Sashe 22
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*........Wanene yazeed?.*
Yazeed Mudansir kura. shine cikakken sunansa. d'ane ga Alhaji mudansir kura shahararren d'an siyasa kuma d'an kasuwa. Mutumne shi mai gaskya da tsayawa agidansa, wannan shine yabama 'ya'yansa damar tsayawa sukayi karatu, dakuma samun ingattacciyar tarbiyya.
Yazeed sun had'une da ya Umar awajen bautar k'asa. Sosai suka shak'u awannan lokacin, dan abotace maicikeda k'auna da gskya acikinta. Bayan kammalawarsu kowa yakoma gida. Akuma wannan lokacinne rashin lafiya takama Alhaji mudansir, aka kaishi k'asar London domin yin jiyya. Yazeed ne yake zaune awajensa.
Tundaga lokacinnan ya Umar yadaina samunsa awaya. Har ALLAH ya azurtashi alokacin. Kusan shekara biyu basu sake had'uwaba har akayi bikinsa da Lubna sannan su Yazeed suka dawo. Dawowarsu babu dad'ewa mahaifinnasu yarasu Alhaji Mudansir kura. Tunda ya Umar yaji Rasuwa hankalinsa yatashi, dayake lokacin Yakama k'asa yanada kud'i babu laifi shine yaja abokansa su Dr jafar, Alkasim etc....... Dadai sauransu sukaje gaisuwa.
Murna sosai yazeed yayi daganinsu, yabama Ya Umar hak'urin rashin nemansa, sannan suna arikice ko wayar da Number sa ke aciki bai d'aukaba.
Ya Umar ya ce, "babu komai yamasa uzuri.
Tundaga nan yazeed yazama d'an cikinsu shima, idan yanada lokaci haka zai shiryo yazo majalissar matasan masu kud'in asha hira. Daga nan aka saba sosai.
Gafda za'ayi aurensa da Asma'u yazeed yatafi k'asar Indonesia wani course, wanan yasa basu sake had'uwa da ya Umar sai yau..
Wannan kenan
*mundawo labari.*
Suna tafiya ya Umar yana bama Yazeed labarin abubuwan dasuka faru abaya.
Idon Yazeed yayi jajur saboda azabar 6acin rai, yanason ya Umar sosai.
Muryarsa cikeda damuwa ya ce, " amma miyasa bana samun no d'inka kusan shekara d'aya kenan?.
Hum kabari kawai yazeed, wlhy cire sim cart d'in nayi gabad'ayama na ajiye, nabar na family na kawai, amma na kasuwa bana buk'atar kowa taredani, saboda abubuwan da mutane suka aikatamin.
Hakane Umar, d'an Adam sai abarsa da halinsa, kaga yanzu yakamata kagane bakowane ke k'aunarka Dan ALLAH ba saidan kud'inka. Wlhy Umar haka rayuwar take tafiya ga kowa, idan kanadashi saikaga anata sonka, amma dasun k'are sai kowa yafara gudunka. Dan Adam kenan mai manta alkairi. Amma gsky Lubna da family d'inta da Dr Jafar sunfi kowa bani mamaki. Babu komai kayi hak'uri Umar, ALLAH yanason mutane masu hak'uri.
Wlhy komai ya wuce yazeed. Yanzu kam bana tareda kowacce irin damuwa.
Dariya sosai yazeed yayi, ainasan bazaka damuba tunda kana tareda amarya kanashan amarci.
Harararsa ya Umar yayi, yana fad'in aikai dama matsalarka kenan bakada kirki kokad'an. Duk hanyar tsokanar magana kasani.
Hhhhhhhh abokina aikaine kanada abubuwan mamaki Dana dariya. Ankawo maka yarinya kanata wani mata mazurai. Kuma babu kunya saika lalla6a daga baya hhhhhhhh.
Kai waya gaya maka na lalla6a? Masheranci.
Hhh nasanka Umar wlhy sosai. Inaga daga Family d'inka babu Wanda yaymaka irin sanin dana maka.
Kaji dashidai masheranci. Saika tsaya munzo gidan.
Yazeed yataka burki amatsakaicin k'ofar gidan na ya Umar, jiyayi tausayin ya Umar yakuma shigarsa. Dabadan karyayi kuka akirashi maceba da wlhy saiyayima ya Umar.
Lokacin anak'ok'arin shiga sallar La'asar. Ya Umar ya ce, "sufara yin sallah sannan.
