Sashe 15
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
_wlhy 'ya'yan many an k'asarnan basa karatu ko kad'an, 'ya'yan talakawa muke maida hankali muyi karatu komai wuya komai dad'i, amma da zaka karad'e madafun ikon k'asarnan zakaga duk 'ya'yan masu fad'a ajine awajen, akuma many an kujeru, mu 'ya'yan talakawa mune ak'asa k'alilanma kenan acikinmu da'aka d'auka aikin, shiyyasa kullum k'asarmu tana cikin masifu iri-iri, tomasu rik'eda k'asar duk basusan ciwon kansuba ballantana su taimaki na k'asa dasu, basusan ana talauciba bare su taimakawa talaka, basusan komaiba saibin k'asashen duniya suna shek'e ayarsu yanda suka gadama da karuwan kafirai._
ALLAH yasa mudace.
Lubna tad'aga wata sark'ar zinari tana fad'i kai 'yan uwa sark'arnanfa tawuce dani wlhy, dolene nakoma Dubai kafin biki nima nasaka ayimin.
Harararta Ameer yayi, ya ce, "kefa dad'ina dake kenan, babu yanda za'ayi mutum yayi Abu mai k'yau saikinyi copy copy, ai abin kunyane ma ace aga amarya da sark'ar k'anwar ango ma da ita."
Safwan ya ce, "bar yarinyarnan kaji, aidama agidan wancan k'aban take har a yanzu dabata samu yanda takesoba."
Cikin shek'ewa da dariya Suhaima ta ce, "bro's kubarta, wlhy badan ceton da momy taima baby ba dayanzun k'ila mun fara bata kwancen kaya."
Duka Lubna takaima Suhaima, tana fad'in bakinki ya sari d'anyen kashi muguwa kawai. Kuma wlhy duk Wanda Yakuma had'ani da Umar zamu kwashi 'yan kallo agidannan, natsaneshi! Na tsaneshi wlhy!." ‘tayi maganar tana hawaye.’
Safwan dake Kusada ita yaruk'o hannunta, sorry babyn dad! Karki damu bazamu sake fad'aba kinji, sark'a kuwa dakud'inama zan saya miki.
Murmushi tamasa tana mai share hawayen fuskarta.
Daga nan Suhaima da Ameer ma suka bata hak'uri, murmushi mom tayi tana cigaba da birkita kayan Dan bincikawa.........
____________________
Koda ya Umar yajefa Asma'u kan katifa shima saiya fad'a Kusada ita. Idonta cikeda kwalla tadubeshi, pls ya Fharuk natuba, ALLAH bazan sakeba.
Ido d'aya yad'age yana kallonta da d'ayan, yamatso daf da ita tamkar zai shige jikinta, k'amshin turarensa na matuk'ar dukan hancinta, gadad'in k'amshin da turarensa kemata ga fargabar abinda zai mata, tad'an runtse idanunta danjin bai tankaba.
Jin hannumsa akan k'irjinta Yakuma firgitata, tawaro idanunta yayinda shikuma ya ida kai hannunsa kan kunnenta na dama, Wanda dama shiyakeso ya damk'o.
Jin anmurd'a mata kunni da k'arfi yasakata sakin wata kasalalliyar k'ara tareda ruk'o hannunsa tana shiii da baki. Wayyo ya Fharuk wlhy akwai zafi, sheeeeeee! Plss natuba wlhy.
Shikam murmushinsa kawai yake saki tana k'ara Murza kunnen saboda salon mugunta, saida ya tabbatar taji gargad'insa sanan yasaki kunnen yatashi yana wata dariyarsa wadda Asma'u batasanma ya iyaba.
Ficewarsa yayi, itakuma tana rik'e da kunnenta dakemata rad'ad'i da zugi, jitake tamkar tarushe da kuka, afili ta ce, "mugu d'an masa, ALLAH yasakamin.
Yana shiga d'akinsa yafad'a kan katifarsa fuskarsa shimfid’e da murmushi. Lumshe idanunsa yayi tamkar mai barci, tabbas abaya yayi soyyaya da Lubna, kuma har yana ganin bazai ta6a son wata 'ya maceba bayan ita, saboda yasameta wayayya yanda yake buk'ata. Ya burkita kwanciyarsa zuwa rubada ciki tareda k'ara k'an k'ame filo ak'irjinsa, shikad'ai yasan miyakeji.
dannidai bilyn Abdul bazan saniba🤷🏽♀........
