Sashe 8
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tundaga Ranar Alhaji yad'ora Umar akan dukiyarsa, Umar ya ajiye daidaita sahu, yafara hawa motar da Alhaji yabasa, lokacin dayakaima su mama wannan zance mama tamkar zata goyashi Dan farinciki, tundaga ranar yazama d'an lelenta, komai Umar, duk wani motsinta Umar, abinci saiya za6a, idan yadawo daga kasuwa tayita nannan dashi tamkar wani jariri.
Shi Umar ma wani Abu dariya take bashi damamaki.
A6angaren kasuwa kuwa komai yaaa tafiya masa daidai saboda kasancewarsa mai ilimi, kullum cikin dabarar kasuwanci yakeyi Dan haka dukiyar Alhaji tak'ara bink'asa, ga Umar mutumne mai gsky da rik'on amana Dan haka Alhaji yake matuk'ar son Umar Fharuk.
Umar yazama d'an gida sosai, bashida wani shamaki agidan Alhaji, ko ina shiga yakeyi, ahaka kuma soyayaya mai k'arfi tak'ullu tsakaninsa da Lubna, soyayya mai tsafta suke nunama juna.
Umar kam komai yacanja masa yanzu, yafara zama babban mutum, ga d'inkuna na alfarma Alhaji namasa, duk motar dayaso hawa yake agidan Alhaji, gashi kowa sonsa yakeyi agidan.
Ganin yanda abubuwa suke tafiya daidai Alhaji yabama Umar jarin kansa ya ce, "shima yajuya, amma duk da haka yana kula masa datasa dukiyar.
Ubangiji mai hikima cikin k'ank'anin lokaci Umar yabunk'asa yazama babban d'ankasuwa abin kwatance, ga abokai masu kud'i daji da Kansu, kowa sonshi yakeyi, agidansu kam yazama shine babba, sai abinda yace, yamaida k'annensa makarantar kud'i, yagyara gidan tsaf tamkar bashiba, hakama inna binta bai mantataba, dakansa yacanjama Asma'u wata makaranta tafara zuwa, suma su Hasiya ya canja musu makaranta, dangi kowa yanacin amfanin Umar, mamako sai d'agawa da Nuna isa itama d'anta yazama wani Abu, zannuwa take sakawa masu tsadar gsk, harta canja k'awaye, komaidai zamzam.
Ana cikin haka Alhaji yabashi damar turo iyayensa domin Neman auren Lubna.
Sosai Umar yay murna da wanan batu Dan yana tsananin k'yaunar Lubna sosai, babu Wanda bai Santaba a family nasa, taje gidansu sau babu adadi domin gaida mama, har inna da Anty sa'a saida aka kaita ta gaida.
Manya sun shiga ansaka ranar auren Ya Umar da Lubna watanni kusa.
\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\
Asma'u takalli 'yan uwannanta dasuka baje kayan alawa da biskit sunata rabo, baki ta ta6e tareda kauda kanta daga Kansu tacigaba dacin abincinta.
Antu Saratu ta harareta, kekuma miye kike wani ta6ema mutane bakine?.
Nifa yaya Saratu bance komaiba.
Fatee dake 6are cingam ta ce, "yaya Asma'u kodai kina kishine?, Dan sainaga kamar kinason ya Umar.
Kutttt, Asma'u tafad'a tareda jifan fatee da murfin kwano.
Kaucewa fatee tayi tana dariya, suma 'yan d'akin dariya sukeyi duka, Asma'u tayo kan Fatee tana masifa, da gudu Fatee tafito Asma'u ta biyota.
Gaf tayi karo da Abu, baya taja da sauri tareda dafe goshinta tana fad'in wash ALLAHna, abisa tsautsayi ta taka 6awon ayaba, aiko tazame suuuuu zata fad'i.
Da sauri yaruk'o hannunta ta fad'o jikinsa, daddad'an kamshin turarensa ta shak'a ta lumshe idonta, saikuma tabud'e da sauri danjin antureta gefe.
Ya harareta kewai bakida Kaine?.
Idanunta ta kwalalo waje, saikuma tahau kakka6e jikinta tana wani had'e fuska, yakatseta da fad'in ina hankalinki yatafi?.
Saida tad'an murgud'a bakinta amma bai ganiba sannan ta ce, " yana jikin......
Bata k'arasa fad'aba ta hango fatee, dagudu tawucesa tabi Fateen suka afka d'akin inna.