Suna idar da sallah cikin gidan suka nufa. tun atsakar gida wani farinciki yaratsa zuciyar ya Umar. Dama Yasan Asma'u tuni mai tsaftace. Shiyyasa baita6a fargabar zuwa dawani gidansaba akowane yanayi.
Tunda suka shigo yazeed ketabin ko'ina nagidan da kallo. Tabbas rayuwa nada abin tsoro. Idan yatuna yanda Umar yasamu kud'i abaya, ko'a mafarki wani baxaiyi tunanin ganinsa a irin wannan gidanba. Amma abin birgewa kokad'an babu wata k'asurgumar damuwa tartare da Umar d'in. Tab aii da wanine dayanzu yabi daji ciwon hauka yakamashi. Kai gsky Umar jarumin namijine abin kwatance awannan zamanin.
Ya Umar yakamo hannun Yazeed Dan ganin yana tafiya ahankali. Ajiyar zuciya yazeed yayi tareda dawowa cikin hankalinsa. Ya Umar baice dashi komaiba sukai sallama ak'ofar falon.
Asma'u ta amsa cikin nutsuwa. Jin kamar muryar ya Umar yasakata fitowa daga bedroom. Adaidai nan kuma su ya Umar suka shigo falon. Komawa tayi ciki da saurinta Dan d'aukar hijjab.
Carpet d'in dake falon ya Umar ya nunama yazeed. Saida yaga ya zauna sannan yabi Asma'u.
Abakin k'ofa sukayi karo tasako hijjab. rungumeta yayi, daddad'an k'amshinta na kuma sakashi a shauk'in k'aunarta.
Kanta ak'asa ta ce, ''sannu dazuwa."
Yauwa Sarauniyata, ykk? Ya jikin?.
Lfy lau, kuma ni lfyta k'alaufa. Murmushi yayi yana kallon yanda take cuno baki. Ya sunkuyo kad'an yabata kisses guda uku, abakinta da goshinta. Kunyace takuma kama Asma'u, Dan haka tayi k'ok'arin kwace kanta ta gudu amma saiya ruk'ota da k'yau.
Humm guduwa kikeson yine? To aiia tare Muke da babban bak'o.
Da sauri tad'ago ta kallesa, yaya bak'ofa?.
Kansa yad'aga mata, har yanzu idonsa akanta.
To amma miyasa Baka kirani kafad'aminba? Da saina masa binci na Musamman, tunda kace abban bak'one.
Hakane my Asmy yazeed babban bak'one agaremu. Amma kiyi hak'uri Nima a ahanya na tsintoshi.
Ayya to babu damuwa. Amma yanacin garau-garau?.
Gira yad'aga mata, tareda k'ara rungumeta ajikinsa ya ce, "aibakinkine garau-garau d'in. mizai hana yaci sarauniyata."
Dad'ine yake ratsa zuciyar Asma'u aduk lokacin dataji ya Umar yasauya mata wani suna daban, musamman sarauniyata dayake cemata.
Jin tayi luf ajikinsa yasakashi d'agota. Yadai Husanata? Ko kina buk'atar d'umin mijinkine?.
Da Sauri ta d'an tureshi tafice daga d'akin.
Shima bayanta yabi yana dariya k'asa-k'asa.
Afalo ya isketa suna gaisawa da yazeed. Sosai yazeed yaba da tarbiyyar Asma'u.
Ya Umar na fitowa Asma'u tana mik'ewa tafita. Akusadashi ya Umar ya zauna. Yazeed ya kalleshi daikuma ya bushe da dariya.
Harararsa ya Umar yayi. Mikuma yabaka dariya kaikuma?.
Yazeed bai iya maganaba sai dariya, daya kalli ya Umar saiya sake tuntsurewa da dariya. Ganin haka ya Umar Yakuma harararsa. Kai malam yafa isheka, wai miye matsalarkane?.
Cikin dariya yazeed yakunna waya yayma ya Umar hoto.
Da Sauri ya Umar ya warce wayar danson ganin miya faru?.
Idanu yazaro waje, shima saiya fara dariyar. Bakinsa yagani duk jambaki. Da Alama kiss d'in dayayma Asma'u ne yakwaso jambakin.
Sunacikin dariya Asma'u tashigo. Itama suna had'a ido da ya Umar tayi murmushi ta ajiye tiren hannunta. Tun d'azun tana ganin jambakin amma tak'i Sanar masa.