Washe gari dawuri Ya Umar yashirya cikin shadda milk color, d'inkin zamani, tamasa k'yau aynun, idan bakasan yana cikin wani haliba saika d'auka irin masu kud'innanne ko 'ya'yan masu kud'i da Hutu ya huda, duk wannan bitada k'ullin da ya Umar yashiga hakan bai canja kalar fatarsaba, tana nan lumi da ita, sai shek'i da Annuri ketashi, gakuma gashi daya kwanta luf luf afatar tasa.
Fitowar Asma'u kenan daga wanka yashigo d'akin, dasauri taja hijjab tasaka.
Shima kauda kansa yayi gefe, zanje nagaida Inna, kokinada sak'o?.
Kallonsa tayi sosai da mamaki, yaukuma wani sabon salonne akazo dashi?. Ganin kallon datake masa yasashi juyawa yana fad'in tunda bakida sak'on saina dawo. ‘batareda yajira amsartaba yafice abinsa.
Ta6e baki Asma'u tayi, afili ta CE, "hummm ya Fharuk kai zumane nalura saida wuta, indai banda Neman magana yau kafara zuwa gaida inna? Kata6a fad'amin zakaje? Bare sallamar saika dawo?....
Cigaba tayi da mitarta tana shafa mai, saida tagama tsaf tasaka kaya sannan tafara shirin gyaran gidan.......
Agidan inna kam bayan ya Umar yashiga ya gaida baba sukad'an ta6a hira sannan yashiga d'akin inna, tana zaune tana karyawa, Fatee nagefenta tana yankan d'inki Dan bayan ta kammala secondary d'inta sai baba ya ce, " tashiga wani makaranta nan kusadasu na koyon d'inki tunda basuda k'arfin dazata cigaba da karatu kafin kuma ALLAH yakawo mata miji, sosai tadage a makarantar takoyi d'inki acikin wata shida, zuwa yanzukam takware harma kawomata mutane sukeyi.
Inna ta washe hak'ora tana fad'in lale dakai yarona.
Shima fuskarsa shimfid'e take da murmushin yaje Kusada inna yazauna yana fad'in yauwa innata, nasameki lfy?.
Lfy lau Umaru ya iyalin naka?.
Lfy lau suke inna, tamace agaidaku.
To ina amsawa.
Fatee ta ce, "ya Umar ina kwana?.
Lfy lau Fateema tela, ya d'inkin? Kinadai k'ok'ari ko?.
Eh wlhy Yaya inayi sosai, yanzuma kayan gidansu zaliha naketa d'inkawa na ankon bikin kareema nanda next week, kusan kala 20 kenan na d'inka na manya da yara.
Masha ALLAHU, amma kinyi k'ok'ari, kuma naji dad'i, inason mitum mai k'ok'ari akan Sana'a komin k'an k'antarta, ALLAH yak'ara bada sa'a.
Ameen Yaya ngd sosai, ina Anty Asma'u?.
Tana gida nabarota tace agaisheku.
Muna amsawa da k'yau.
Inna Hasiya fa? Tana inane?.
Hasiya tana islamiyya kasan malama za'ayi wanan waje Umaru.
Da k'yau Inna, aii anason Haka, itama ALLAH yacika mata burinta.
Ameen Umaru yacikamana gaba d'aya.
Ya Umar yagyara zama yana fad'in inna dama akan kud'in jiyane dakika kaima Husn........
Hannu inna tad'aga masa batareda ya k'arasaba, kaga Umaru nidai banbaka kud'innan Dan wani abuba, nabaka amatsayina na uwa agareka, tsakanin uwa da d'akuwa aii babu jayayya ko?.
Ya Umar yad'aga mata kai.
Tacigaba dafad'in to Indai kasan hakane bana buk'atar jin komai daga bakinka, kaje kasamu sana'a koda k'aramace kafara ALLAH yasaka albarka acikinta. Kokad'an banaso kacigaba da wahalarmin da kanka awajen Neman aiki, ALLAH yabada nasara akan duk abinda aka saka hannu.
Ameen inna, ngd sosai dakasancewarki uwa agareni, lallai nayi dace dasamu uwa tagari mai share hawayena, ngd sosai inna, ALLAH yak'ara tsawon kwana da lafiya, ng......
