Sashe 26
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
♥
Saida suka kwashi wani d'an lokaci sannan nalek'asu. Hangosu nayi sunfito daga wanka. Nazaro idanu waje dan mamaki😳, yanzunan daga albishi har an zarce?.
Ta6d'i itamafa Asma'u nakula tafara zama 'Yar hannu.
Asaman katifar suka zube, Asma'u na lafe jikinsa ya Umar yabata labarin kiran da yazeed yay masa..
K'ank'amesa tayi tana kukan farinciki da kwararo addu'oin alkairi ga ya yazeed da dukkan ahalinsa.
Shikansa ya Umar saida 'Yar kwalla ta tarumasa agen ido.
Sund'an dad'e suna tattauna lamarin kafin daga bisani Asma'u tabashi hak'uri akan fishin dayakeyi da ita. Murmushi yayi mata, cikin rad'a ya ce, "aikin wanke laifinki tas my Asmy, ALLAH yayi miki albarka, yabamu zuriya tagari."
‘Ameen yayana.'
Daga nan suka cigaba da hirarsu har barci yay awon gabadasu.......
*_____________________*
Yanzu baby bazakuyima kanku fad'aba akan wannan yawon gantalin dakukeyi keda Suhaima? Kince karatu zaki koma bazakiyi aure yanzuba, amma kosau d'aya baki k'arama dadynku maganar karatunba.
Shekaran jiyafa a club Safwan yacemin ya ganku. Anya wannan hanyar kuna ganin zata 6ille daku kuwa?.
Baki Lubna taturo gaba itada Suhaima, Lubna ta ce, "yo momy shida yakawo miki gulmar ganinmu a club shi miya kaisa club d'in? Kodan gwano bayajin warin jikinsane? Zai take laifinsa yahango nawasu. shimafa Safwan d'innan magulmacine, shiyyasa nakeson Ameer, arayuwa bashida saka ido akan abinda babu ruwansa wlhy.
Suhaima ta ce, " aii indai ya Safwan ne haka ya iya gulma tamkar mace wlhy, ke yamafi wata macen narantse. Shi sau nawa muna ganinsa a inda bai daceba amma bama fad'a, Dan kawai ya gammu a club zaizo yana gulmarmu. Naga miye aibun club Dan ALLAH? gurinefa kawai na hutawa bawani abuba..........
Ke dallah yimini shiru anan shashar banza, kemi kika sani dangane da duniya?.
Kucigaba karku fasa, aii duniyace, Wanda baizobama jiransa takeyi. Tana gama fad'a tabar musu wajen.
Suduka baki suka murgud'a. Lubna ta ce, "kaini wlhy watarana momy saitaita Abu kamar bata wayeba. Dan ALLAH miye aibun club?.
Humm kemadai k'ya fad'a, amma balaifinta baneba, wancan algunguminne yahad'a, shibaiga abinda yake aikatawaba saimu?, ALLAH ranar har kwalbar *_Guilder_* Nagani a d'akinsa.
K da gsk?.
Wlhy kuwa baby da gsk nakeyi, amma kinsan dana tambayesa miya cemin?.
Girgiza kai Lubna tayi alamar a'a.
Suhaima tacigaba dafad'in, saboda ya rainamin hankali cewa yayi abokinsane yasha bashiba.
Dariya suka shek'e da ita. Lubna ta ce, " k'arya yakeyi, bayaso kifad'ama dadyne. Shiyyasa Ameer yake birgeni shida lamarinsa babu wani 6oye-6oye, komai afili yakeyinsa kowama yagani. Amma kinga Safwan... Hummm mai fuska biyu kenan.
Dariya suka shek'e da ita, harda tafawa kamar wasu k'awaye.
Suhaima ta ce, "yaya zamuje casun Mufy ne?.
Tafd'i yo mizai hana, ba'a gayyacemubama munje balle Abu namu maganin a kwa6emu. Aii zuwa kobabu tayar gaban mota, bikin birthday d'in aminiya aidole saidamu awajen zai k'ayatar.