Saving d'insu tayi. Had'd'd'iyar jallop d'in shinkaface wadda taji kayan lambu, dukda babu nama aciki bare kifi sai zabga k'amshi takeyi. Tunkan sufaraci yawunsu ya tsinke suduka. Ta tsiyaya zo6onta dayaji kayan k'amshi a kofuna guda biyu sannan tamik'e. Bismillanku, tafad'a tana mik'ewa.
Tunda suka faracin abinci babu mai iya yima d'an uwansa magana. Ta kurma kawai akeyi, babu Baka sai kunne. Sosai sukaci abincinnan, Dan abincin yayima yazeed dad'i. Shi matsalar dayake fuskanta kenan agidansa, matarsa bata iya girkiba. Ko indome tadafa masa saidai yaci kawai da hak'uri. Amma badan dad'iba kam.
Bayan sunci sunyi dam, suka kora da sassanyan zo6on. Ayanzu kam yazeed yakasa daurewa saida yayi magana.
Kai abokina kana kwasar gara wlhy. Yoni Ina samun haka mizai dameni.
Kallonsa ya Umar yayi yana murmushi jin dad'in an yabama Asma'unsa. Haba abokina Kanada matafa? Yakake fad'ar irin wannan maganar.
Hummm abokina kenan aii kasan ko'a Matan wata tafi wata.
Hakane. ALLAH yasa mudace.
Ameen yazeed yafad'a yana k'ara tsiyaya zo6on akofi.
Bayan sun kammala Asma'u tafito ta kwashe komai. Jok d'in zo6on kawai tabar musu. Daga nan suka cigaba da hira har zuwa magriba.
Sun tattauna abubuwa da dama, ciki harda kud'i da yazeed yabama ya Umar har na 10millions yayi gyaran shagonsa.
A take anan kuma yay masa transfer a Account d'insa.
Yanda kasan gumaka haka ya Umar da Asma'u suka koma awajen. Ya Umar yarungume yazeed yana masa godiya.
A'a Umar babu godiya a tsakaninmu, kayana nakane. Hakama kayanka nawane. ALLAH ne yahad'amu, to dan haka saimu gode masa.
Hakane abokina amma kaid'in nadabanne acikin al'umma. ALLAH ya saukar da farinciki da alkairi arayuwarka da zuriyarka. Yanda ka k'yautata mana kaima ALLAH ya k'autata maka damafiyin haka.
Ameen Umar ngd sosai da addu'arka.
Yanzu abinda yakamata gobe idan ALLAH yakaimu kashirya zamuje wani waje akan kayanka da custom suka rik'e.
Ajiyar zuciya ya Umar ya sauke. Yazeed wlhy dama mun hak'ura kawai. Duk hanyar danake tunanin kayannan zasu fita nabi, amma kowa saiyace babu yanda zaiyi.
Murmushi yazeed yayi, yadafa kafad'ar ya Umar, karka damu Umar, awannan karon insha ALLAH zasu fito. Aii komai na k'asarmu hanyace. Kaidai karka fidda rai da rahamar ALLAH.
Shikenan yazeed ALLAH yakaimu goben. Ngd ngd ngd.........
Katseshi yazeed yayi da sauri..... Nifa banason godiyarnan. Idan kanayi sainaga tamkar baka d'aukeni d'an uwaba.
Tom kayi hak'uri na daina.
Daganan yazeed yamik'e, rafar 'yan d'ari biyar yabama Asma'u wai tukuycin ciyar dashi daddad'an girki datayi.
Girgiza kanta tayi, idanunta ak'asa, a'a ya yazeed ngd basai kabani tukuyciba. Banmmasan zakuzo tareba da anmaka na musamman aii.
Kai aii wlhy wanna danacima na musamman ne. Ke dai kawai ALLAH yak'ara dank'on k'auna keda abokina. Ngd sosai..
Asaman kafet d'in ya ajiye suka fita..
Godiya sosai tamasa, da sak'on gaisuwa ga iyalinsa sannan takoma ciki, tana mamakin yazeed. Dama akwai irin wad'annan mutanen har yanzu adoron k'asa?.
A can kuwa ya Umar yarakashi har mota yana k'ara masa godiya da k'yak'yk'yawar addu'a shida zuriyar sa. Saida yaga yabar Layin sannan yashigo cikin gida.