Girgiza kai Ya Umar yayi shima yanufi d'akin.
Afalon yatarar dasu suna zagaye kujeru, hasiya da Anty Saratu sunata tuntsura dariya, cikin dariya Anty Saratu ta ce, "wlhy Ma'u kifad'i gsky, Dan nima nadad'e ina zargin soyayya kukeyi da ya Umar, kumafa wlhy kun dace, kardai ki cuci kanki, kifad'a sai'a had'a masa biyu kawai.
Dan ALLAH Anty Saratu kibari, ALLAH zakusa nakuma TSA.......
Bata k'arasaba ta hangi ya Umar tsaye abakin k'ofa, mak'alewa maganarta tayi amak'oshi.
Suma duk kallonsu Yakoma kansa, yak'araso d'akin shima, guri yasamu ya zauna suka gaisa, ya ce, " innafa?.
Inna tana gidanku aii tunda safe.
Ayya aiban saniba, dayake badaga gidan nakeba.
Ruwa Hasiya takawo masa da zo6o, zo6on yasha Dan yanaso sosai, domin shima Inna takeyin zo6o ta ajiye .
Asma'u kam d'aki tashige, tana shiga hawaye suka fara bin kumatunta, tabbas son Yaya Umar na neman illata mata zuciya, tadad'e da d'umbin sonsa azuciyarta tun tana karama, haka taketa dakonsa, saboda alkunya irinta 'ya'ya mata Hausa Fulani dakuma tsoronsa Dan tuni ta lura ya Umar kam haushintama yakeji, wannan yasa take dannewa da k'ok'arin ciresa aranta, amma hakan na Neman gagara.
Ashe duk k'ok'arin danne zuciyarta da takeyi akan ya Umar 'yan uwanta harsun fara fahimtarta?, ya ALLAH ka kawomin agaji akan wannan lamari, idan ya Umar mijinane ALLAH ya karkato da hankalinsa kaina, idan kuma ba mijina bane ya ALLAH kaciremin sonsa azuciyata na hak'ura da zayyan d'ina, daya dawo muyi aurenmu.....
Share hawayen fuskarta tayi da sauri danjin muryar ya Umar na kwala mata kira.
"Husna!."
"Husna!!."
Lumshe idanunta tayi sannan ta amsa, shikad'aine yake kiranta da Husna, shiyyasa takanji sunan daban kamar ba nataba.
Asanyaye tafito, yana tsaye a bakin k'ofa da alama fitama zaiyi, kallo d'aya tamasa ta kauda kanta, tad'anje nesa dashi tashaya kamshin turarensa na bugun hancinta, shima idonsa akanta yamik'a mata kud'i yana fad'in da safe kije gidan matar Yousif kikaimata ta ajiye masa, saura kuma idan kinje ki kai dare.
Saida ta tura baki gaba sannan ta kar6a, yamik'a mata d'ari biyar na mashin, nanma kar6a tayi, baijira cewartaba yafice.
Da harara tarakashi, tajuyo cikin falon tana k'unk'uni.
Anty Saratu dasu Fatee suka shek'e da dariya harda tafawa suna fad'in soyayya ruwan Zuma.
Asma'u bata kulasuba tashige d'akin inna domin ajiye kud'in............
*_(((S))).......2017_*
*_Luv you all😻🤝 ._*
[11/25/2017, 5:37 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_masha ALLAH, ALLAH yasauki k'awata Ayusher Muh'd lfy, ya azurtata da samun haihuwar baby gal, Ubangiji ALLAH yaraya mana ita akan turbar musulinci, ALLAH yasa Bad'i mudawo sunan twin's kuma_*😻😜
*_page→15-16_*
............Shirye shiryen biki ya kankama sosai, ya Umar yagama gyaran gidansa tsaf, gidane na garari Wanda za'a iya kira namai kud'i, kowa yagani dolene ya yaba Dan gidan yaginu babu k'arya.
Agidansu amaryama shirin biki akeyi na 'Yar gata Dan wannan shine karo na farko dazasu aurar, komai na 'yan gata aka shirya, damma mahaifiyarta batason auren, Dan taso ace lubna ta auri d'an shahararren mai kud'i irinsu amma ba Umar ba, to amma babu yanda zatayi tunda takafe shitake so.
Mama kam wannan aure yamata dad'i d'anta zai auri d'iyar masu kud'i, sai d'agawa da fariyya takema 'yan anguwa.