Kaga godiyar ta isa haka, ALLAH yayi muku albarka gabad'aya.
Ameen suka amsa shida Fatee daketa zuba murmushin jin dad'i.
Inna mikuka dafa yunwa nakeji?.
Umaru kokone da Alala da Fatee tayi, Fatee maza tashi ki kawo masa.
Amma ita lalatacciyarnan tana ina kafito baka karyaba tabarka?.
A'a inna balaifinta baneba, nine, nayi sakkon fitowane da wuri saboda nabiya wajen wani abokinane kafin nazonan dayace zaimin hanyar aiki, amma koda najema saisukace yawuce Abuja tun ajiya, dama yamin k'aryane kawai irinna 'yan boko.
Karka damu Umaru inna tafad'a tana kwafa, komai zaizama labari wataran, kama ture batun samun aiki karungumi 'Yar sana'ar da ALLAH yaza6a maka, inada yak'inin wataran sai sundawo suna nemanka da kud'i kagagara ganuwa agaresu.
Shikenan inna nahak'ura, yanzudai munyanke shawara nida Husna............nan yazayyanema inna komai akan maganarsu tajiya da Asma'u tamasa.
100/100 inna tabada goyon baya tareda addu'ar alkairi.
Yadad'e agidan, Dan har shabiyu sanan yatafi.........
_____________________
Tundaga ranar suka shiga gyaran shagon dake k'ofar gidansu kamar na 'yan tireda, cikin kwana hud’u aka zuba komai, dukda kayan bawani yawane dasuba amma Alhmdllh sund'an k'ayatar.
Tun aranar suka fara ciniki kasancewar dama babu wani shagon tireda a anguwar, sai idan anje can k'asan layinsu ko baya.
Tunda safe ya Umar kezuwa yabud'e saboda masu sayyar safe, idan Asma'u ta kammala break taje takai masa shagon tunda da k'ofa tacikin gidan.
Hakama da rana, da daddarema haka, zuwa 11:30 saiya rufe yashigo gida.
Tsakaninsa da Asma'u kam babu komai sai gaisuwa da girmamawa, ita tsoronsama takeyi, aganinta tunda yafara mata gargad'in ranar to aii zuwa nangaba duk abinda yazo zuciyarsa zai iya mata.
Yaukam antashi da muku-mukun sanyi, wanan yasaka Asma'u tashi da zazza6i mai zafi da mura.........
*_(((S)))).....2017._*
*_luv you all_*
[12/6/2017, 4:15 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→31-32_*
ALLAH yasa mudace.
Lubna tad'aga wata sark'ar zinari tana fad'i kai 'yan uwa sark'arnanfa tawuce dani wlhy, dolene nakoma Dubai kafin biki nima nasaka ayimin.
Harararta Ameer yayi, ya ce, "kefa dad'ina dake kenan, babu yanda za'ayi mutum yayi Abu mai k'yau saikinyi copy copy, ai abin kunyane ma ace aga amarya da sark'ar k'anwar ango ma da ita."
Safwan ya ce, "bar yarinyarnan kaji, aidama agidan wancan k'aban take har a yanzu dabata samu yanda takesoba."
Cikin shek'ewa da dariya Suhaima ta ce, "bro's kubarta, wlhy badan ceton da momy taima baby ba dayanzun k'ila mun fara bata kwancen kaya."
Duka Lubna takaima Suhaima, tana fad'in bakinki ya sari d'anyen kashi muguwa kawai. Kuma wlhy duk Wanda Yakuma had'ani da Umar zamu kwashi 'yan kallo agidannan, natsaneshi! Na tsaneshi wlhy!." ‘tayi maganar tana hawaye.’
Safwan dake Kusada ita yaruk'o hannunta, sorry babyn dad! Karki damu bazamu sake fad'aba kinji, sark'a kuwa dakud'inama zan saya miki.
Murmushi tamasa tana mai share hawayen fuskarta.
Daga nan Suhaima da Ameer ma suka bata hak'uri, murmushi mom tayi tana cigaba da birkita kayan Dan bincikawa.........
____________________
Koda ya Umar yajefa Asma'u kan katifa shima saiya fad'a Kusada ita. Idonta cikeda kwalla tadubeshi, pls ya Fharuk natuba, ALLAH bazan sakeba.