*_(((S))........2017_*
*_Luv you all_*
[12/18/2017, 4:29 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
_gaisuwar da shafin duk nakine dear Zarah Bukar. barkakanki da dawo online, Alkairin ALLAH ya iso gareki aduk inda kike._
Luv you sosai-sosai😻
*_page→45-46_*
Yazeed Mudansir kura. shine cikakken sunansa. d'ane ga Alhaji mudansir kura shahararren d'an siyasa kuma d'an kasuwa. Mutumne shi mai gaskya da tsayawa agidansa, wannan shine yabama 'ya'yansa damar tsayawa sukayi karatu, dakuma samun ingattacciyar tarbiyya.
Yazeed sun had'une da ya Umar awajen bautar k'asa. Sosai suka shak'u awannan lokacin, dan abotace maicikeda k'auna da gskya acikinta. Bayan kammalawarsu kowa yakoma gida. Akuma wannan lokacinne rashin lafiya takama Alhaji mudansir, aka kaishi k'asar London domin yin jiyya. Yazeed ne yake zaune awajensa.
Tundaga lokacinnan ya Umar yadaina samunsa awaya. Har ALLAH ya azurtashi alokacin. Kusan shekara biyu basu sake had'uwaba har akayi bikinsa da Lubna sannan su Yazeed suka dawo. Dawowarsu babu dad'ewa mahaifinnasu yarasu Alhaji Mudansir kura. Tunda ya Umar yaji Rasuwa hankalinsa yatashi, dayake lokacin Yakama k'asa yanada kud'i babu laifi shine yaja abokansa su Dr jafar, Alkasim etc....... Dadai sauransu sukaje gaisuwa.
Murna sosai yazeed yayi daganinsu, yabama Ya Umar hak'urin rashin nemansa, sannan suna arikice ko wayar da Number sa ke aciki bai d'aukaba.
Ya Umar ya ce, "babu komai yamasa uzuri.
Tundaga nan yazeed yazama d'an cikinsu shima, idan yanada lokaci haka zai shiryo yazo majalissar matasan masu kud'in asha hira. Daga nan aka saba sosai.
Gafda za'ayi aurensa da Asma'u yazeed yatafi k'asar Indonesia wani course, wanan yasa basu sake had'uwa da ya Umar sai yau..
Wannan kenan
*mundawo labari.*
Suna tafiya ya Umar yana bama Yazeed labarin abubuwan dasuka faru abaya.
Idon Yazeed yayi jajur saboda azabar 6acin rai, yanason ya Umar sosai.
Muryarsa cikeda damuwa ya ce, " amma miyasa bana samun no d'inka kusan shekara d'aya kenan?.
Hum kabari kawai yazeed, wlhy cire sim cart d'in nayi gabad'ayama na ajiye, nabar na family na kawai, amma na kasuwa bana buk'atar kowa taredani, saboda abubuwan da mutane suka aikatamin.
Hakane Umar, d'an Adam sai abarsa da halinsa, kaga yanzu yakamata kagane bakowane ke k'aunarka Dan ALLAH ba saidan kud'inka. Wlhy Umar haka rayuwar take tafiya ga kowa, idan kanadashi saikaga anata sonka, amma dasun k'are sai kowa yafara gudunka. Dan Adam kenan mai manta alkairi. Amma gsky Lubna da family d'inta da Dr Jafar sunfi kowa bani mamaki. Babu komai kayi hak'uri Umar, ALLAH yanason mutane masu hak'uri.
Wlhy komai ya wuce yazeed. Yanzu kam bana tareda kowacce irin damuwa.
Dariya sosai yazeed yayi, ainasan bazaka damuba tunda kana tareda amarya kanashan amarci.
Harararsa ya Umar yayi, yana fad'in aikai dama matsalarka kenan bakada kirki kokad'an. Duk hanyar tsokanar magana kasani.
Hhhhhhhh abokina aikaine kanada abubuwan mamaki Dana dariya. Ankawo maka yarinya kanata wani mata mazurai. Kuma babu kunya saika lalla6a daga baya hhhhhhhh.
Kai waya gaya maka na lalla6a? Masheranci.
Hhh nasanka Umar wlhy sosai. Inaga daga Family d'inka babu Wanda yaymaka irin sanin dana maka.
Kaji dashidai masheranci. Saika tsaya munzo gidan.
Yazeed yataka burki amatsakaicin k'ofar gidan na ya Umar, jiyayi tausayin ya Umar yakuma shigarsa. Dabadan karyayi kuka akirashi maceba da wlhy saiyayima ya Umar.
Lokacin anak'ok'arin shiga sallar La'asar. Ya Umar ya ce, "sufara yin sallah sannan.