Asma'u tunda aka fara shagalin bikinnan tashiga matsanan ciyar damuwa, amma haka tadage da addu'oi harda azumi tana addu'ar ALLAH ya danne zuciyarta tazama mai hak'uri, inna tana kula da duk halin da Asma'u tashiga amma babu yanda zatayi saidai ta taya d'iyar tata da addu'a tunda haka ALLAH yatsara lamarinsa.
*_biki buduri_*
Ansha biki na nunawa a duniya Dan taron d'aurin aurene daya halarci manya-manyan masu fad'a aji ak'asarnan, sarakuna, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, harda shugaban k'asa, lamarin bak'aramin girgiza Ya Umar yayiba, Dan baita6a zaton ko kansilan anguwarsu zaizo d'aurin aurensaba bare shugaban k'asa gaba d'aya.
Biki kam saidai Sam barka Dan nera tayi kuka sosai.
Bayan biki amarya da ango ansha amarci babu k'arya, sosai suke zuba soyayya kamar babu gobe, saida ya Umar yay sati biyu baya fita kasuwa, koda yaushe yana gida manne da lubna, abinci saidai suje su sayo.
Tsawon wata d'aya ana kashe kan amarci, amarya babu abinda takeyi dagaci sai barci, komai saidai 'yan aiki, wani lokacinma ya Umar keyimata wankan, abinda yafara 6ata masa rai da ita shine son jiki, komai saidai ayi mata tana a kwance, daidai da ruwan dazaisha saidai tasaka 'yan aiki sukai masa, gyaran d'akinsama haka, wani abin k'arin haushinma shine duk sanda zaidawo gidan saidai ya Tatar da ita shame-shame kwance 'yan aiki namata tausa, wannan lamari na 6ata masa rai matuk'a.
Daya kasa daurewa yafad'ama mama saitace yacika k'orafi shikam, ya yarinya tatashi cikin Hutu yanzu zai k'ok'arin tsinke mata, itafa bata yarda ko fad'a yaringa yima Lubna ba, abin ya6ata masa rai, yarasa wane irin haline da mahaifiyarsu?, haka yabar gidan ransa a6ace.
////////////////+////////////
A6angaren Asma'u kuwa abubuwa sun mata sauk'i, tanata k'ok'arin cire ya Umar azuciyarta, tamaida hankalinta sosai akan karatu babu wasa, burinta bai wuce Zayyan d'inta yadawo suyi aureba.
Shi Umar ma wani Abu dariya take bashi damamaki.
A6angaren kasuwa kuwa komai yaaa tafiya masa daidai saboda kasancewarsa mai ilimi, kullum cikin dabarar kasuwanci yakeyi Dan haka dukiyar Alhaji tak'ara bink'asa, ga Umar mutumne mai gsky da rik'on amana Dan haka Alhaji yake matuk'ar son Umar Fharuk.
Umar yazama d'an gida sosai, bashida wani shamaki agidan Alhaji, ko ina shiga yakeyi, ahaka kuma soyayaya mai k'arfi tak'ullu tsakaninsa da Lubna, soyayya mai tsafta suke nunama juna.
Umar kam komai yacanja masa yanzu, yafara zama babban mutum, ga d'inkuna na alfarma Alhaji namasa, duk motar dayaso hawa yake agidan Alhaji, gashi kowa sonsa yakeyi agidan.
Ganin yanda abubuwa suke tafiya daidai Alhaji yabama Umar jarin kansa ya ce, "shima yajuya, amma duk da haka yana kula masa datasa dukiyar.
Ubangiji mai hikima cikin k'ank'anin lokaci Umar yabunk'asa yazama babban d'ankasuwa abin kwatance, ga abokai masu kud'i daji da Kansu, kowa sonshi yakeyi, agidansu kam yazama shine babba, sai abinda yace, yamaida k'annensa makarantar kud'i, yagyara gidan tsaf tamkar bashiba, hakama inna binta bai mantataba, dakansa yacanjama Asma'u wata makaranta tafara zuwa, suma su Hasiya ya canja musu makaranta, dangi kowa yanacin amfanin Umar, mamako sai d'agawa da Nuna isa itama d'anta yazama wani Abu, zannuwa take sakawa masu tsadar gsk, harta canja k'awaye, komaidai zamzam.
Ana cikin haka Alhaji yabashi damar turo iyayensa domin Neman auren Lubna.
