'u tayunk'ura zata tashi daga jikinsa yakuma rik'eta da k'yau. Ina zuwa kuma?.
Yaya kofa ruwa ban bakaba bare abinci.
Murmushi yayi ya ce, " to aii banajin yunwa. Nidama wani k'aton albishir nazo miki.
Da Sauri ta ce, "goro fari k'al yayana."
A'a saifa kin bani.
Shiru tayi alamar tunanin mizata bashi to? Zuwa can tad'ago tana kallonsa, yaya komai nabaka yayi?.
Kansa ya jinjina mata batareda yayi maganaba.
Hummm babbar magana. Ya Umar bai tsammaci haka daga Asma'u ba, Dan baita6a tunanin zata iyaba, musamman idan yay la'akari da kunyarta dakuma tsoro. Amma abin mamaki saiga bakinta cikin nasa.
Wani salon kissing take masa wanda shikansa daya d'orata ahanya baisanshiba.
Dandanan jikinsa yasaki, (kundai San su ya Umar sai a slowly😉).
Shima ruk'ota yayi sosai suka zube akatifar yana bada gudummawarsa, dukda jikinsa babu wani kwarin kirki.
Suntafifa basajin kira, Dan haka sad'af-sad'af nafito nida gayyata.
Chapter 25 · 0% Book details