Suna idar da sallah cikin gidan suka nufa. tun atsakar gida wani farinciki yaratsa zuciyar ya Umar. Dama Yasan Asma'u tuni mai tsaftace. Shiyyasa baita6a fargabar zuwa dawani gidansaba akowane yanayi.
Tunda suka shigo yazeed ketabin ko'ina nagidan da kallo. Tabbas rayuwa nada abin tsoro. Idan yatuna yanda Umar yasamu kud'i abaya, ko'a mafarki wani baxaiyi tunanin ganinsa a irin wannan gidanba. Amma abin birgewa kokad'an babu wata k'asurgumar damuwa tartare da Umar d'in. Tab aii da wanine dayanzu yabi daji ciwon hauka yakamashi. Kai gsky Umar jarumin namijine abin kwatance awannan zamanin.
Ya Umar yakamo hannun Yazeed Dan ganin yana tafiya ahankali. Ajiyar zuciya yazeed yayi tareda dawowa cikin hankalinsa. Ya Umar baice dashi komaiba sukai sallama ak'ofar falon.
Asma'u ta amsa cikin nutsuwa. Jin kamar muryar ya Umar yasakata fitowa daga bedroom. Adaidai nan kuma su ya Umar suka shigo falon. Komawa tayi ciki da saurinta Dan d'aukar hijjab.
Carpet d'in dake falon ya Umar ya nunama yazeed. Saida yaga ya zauna sannan yabi Asma'u.
Abakin k'ofa sukayi karo tasako hijjab. rungumeta yayi, daddad'an k'amshinta na kuma sakashi a shauk'in k'aunarta.
Kanta ak'asa ta ce, ''sannu dazuwa."
Yauwa Sarauniyata, ykk? Ya jikin?.
Lfy lau, kuma ni lfyta k'alaufa. Murmushi yayi yana kallon yanda take cuno baki. Ya sunkuyo kad'an yabata kisses guda uku, abakinta da goshinta. Kunyace takuma kama Asma'u, Dan haka tayi k'ok'arin kwace kanta ta gudu amma saiya ruk'ota da k'yau.
Humm guduwa kikeson yine? To aiia tare Muke da babban bak'o.
Da sauri tad'ago ta kallesa, yaya bak'ofa?.
Kansa yad'aga mata, har yanzu idonsa akanta.
To amma miyasa Baka kirani kafad'aminba? Da saina masa binci na Musamman, tunda kace abban bak'one.
Hakane my Asmy yazeed babban bak'one agaremu. Amma kiyi hak'uri Nima a ahanya na tsintoshi.
Ayya to babu damuwa. Amma yanacin garau-garau?.
Gira yad'aga mata, tareda k'ara rungumeta ajikinsa ya ce, "aibakinkine garau-garau d'in. mizai hana yaci sarauniyata."
Dad'ine yake ratsa zuciyar Asma'u aduk lokacin dataji ya Umar yasauya mata wani suna daban, musamman sarauniyata dayake cemata.
Jin tayi luf ajikinsa yasakashi d'agota. Yadai Husanata? Ko kina buk'atar d'umin mijinkine?.
Da Sauri ta d'an tureshi tafice daga d'akin.
Shima bayanta yabi yana dariya k'asa-k'asa.
Afalo ya isketa suna gaisawa da yazeed. Sosai yazeed yaba da tarbiyyar Asma'u.
Ya Umar na fitowa Asma'u tana mik'ewa tafita. Akusadashi ya Umar ya zauna. Yazeed ya kalleshi daikuma ya bushe da dariya.
Harararsa ya Umar yayi. Mikuma yabaka dariya kaikuma?.
Yazeed bai iya maganaba sai dariya, daya kalli ya Umar saiya sake tuntsurewa da dariya. Ganin haka ya Umar Yakuma harararsa. Kai malam yafa isheka, wai miye matsalarkane?.
Cikin dariya yazeed yakunna waya yayma ya Umar hoto.
Da Sauri ya Umar ya warce wayar danson ganin miya faru?.
Idanu yazaro waje, shima saiya fara dariyar. Bakinsa yagani duk jambaki. Da Alama kiss d'in dayayma Asma'u ne yakwaso jambakin.
Sunacikin dariya Asma'u tashigo. Itama suna had'a ido da ya Umar tayi murmushi ta ajiye tiren hannunta. Tun d'azun tana ganin jambakin amma tak'i Sanar masa.