Sosai Umar yay murna da wanan batu Dan yana tsananin k'yaunar Lubna sosai, babu Wanda bai Santaba a family nasa, taje gidansu sau babu adadi domin gaida mama, har inna da Anty sa'a saida aka kaita ta gaida.
Manya sun shiga ansaka ranar auren Ya Umar da Lubna watanni kusa.
\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\\
Asma'u takalli 'yan uwannanta dasuka baje kayan alawa da biskit sunata rabo, baki ta ta6e tareda kauda kanta daga Kansu tacigaba dacin abincinta.
Antu Saratu ta harareta, kekuma miye kike wani ta6ema mutane bakine?.
Nifa yaya Saratu bance komaiba.
Fatee dake 6are cingam ta ce, "yaya Asma'u kodai kina kishine?, Dan sainaga kamar kinason ya Umar.
Kutttt, Asma'u tafad'a tareda jifan fatee da murfin kwano.
Kaucewa fatee tayi tana dariya, suma 'yan d'akin dariya sukeyi duka, Asma'u tayo kan Fatee tana masifa, da gudu Fatee tafito Asma'u ta biyota.
Gaf tayi karo da Abu, baya taja da sauri tareda dafe goshinta tana fad'in wash ALLAHna, abisa tsautsayi ta taka 6awon ayaba, aiko tazame suuuuu zata fad'i.
Da sauri yaruk'o hannunta ta fad'o jikinsa, daddad'an kamshin turarensa ta shak'a ta lumshe idonta, saikuma tabud'e da sauri danjin antureta gefe.
Ya harareta kewai bakida Kaine?.
Idanunta ta kwalalo waje, saikuma tahau kakka6e jikinta tana wani had'e fuska, yakatseta da fad'in ina hankalinki yatafi?.
Saida tad'an murgud'a bakinta amma bai ganiba sannan ta ce, " yana jikin......
Bata k'arasa fad'aba ta hango fatee, dagudu tawucesa tabi Fateen suka afka d'akin inna.
Girgiza kai Ya Umar yayi shima yanufi d'akin.
Afalon yatarar dasu suna zagaye kujeru, hasiya da Anty Saratu sunata tuntsura dariya, cikin dariya Anty Saratu ta ce, "wlhy Ma'u kifad'i gsky, Dan nima nadad'e ina zargin soyayya kukeyi da ya Umar, kumafa wlhy kun dace, kardai ki cuci kanki, kifad'a sai'a had'a masa biyu kawai.
Dan ALLAH Anty Saratu kibari, ALLAH zakusa nakuma TSA.......
Bata k'arasaba ta hangi ya Umar tsaye abakin k'ofa, mak'alewa maganarta tayi amak'oshi.
Suma duk kallonsu Yakoma kansa, yak'araso d'akin shima, guri yasamu ya zauna suka gaisa, ya ce, " innafa?.
Inna tana gidanku aii tunda safe.
Ayya aiban saniba, dayake badaga gidan nakeba.
Ruwa Hasiya takawo masa da zo6o, zo6on yasha Dan yanaso sosai, domin shima Inna takeyin zo6o ta ajiye .
Asma'u kam d'aki tashige, tana shiga hawaye suka fara bin kumatunta, tabbas son Yaya Umar na neman illata mata zuciya, tadad'e da d'umbin sonsa azuciyarta tun tana karama, haka taketa dakonsa, saboda alkunya irinta 'ya'ya mata Hausa Fulani dakuma tsoronsa Dan tuni ta lura ya Umar kam haushintama yakeji, wannan yasa take dannewa da k'ok'arin ciresa aranta, amma hakan na Neman gagara.
Ashe duk k'ok'arin danne zuciyarta da takeyi akan ya Umar 'yan uwanta harsun fara fahimtarta?, ya ALLAH ka kawomin agaji akan wannan lamari, idan ya Umar mijinane ALLAH ya karkato da hankalinsa kaina, idan kuma ba mijina bane ya ALLAH kaciremin sonsa azuciyata na hak'ura da zayyan d'ina, daya dawo muyi aurenmu.....
Share hawayen fuskarta tayi da sauri danjin muryar ya Umar na kwala mata kira.
"Husna!."
"Husna!!."
Lumshe idanunta tayi sannan ta amsa, shikad'aine yake kiranta da Husna, shiyyasa takanji sunan daban kamar ba nataba.