Gskyne babyna, shiyyasa nakesonki fiye da kowa agidanan. ammafa Umar yaso ruguzamu wlhy, kai ALLAH yataimakeki ya ku6uto mana dake. Inaji ajikina dankibar gidanan ALLAH ya talautar da Umar.
Dariya suka koma sakawa. Lubna ta ce, " k'aba, yanzudai kam nasan aii yagama Fita hayyacinsa, dagashi har shegiyar yarinyarnan maikamada ojuju.🙃.
Hhhhhhhhh kai baby bakida damafa kema.
Kinsan dabaku rabuba k'ila dayanzu kinmasu Amrah k'ani ko k'anwa.
Tab, keni barima jinginani dashi, har abada nashafeshi daga rayuwata. Kisaka aranki bamma ta6a Sanin wanishi Umar ba arayuwata.
Suhaima ta ce, "k'aba kenan?."
Ke aii Umar yawuce k'aba wlhy, saidai yanyan!. Mtsooww.
Nikoma hirarsa banaso matsiyaci kawai, haka zai k'are rayuwarsa a talauci...........
Na ce, "Hummm....
Yeeeeeeeeeeee💃🏻💃🏻💃🏻, ankwana ana mana ruwa.
ALLAH mungode da tarin ni'imominka garemu, kana bamu badan halinmuba, ALLAH ka k'arama ANNABI fadila da wasila🙏🏻.
*_((((S)))........2017_*
*_I Love you all_*
[12/21/2017, 6:47 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_writer's kuna ina!!?._*
_masu zaginmu dacin zarafinmu mungode sosai, kuna aiko mana da addu'oin alkaba'i da kiranmu jahilai. Hum jahilci! Jahilci!!....wannan kalmace data dace ga Wanda baisan kansaba, mai ilimi shine keyin gyara ba zagiba. Amma yau harmu wata take kirada mazinata marasa tarbiyya, Fasik'ai, wai har kinacewa ALLAH ya wargaza rayuwarmu😭, kekuma takin rayuwarfa? Mi ALLAH zai mata?. maganar gsky shine bamu yafeba, duk Wanda yaymana wanan sharrin, sharrin zina bala'ine masifane._
_wlhy tallahi bazan yafeba nidai, ya ALLAH kayi gaggawar sakamana akan Duk wanda yayi wani mummunan lafazi akanmu, mubazamiyi masa mummunan furiciba, amma indai munada hakk'i agareshi ALLAH kayi gaggawar fidda mana._
_ALLAH kaine shedarmu bamu ta6a rubutaba books dan lalata d'an waniba, amma akace aikinmu kenan, ya ALLAH ka saka mana da sakamako mafi cancanta._
_Kowacece munbarki da ALLAH, shine zai zaka mana, kuma insha ALLAH duk addu'ar dakikayi agaremu koke wacece ALLAH ya maidata agareki, yanda kikaci zarafinmu kema ALLAH yamiki daidai da abinda kika aikata mana._
_Duk Wanda yakaranta Novels idan ALLAH yabashi fahimtar abinda writers suke nufi Dan fad'akarwa falillahi hamdu, idan ka kasa fahimtarmu kuma harka zagemu ALLAH yasaka mana._
_ALLAH ya Isa wlhy, ALLAH ya isa, ALLAH ya Isa!!😭._
*_Banta6a kuka akan rubutuba sai yau, ya ALLAH ka sakamana, kaikafi sanin dukmasu zaginmu da abinda suke aikatawa agaremu, wlhy koda uwarmu d'aya ubanmu d'aya bazan yafe mataba, da aurenmu ake kiranmu mazinata😭, da tarbiyyarmu ake kiranmu marasa tarbiyya!, da imaninmu ake kiranmu fasik'ai, baki sanmuba bamu sankiba, bamu taka mikiba bamu karya mikiba kike addu'ar ALLAH ya wargaza mana rayuwa, Narantse bamu yafeba._*
_Da duk yawun marubutan online nake wanan maganar, bamu yafeba, bakuma ZAMU ta6a yafewaba, ALLAH yasakamana._
*_Kince daga k'ungiyar shiriya ta mata daga jihar kano?._*
_Wannan k'aryane, idanma daga k'ungiyar kike kekika sani, amma kije ALLAH yaymiki abinda kikaimana._
_ALLAH yayi mana maganinki jahila kawai, munbarki da ranar k'arshe ALLAH yamana hisabi😭._
*_Duk wata writer datasan kanta koda bata karanta posting d'inan da akayi zagi akanmuba tota mik'a kukanta ga Ubangijin Al'arshi akan yasaka mana, kullum sai anfito da Sabon salon cin zarafinmu, idan aka zagi wannan writer yau gobe sai a koma kan waccan, haba jama'a kuji tsoron ALLAH wlhy. Writers kufad'a a sujudarku, mufad'a a cikin kowacce sallar farillah data nafila, insha ALLAHU, ALLAH zaimana sakayya._*
Kije keda ALLAH, shine zaimana maganinki, ALLAH ya shiryeki, kuma kikoma islamiyya danneman ilimi akan hak'ik'in Dan Adam a musulince, damunin fad'ar mummunan kalma ga musulmi.