Saving d'insu tayi. Had'd'd'iyar jallop d'in shinkaface wadda taji kayan lambu, dukda babu nama aciki bare kifi sai zabga k'amshi takeyi. Tunkan sufaraci yawunsu ya tsinke suduka. Ta tsiyaya zo6onta dayaji kayan k'amshi a kofuna guda biyu sannan tamik'e. Bismillanku, tafad'a tana mik'ewa.
Tunda suka faracin abinci babu mai iya yima d'an uwansa magana. Ta kurma kawai akeyi, babu Baka sai kunne. Sosai sukaci abincinnan, Dan abincin yayima yazeed dad'i. Shi matsalar dayake fuskanta kenan agidansa, matarsa bata iya girkiba. Ko indome tadafa masa saidai yaci kawai da hak'uri. Amma badan dad'iba kam.
Bayan sunci sunyi dam, suka kora da sassanyan zo6on. Ayanzu kam yazeed yakasa daurewa saida yayi magana.
Kai abokina kana kwasar gara wlhy. Yoni Ina samun haka mizai dameni.
Kallonsa ya Umar yayi yana murmushi jin dad'in an yabama Asma'unsa. Haba abokina Kanada matafa? Yakake fad'ar irin wannan maganar.
Hummm abokina kenan aii kasan ko'a Matan wata tafi wata.
Hakane. ALLAH yasa mudace.
Ameen yazeed yafad'a yana k'ara tsiyaya zo6on akofi.
Bayan sun kammala Asma'u tafito ta kwashe komai. Jok d'in zo6on kawai tabar musu. Daga nan suka cigaba da hira har zuwa magriba.
Sun tattauna abubuwa da dama, ciki harda kud'i da yazeed yabama ya Umar har na 10millions yayi gyaran shagonsa.
A take anan kuma yay masa transfer a Account d'insa.
Yanda kasan gumaka haka ya Umar da Asma'u suka koma awajen. Ya Umar yarungume yazeed yana masa godiya.
A'a Umar babu godiya a tsakaninmu, kayana nakane. Hakama kayanka nawane. ALLAH ne yahad'amu, to dan haka saimu gode masa.
Hakane abokina amma kaid'in nadabanne acikin al'umma. ALLAH ya saukar da farinciki da alkairi arayuwarka da zuriyarka. Yanda ka k'yautata mana kaima ALLAH ya k'autata maka damafiyin haka.
Ameen Umar ngd sosai da addu'arka.
Yanzu abinda yakamata gobe idan ALLAH yakaimu kashirya zamuje wani waje akan kayanka da custom suka rik'e.
Ajiyar zuciya ya Umar ya sauke. Yazeed wlhy dama mun hak'ura kawai. Duk hanyar danake tunanin kayannan zasu fita nabi, amma kowa saiyace babu yanda zaiyi.
Murmushi yazeed yayi, yadafa kafad'ar ya Umar, karka damu Umar, awannan karon insha ALLAH zasu fito. Aii komai na k'asarmu hanyace. Kaidai karka fidda rai da rahamar ALLAH.
Shikenan yazeed ALLAH yakaimu goben. Ngd ngd ngd.........
Katseshi yazeed yayi da sauri..... Nifa banason godiyarnan. Idan kanayi sainaga tamkar baka d'aukeni d'an uwaba.
Tom kayi hak'uri na daina.
Daganan yazeed yamik'e, rafar 'yan d'ari biyar yabama Asma'u wai tukuycin ciyar dashi daddad'an girki datayi.
Girgiza kanta tayi, idanunta ak'asa, a'a ya yazeed ngd basai kabani tukuyciba. Banmmasan zakuzo tareba da anmaka na musamman aii.
Kai aii wlhy wanna danacima na musamman ne. Ke dai kawai ALLAH yak'ara dank'on k'auna keda abokina. Ngd sosai..
Asaman kafet d'in ya ajiye suka fita..
Godiya sosai tamasa, da sak'on gaisuwa ga iyalinsa sannan takoma ciki, tana mamakin yazeed. Dama akwai irin wad'annan mutanen har yanzu adoron k'asa?.
A can kuwa ya Umar yarakashi har mota yana k'ara masa godiya da k'yak'yk'yawar addu'a shida zuriyar sa. Saida yaga yabar Layin sannan yashigo cikin gida.
*_(((S))........2017_*
*_Luv you all_*
[12/18/2017, 4:29 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
_gaisuwar da shafin duk nakine dear Zarah Bukar. barkakanki da dawo online, Alkairin ALLAH ya iso gareki aduk inda kike._
Luv you sosai-sosai😻
*_page→45-46_*