Ido d'aya yad'age yana kallonta da d'ayan, yamatso daf da ita tamkar zai shige jikinta, k'amshin turarensa na matuk'ar dukan hancinta, gadad'in k'amshin da turarensa kemata ga fargabar abinda zai mata, tad'an runtse idanunta danjin bai tankaba.
Jin hannumsa akan k'irjinta Yakuma firgitata, tawaro idanunta yayinda shikuma ya ida kai hannunsa kan kunnenta na dama, Wanda dama shiyakeso ya damk'o.
Jin anmurd'a mata kunni da k'arfi yasakata sakin wata kasalalliyar k'ara tareda ruk'o hannunsa tana shiii da baki. Wayyo ya Fharuk wlhy akwai zafi, sheeeeeee! Plss natuba wlhy.
Shikam murmushinsa kawai yake saki tana k'ara Murza kunnen saboda salon mugunta, saida ya tabbatar taji gargad'insa sanan yasaki kunnen yatashi yana wata dariyarsa wadda Asma'u batasanma ya iyaba.
Ficewarsa yayi, itakuma tana rik'e da kunnenta dakemata rad'ad'i da zugi, jitake tamkar tarushe da kuka, afili ta ce, "mugu d'an masa, ALLAH yasakamin.
Yana shiga d'akinsa yafad'a kan katifarsa fuskarsa shimfid’e da murmushi. Lumshe idanunsa yayi tamkar mai barci, tabbas abaya yayi soyyaya da Lubna, kuma har yana ganin bazai ta6a son wata 'ya maceba bayan ita, saboda yasameta wayayya yanda yake buk'ata. Ya burkita kwanciyarsa zuwa rubada ciki tareda k'ara k'an k'ame filo ak'irjinsa, shikad'ai yasan miyakeji.
dannidai bilyn Abdul bazan saniba🤷🏽♀........
Washe gari dawuri Ya Umar yashirya cikin shadda milk color, d'inkin zamani, tamasa k'yau aynun, idan bakasan yana cikin wani haliba saika d'auka irin masu kud'innanne ko 'ya'yan masu kud'i da Hutu ya huda, duk wannan bitada k'ullin da ya Umar yashiga hakan bai canja kalar fatarsaba, tana nan lumi da ita, sai shek'i da Annuri ketashi, gakuma gashi daya kwanta luf luf afatar tasa.
Fitowar Asma'u kenan daga wanka yashigo d'akin, dasauri taja hijjab tasaka.
Shima kauda kansa yayi gefe, zanje nagaida Inna, kokinada sak'o?.
Kallonsa tayi sosai da mamaki, yaukuma wani sabon salonne akazo dashi?. Ganin kallon datake masa yasashi juyawa yana fad'in tunda bakida sak'on saina dawo. ‘batareda yajira amsartaba yafice abinsa.
Ta6e baki Asma'u tayi, afili ta CE, "hummm ya Fharuk kai zumane nalura saida wuta, indai banda Neman magana yau kafara zuwa gaida inna? Kata6a fad'amin zakaje? Bare sallamar saika dawo?....
Cigaba tayi da mitarta tana shafa mai, saida tagama tsaf tasaka kaya sannan tafara shirin gyaran gidan.......
Agidan inna kam bayan ya Umar yashiga ya gaida baba sukad'an ta6a hira sannan yashiga d'akin inna, tana zaune tana karyawa, Fatee nagefenta tana yankan d'inki Dan bayan ta kammala secondary d'inta sai baba ya ce, " tashiga wani makaranta nan kusadasu na koyon d'inki tunda basuda k'arfin dazata cigaba da karatu kafin kuma ALLAH yakawo mata miji, sosai tadage a makarantar takoyi d'inki acikin wata shida, zuwa yanzukam takware harma kawomata mutane sukeyi.
Inna ta washe hak'ora tana fad'in lale dakai yarona.
Shima fuskarsa shimfid'e take da murmushin yaje Kusada inna yazauna yana fad'in yauwa innata, nasameki lfy?.
Lfy lau Umaru ya iyalin naka?.
Lfy lau suke inna, tamace agaidaku.
To ina amsawa.
Fatee ta ce, "ya Umar ina kwana?.
Lfy lau Fateema tela, ya d'inkin? Kinadai k'ok'ari ko?.