Kema kifara gyara kanji kafin kigayara wani, kuma kema kinada damar rubuta tarihin Nana Aysha (RA) harmu karanta mu amfana kamar yanda kika fad'a. Tunda mu bamuda ilimin addini rubutawa.
Kai kai kai ALLAH ya Isa tunda kika dangantamu da zina.
😭😭😭😭😭😭
*_page→51-52_*
..........Alhamdullahi abubuwa sunata gyaruwa, riba sosai su ya Umar suka samu akan kayansa, wayyo zokaga farinciki wajensu.
A 6angaren gyaran mall NASA kam aiki yayi nisa, yanzu hakam fenti akeyi. Mutanedai sai zind'e da dariya sukeyi wai ya Umar ya saida mall d'insa, musammanma abokansa. masu k'aunarsa Dan ALLAH kuwa bak'inciki sukeyi dak'ara tausayinsa, Dan azatonsu yasayard'in da gsk.
Saida suka kwashi wani d'an lokaci sannan nalek'asu. Hangosu nayi sunfito daga wanka. Nazaro idanu waje dan mamaki😳, yanzunan daga albishi har an zarce?.
Ta6d'i itamafa Asma'u nakula tafara zama 'Yar hannu.
Asaman katifar suka zube, Asma'u na lafe jikinsa ya Umar yabata labarin kiran da yazeed yay masa..
K'ank'amesa tayi tana kukan farinciki da kwararo addu'oin alkairi ga ya yazeed da dukkan ahalinsa.
Shikansa ya Umar saida 'Yar kwalla ta tarumasa agen ido.
Sund'an dad'e suna tattauna lamarin kafin daga bisani Asma'u tabashi hak'uri akan fishin dayakeyi da ita. Murmushi yayi mata, cikin rad'a ya ce, "aikin wanke laifinki tas my Asmy, ALLAH yayi miki albarka, yabamu zuriya tagari."
‘Ameen yayana.'
Daga nan suka cigaba da hirarsu har barci yay awon gabadasu.......
*_____________________*
Yanzu baby bazakuyima kanku fad'aba akan wannan yawon gantalin dakukeyi keda Suhaima? Kince karatu zaki koma bazakiyi aure yanzuba, amma kosau d'aya baki k'arama dadynku maganar karatunba.
Shekaran jiyafa a club Safwan yacemin ya ganku. Anya wannan hanyar kuna ganin zata 6ille daku kuwa?.
Baki Lubna taturo gaba itada Suhaima, Lubna ta ce, "yo momy shida yakawo miki gulmar ganinmu a club shi miya kaisa club d'in? Kodan gwano bayajin warin jikinsane? Zai take laifinsa yahango nawasu. shimafa Safwan d'innan magulmacine, shiyyasa nakeson Ameer, arayuwa bashida saka ido akan abinda babu ruwansa wlhy.