Asanyaye tafito, yana tsaye a bakin k'ofa da alama fitama zaiyi, kallo d'aya tamasa ta kauda kanta, tad'anje nesa dashi tashaya kamshin turarensa na bugun hancinta, shima idonsa akanta yamik'a mata kud'i yana fad'in da safe kije gidan matar Yousif kikaimata ta ajiye masa, saura kuma idan kinje ki kai dare.
Saida ta tura baki gaba sannan ta kar6a, yamik'a mata d'ari biyar na mashin, nanma kar6a tayi, baijira cewartaba yafice.
Da harara tarakashi, tajuyo cikin falon tana k'unk'uni.
Anty Saratu dasu Fatee suka shek'e da dariya harda tafawa suna fad'in soyayya ruwan Zuma.
Asma'u bata kulasuba tashige d'akin inna domin ajiye kud'in............
*_(((S))).......2017_*
*_Luv you all😻🤝 ._*
[11/25/2017, 5:37 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_masha ALLAH, ALLAH yasauki k'awata Ayusher Muh'd lfy, ya azurtata da samun haihuwar baby gal, Ubangiji ALLAH yaraya mana ita akan turbar musulinci, ALLAH yasa Bad'i mudawo sunan twin's kuma_*😻😜
*_page→15-16_*
............Shirye shiryen biki ya kankama sosai, ya Umar yagama gyaran gidansa tsaf, gidane na garari Wanda za'a iya kira namai kud'i, kowa yagani dolene ya yaba Dan gidan yaginu babu k'arya.
Agidansu amaryama shirin biki akeyi na 'Yar gata Dan wannan shine karo na farko dazasu aurar, komai na 'yan gata aka shirya, damma mahaifiyarta batason auren, Dan taso ace lubna ta auri d'an shahararren mai kud'i irinsu amma ba Umar ba, to amma babu yanda zatayi tunda takafe shitake so.
Mama kam wannan aure yamata dad'i d'anta zai auri d'iyar masu kud'i, sai d'agawa da fariyya takema 'yan anguwa.
Asma'u tunda aka fara shagalin bikinnan tashiga matsanan ciyar damuwa, amma haka tadage da addu'oi harda azumi tana addu'ar ALLAH ya danne zuciyarta tazama mai hak'uri, inna tana kula da duk halin da Asma'u tashiga amma babu yanda zatayi saidai ta taya d'iyar tata da addu'a tunda haka ALLAH yatsara lamarinsa.
*_biki buduri_*
Ansha biki na nunawa a duniya Dan taron d'aurin aurene daya halarci manya-manyan masu fad'a aji ak'asarnan, sarakuna, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, harda shugaban k'asa, lamarin bak'aramin girgiza Ya Umar yayiba, Dan baita6a zaton ko kansilan anguwarsu zaizo d'aurin aurensaba bare shugaban k'asa gaba d'aya.
Biki kam saidai Sam barka Dan nera tayi kuka sosai.
Bayan biki amarya da ango ansha amarci babu k'arya, sosai suke zuba soyayya kamar babu gobe, saida ya Umar yay sati biyu baya fita kasuwa, koda yaushe yana gida manne da lubna, abinci saidai suje su sayo.
Tsawon wata d'aya ana kashe kan amarci, amarya babu abinda takeyi dagaci sai barci, komai saidai 'yan aiki, wani lokacinma ya Umar keyimata wankan, abinda yafara 6ata masa rai da ita shine son jiki, komai saidai ayi mata tana a kwance, daidai da ruwan dazaisha saidai tasaka 'yan aiki sukai masa, gyaran d'akinsama haka, wani abin k'arin haushinma shine duk sanda zaidawo gidan saidai ya Tatar da ita shame-shame kwance 'yan aiki namata tausa, wannan lamari na 6ata masa rai matuk'a.
Daya kasa daurewa yafad'ama mama saitace yacika k'orafi shikam, ya yarinya tatashi cikin Hutu yanzu zai k'ok'arin tsinke mata, itafa bata yarda ko fad'a yaringa yima Lubna ba, abin ya6ata masa rai, yarasa wane irin haline da mahaifiyarsu?, haka yabar gidan ransa a6ace.
////////////////+////////////
A6angaren Asma'u kuwa abubuwa sun mata sauk'i, tanata k'ok'arin cire ya Umar azuciyarta, tamaida hankalinta sosai akan karatu babu wasa, burinta bai wuce Zayyan d'inta yadawo suyi aureba.