Eh wlhy Yaya inayi sosai, yanzuma kayan gidansu zaliha naketa d'inkawa na ankon bikin kareema nanda next week, kusan kala 20 kenan na d'inka na manya da yara.
Masha ALLAHU, amma kinyi k'ok'ari, kuma naji dad'i, inason mitum mai k'ok'ari akan Sana'a komin k'an k'antarta, ALLAH yak'ara bada sa'a.
Ameen Yaya ngd sosai, ina Anty Asma'u?.
Tana gida nabarota tace agaisheku.
Muna amsawa da k'yau.
Inna Hasiya fa? Tana inane?.
Hasiya tana islamiyya kasan malama za'ayi wanan waje Umaru.
Da k'yau Inna, aii anason Haka, itama ALLAH yacika mata burinta.
Ameen Umaru yacikamana gaba d'aya.
Ya Umar yagyara zama yana fad'in inna dama akan kud'in jiyane dakika kaima Husn........
Hannu inna tad'aga masa batareda ya k'arasaba, kaga Umaru nidai banbaka kud'innan Dan wani abuba, nabaka amatsayina na uwa agareka, tsakanin uwa da d'akuwa aii babu jayayya ko?.
Ya Umar yad'aga mata kai.
Tacigaba dafad'in to Indai kasan hakane bana buk'atar jin komai daga bakinka, kaje kasamu sana'a koda k'aramace kafara ALLAH yasaka albarka acikinta. Kokad'an banaso kacigaba da wahalarmin da kanka awajen Neman aiki, ALLAH yabada nasara akan duk abinda aka saka hannu.
Ameen inna, ngd sosai dakasancewarki uwa agareni, lallai nayi dace dasamu uwa tagari mai share hawayena, ngd sosai inna, ALLAH yak'ara tsawon kwana da lafiya, ng......
Kaga godiyar ta isa haka, ALLAH yayi muku albarka gabad'aya.
Ameen suka amsa shida Fatee daketa zuba murmushin jin dad'i.
Inna mikuka dafa yunwa nakeji?.
Umaru kokone da Alala da Fatee tayi, Fatee maza tashi ki kawo masa.
Amma ita lalatacciyarnan tana ina kafito baka karyaba tabarka?.
A'a inna balaifinta baneba, nine, nayi sakkon fitowane da wuri saboda nabiya wajen wani abokinane kafin nazonan dayace zaimin hanyar aiki, amma koda najema saisukace yawuce Abuja tun ajiya, dama yamin k'aryane kawai irinna 'yan boko.
Karka damu Umaru inna tafad'a tana kwafa, komai zaizama labari wataran, kama ture batun samun aiki karungumi 'Yar sana'ar da ALLAH yaza6a maka, inada yak'inin wataran sai sundawo suna nemanka da kud'i kagagara ganuwa agaresu.
Shikenan inna nahak'ura, yanzudai munyanke shawara nida Husna............nan yazayyanema inna komai akan maganarsu tajiya da Asma'u tamasa.
100/100 inna tabada goyon baya tareda addu'ar alkairi.
Yadad'e agidan, Dan har shabiyu sanan yatafi.........
_____________________
Tundaga ranar suka shiga gyaran shagon dake k'ofar gidansu kamar na 'yan tireda, cikin kwana hud’u aka zuba komai, dukda kayan bawani yawane dasuba amma Alhmdllh sund'an k'ayatar.
Tun aranar suka fara ciniki kasancewar dama babu wani shagon tireda a anguwar, sai idan anje can k'asan layinsu ko baya.
Tunda safe ya Umar kezuwa yabud'e saboda masu sayyar safe, idan Asma'u ta kammala break taje takai masa shagon tunda da k'ofa tacikin gidan.
Hakama da rana, da daddarema haka, zuwa 11:30 saiya rufe yashigo gida.
Tsakaninsa da Asma'u kam babu komai sai gaisuwa da girmamawa, ita tsoronsama takeyi, aganinta tunda yafara mata gargad'in ranar to aii zuwa nangaba duk abinda yazo zuciyarsa zai iya mata.
Yaukam antashi da muku-mukun sanyi, wanan yasaka Asma'u tashi da zazza6i mai zafi da mura.........
*_(((S)))).....2017._*
*_luv you all_*
[12/6/2017, 4:15 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→31-32_*