Suhaima ta ce, " aii indai ya Safwan ne haka ya iya gulma tamkar mace wlhy, ke yamafi wata macen narantse. Shi sau nawa muna ganinsa a inda bai daceba amma bama fad'a, Dan kawai ya gammu a club zaizo yana gulmarmu. Naga miye aibun club Dan ALLAH? gurinefa kawai na hutawa bawani abuba..........
Ke dallah yimini shiru anan shashar banza, kemi kika sani dangane da duniya?.
Kucigaba karku fasa, aii duniyace, Wanda baizobama jiransa takeyi. Tana gama fad'a tabar musu wajen.
Suduka baki suka murgud'a. Lubna ta ce, "kaini wlhy watarana momy saitaita Abu kamar bata wayeba. Dan ALLAH miye aibun club?.
Humm kemadai k'ya fad'a, amma balaifinta baneba, wancan algunguminne yahad'a, shibaiga abinda yake aikatawaba saimu?, ALLAH ranar har kwalbar *_Guilder_* Nagani a d'akinsa.
K da gsk?.
Wlhy kuwa baby da gsk nakeyi, amma kinsan dana tambayesa miya cemin?.
Girgiza kai Lubna tayi alamar a'a.
Suhaima tacigaba dafad'in, saboda ya rainamin hankali cewa yayi abokinsane yasha bashiba.
Dariya suka shek'e da ita. Lubna ta ce, " k'arya yakeyi, bayaso kifad'ama dadyne. Shiyyasa Ameer yake birgeni shida lamarinsa babu wani 6oye-6oye, komai afili yakeyinsa kowama yagani. Amma kinga Safwan... Hummm mai fuska biyu kenan.
Dariya suka shek'e da ita, harda tafawa kamar wasu k'awaye.
Suhaima ta ce, "yaya zamuje casun Mufy ne?.
Tafd'i yo mizai hana, ba'a gayyacemubama munje balle Abu namu maganin a kwa6emu. Aii zuwa kobabu tayar gaban mota, bikin birthday d'in aminiya aidole saidamu awajen zai k'ayatar.
Gskyne babyna, shiyyasa nakesonki fiye da kowa agidanan. ammafa Umar yaso ruguzamu wlhy, kai ALLAH yataimakeki ya ku6uto mana dake. Inaji ajikina dankibar gidanan ALLAH ya talautar da Umar.
Dariya suka koma sakawa. Lubna ta ce, " k'aba, yanzudai kam nasan aii yagama Fita hayyacinsa, dagashi har shegiyar yarinyarnan maikamada ojuju.🙃.
Hhhhhhhhh kai baby bakida damafa kema.
Kinsan dabaku rabuba k'ila dayanzu kinmasu Amrah k'ani ko k'anwa.
Tab, keni barima jinginani dashi, har abada nashafeshi daga rayuwata. Kisaka aranki bamma ta6a Sanin wanishi Umar ba arayuwata.
Suhaima ta ce, "k'aba kenan?."
Ke aii Umar yawuce k'aba wlhy, saidai yanyan!. Mtsooww.
Nikoma hirarsa banaso matsiyaci kawai, haka zai k'are rayuwarsa a talauci...........
Na ce, "Hummm....
Yeeeeeeeeeeee💃🏻💃🏻💃🏻, ankwana ana mana ruwa.
ALLAH mungode da tarin ni'imominka garemu, kana bamu badan halinmuba, ALLAH ka k'arama ANNABI fadila da wasila🙏🏻.
*_((((S)))........2017_*
*_I Love you all_*
[12/21/2017, 6:47 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_writer's kuna ina!!?._*
_masu zaginmu dacin zarafinmu mungode sosai, kuna aiko mana da addu'oin alkaba'i da kiranmu jahilai. Hum jahilci! Jahilci!!....wannan kalmace data dace ga Wanda baisan kansaba, mai ilimi shine keyin gyara ba zagiba. Amma yau harmu wata take kirada mazinata marasa tarbiyya, Fasik'ai, wai har kinacewa ALLAH ya wargaza rayuwarmu😭, kekuma takin rayuwarfa? Mi ALLAH zai mata?. maganar gsky shine bamu yafeba, duk Wanda yaymana wanan sharrin, sharrin zina bala'ine masifane._
_wlhy tallahi bazan yafeba nidai, ya ALLAH kayi gaggawar sakamana akan Duk wanda yayi wani mummunan lafazi akanmu, mubazamiyi masa mummunan furiciba, amma indai munada hakk'i agareshi ALLAH kayi gaggawar fidda mana._
_ALLAH kaine shedarmu bamu ta6a rubutaba books dan lalata d'an waniba, amma akace aikinmu kenan, ya ALLAH ka saka mana da sakamako mafi cancanta._
_Kowacece munbarki da ALLAH, shine zai zaka mana, kuma insha ALLAH duk addu'ar dakikayi agaremu koke wacece ALLAH ya maidata agareki, yanda kikaci zarafinmu kema ALLAH yamiki daidai da abinda kika aikata mana._
_Duk Wanda yakaranta Novels idan ALLAH yabashi fahimtar abinda writers suke nufi Dan fad'akarwa falillahi hamdu, idan ka kasa fahimtarmu kuma harka zagemu ALLAH yasaka mana._
_ALLAH ya Isa wlhy, ALLAH ya isa, ALLAH ya Isa!!😭._
*_Banta6a kuka akan rubutuba sai yau, ya ALLAH ka sakamana, kaikafi sanin dukmasu zaginmu da abinda suke aikatawa agaremu, wlhy koda uwarmu d'aya ubanmu d'aya bazan yafe mataba, da aurenmu ake kiranmu mazinata😭, da tarbiyyarmu ake kiranmu marasa tarbiyya!, da imaninmu ake kiranmu fasik'ai, baki sanmuba bamu sankiba, bamu taka mikiba bamu karya mikiba kike addu'ar ALLAH ya wargaza mana rayuwa, Narantse bamu yafeba._*
_Da duk yawun marubutan online nake wanan maganar, bamu yafeba, bakuma ZAMU ta6a yafewaba, ALLAH yasakamana._
*_Kince daga k'ungiyar shiriya ta mata daga jihar kano?._*
_Wannan k'aryane, idanma daga k'ungiyar kike kekika sani, amma kije ALLAH yaymiki abinda kikaimana._
_ALLAH yayi mana maganinki jahila kawai, munbarki da ranar k'arshe ALLAH yamana hisabi😭._
*_Duk wata writer datasan kanta koda bata karanta posting d'inan da akayi zagi akanmuba tota mik'a kukanta ga Ubangijin Al'arshi akan yasaka mana, kullum sai anfito da Sabon salon cin zarafinmu, idan aka zagi wannan writer yau gobe sai a koma kan waccan, haba jama'a kuji tsoron ALLAH wlhy. Writers kufad'a a sujudarku, mufad'a a cikin kowacce sallar farillah data nafila, insha ALLAHU, ALLAH zaimana sakayya._*
Kije keda ALLAH, shine zaimana maganinki, ALLAH ya shiryeki, kuma kikoma islamiyya danneman ilimi akan hak'ik'in Dan Adam a musulince, damunin fad'ar mummunan kalma ga musulmi.
Kema kifara gyara kanji kafin kigayara wani, kuma kema kinada damar rubuta tarihin Nana Aysha (RA) harmu karanta mu amfana kamar yanda kika fad'a. Tunda mu bamuda ilimin addini rubutawa.
Kai kai kai ALLAH ya Isa tunda kika dangantamu da zina.
😭😭😭😭😭😭
*_page→51-52_*
..........Alhamdullahi abubuwa sunata gyaruwa, riba sosai su ya Umar suka samu akan kayansa, wayyo zokaga farinciki wajensu.
A 6angaren gyaran mall NASA kam aiki yayi nisa, yanzu hakam fenti akeyi. Mutanedai sai zind'e da dariya sukeyi wai ya Umar ya saida mall d'insa, musammanma abokansa. masu k'aunarsa Dan ALLAH kuwa bak'inciki sukeyi dak'ara tausayinsa, Dan azatonsu yasayard'in da gsk.