Sashe 19
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
..........Bata kawo komai arantaba tatashi zuwa Bathroom, babu dad'ewa tafito d'aureda alwala.
Ya Umar baya d'akin, da alama shima yaje d'auro Alwalane.
K'ok'arin canja zanin sallah tafara, saigashi yashigo. Babu Wanda yace da d'an uwansa k'ala. Ya Umar yad'auki sallaya ya shimfid'a musu guda biyu.
Sallah suka gabatar raka'a biyu. Ya Umar yadafa kanta yay addu'a kamar yanda addinin islama ya koyar mana. Sai ayanzu wani tunani yazo zuciyar Asma'u. Gabanta yashiga fad'uwa da dukan tara-tara. Duk addu'oin dayaketa kwararawa bata fahimtar komai, kawaidai tad'aga hannunta samane. amma ko ameen tagagara furtawa. Nashiga uku ni Asma'u! Shin mi ya Fharuk yake nufine? Nidai nasan wannan sallace da MAZON ALLAH (SAW) yakoyar damu muyi aranar da aka kawo mace amatsayin amarya. To amma shi ya Fharuk miye tasa manufar?. ‘wani ras gabanta yafad'i yayinda zuciyarta tabata wata bahaguwar amsa.’
Bata dawo hayyacintaba taji ya Fharuk na girgizata. "K!. Tunanin mi kikeyine haka?.
Firgigit tadawo hayyacinta, sai mazurai takeyi da idanu. Murya na rawa ta ce, " ya Fharuk mizai farune?."
Kallonta yayi kamar zaiyi magana, saikuma yafasa ya mik'e, saida yazauna abakin katifar sannan ya ce, "mizai faru, kamarya?.
Shiru tayi Dan gane kato6arar datasoyi. Baikamata ta nuna masa tama fahimci wani abuba, tunda yamaidata k'aramar yarinya. Itama bara zata nuna masa tanada wayo fa.
Bai kuma cewa da ita komaiba taga yad'auki keys d'in shago yafita. Ta k'ofar cikin gida yabud'e, mintuna kad'an yadawo hannunsa d'aukeda yogot mai sanyi.
Sau d'aya takalleshi ta kauda kanta. Shima zama yayi da yogot d'insa ahannu. Husna bani kofi biyu.
Tashi tayi tamkar mara laka ajiki tafita batareda tayi koda tariba.
Ya Umar yabita da kallo yana murmushin mugunta, 'Yar rainin wayo zaki fad'a musu yau da bakinki. Kigama wani langa6e-langa6en jikinki yau babu fashi saina mire sadakina.
Haka Asma'u tadawo da kofuna jiki duk a sanyaye. Tanata tunanin abinda zatayi Dan ku6ta daga tarkon ya Fharuk.
Kofunan yakar6a a hannunta, yazuba musu yogot mai dad'i, sai k'amshi yakeyi tamkar na kwakwa da abarba. Yacika Kofi d'aya sannan yamuk'o mata. Bismillah.
Fuska ta yatsine sosai, kaikace batada lafiya. ya Fharuk nak'oshi, ni koma abincin dare banciba saboda cikina yanamin ciwo sosai.
Dariyace taso kwacema ya Umar Dan ganin yanda Asma'u tawani narke fuska da narke jiki, amma dayake jarumin kamewane saiya dake, aransa ya ce, "zaki fad'a musu yarinya, ak'alla nabaki shekara 15 a duniya, duk wani shirinki a tafin hannuna yake. Amma afili saiyayi murmushi, ayya Husna sannu kinji, kar6a kisha kida kad'anne saina kawo miki magani. Ciwo bayason zama da yunwa aii.
Shiru tayi tana satar kallonsa, kardai yagano shirinta shima?.
Jin sanyi a hannunta ya katse mata tunani, kofin yogot d'inne yasaka mata ahannnu. Suka had'a ido, yad'age gira d'aya yana kallonta da ido d'aya, kona baki da kainane? Naga kamar kinajin jiki sosai.
Ahankali ta kad'a kanta alamar a'a.
Shima murmushi yayi yaja Kofi yazuba nasa. Hankali kwance yakeshan abinsa.
Itakam Duk a d'arare take. Dukma zamansa a d'akin ya gundureta, tak'agara yagama yatafi. Amma amamakinta koda ya kammala saitaga yayi mik'a tareda zamewa ya kwanta akatifarta yana fad'in Alhmdllh.
Tana nan tana cancana yogot d'in tamkar maiba yaron goye abinci har nawani adadin mintuna.
Ganin shan yogot d'innata bana k'are bane yasa ya Umar mik'ewa yafita. Kamar yasan mitake shiryawa a zuciyarta yacire key d'in k'ofar yatafi dashi.
Yana fita ta tashi da sauri danufin kulle k'ofa amma saitaga wayam babu key. Wani haushi da tsoro suka kamata lokaci d'aya, afili ta ce, "wayyo ya Fharuk dama mugunta ka shiryamin? Sai hawaye sharrrrr akumatu. Ganin kuka bazai mataba ta tuna dawani d'an kwalbar turare da Anty Saratu tabata ta ce, " tayi amfani dashi Daren farkonta bazata sha wahalaba. Cikin saurinta kuwa tafara lalubarsa, ALLAH kuwa yabata sa'ar ganinsa harma dawasu daban, bata ta6a amfani dako d'ayaba. Shid'in kawai ta d'auka sai wasu turare guda biyu masu fitinannen kamshi. Da hanzari tad'auka tashige bathroom. Duk yanda Anty Saratu ta koya mata haka tayi bayan tayi brush ta matsa ma bakinta wani Abu maid'an karan k'amshi. Sosai tagyara jikinta dukda tanata addu'ar ALLAH ma yasa karya dawo d'akin. Rigar barcin data d'akko maid'an kauri tasaka saboda yanayin sanyi da'ake ciki.
Agurguje tagama tadawo d'akin, katifarta ta haye, yau babu zancen doguwar addu'ar barci. Dandanan ta kammala taja bargo ta k'udundune har kanta, ita adole barci takeyi.
Shiru har minti kusan 20 suka shud'e kamar ya Fharuk bazai dawoba. Harta fara murnar rashin dawowarsa taji anturo k'ofa dawani fitinannen turare. Tasan ya Fharuk a 6angaren k'amshi babu sanya. Dukda k'irjinta na dukan uku-uku saida tayi murmushin jin dad'in k'amshin mai saka nutsuwa da farinciki...........
Jin shigowarsa bargon gabanta yasake sabon salon lugude. Da Sauri tamatsa danjin ya mannata da jikinsa. Murya a raunane ta ce, ''ya Fharuk! Lafiya kuwa?."
Lafiya k'alau, miya farune?.
Um....um...dama naga kazo nanne, yau bakajin barcine?.
Inaji mana Husna!, bagashi Nazo zanyiba.
Idanu ta kwalalo waje, kasancewar akwai wuta, kuma baikai ga kashewaba yaganta sosai yanda take zare ido kaikace taga wani ojujune. Ya Fharuk kana nufun anan zaka kwana?.
Umm. Kenifa kincikani da surutu. ranar dabakinki kikacemin kinajin sanyi, damma Nazo na taimakeki shine zakimin salo?.
Baki Asma'u ta turo gaba, afili ta ce, "yo aii ranar kace, nikuma yau sumul nake, babu abinda ke damuna.
Humyim dama d'azu k'arya kika zabgamin wai bak'yajin dad'i ko abinci bakiciba cikinki na miki ciwo?. Asmah arink'adaijin tsoron ALLAH. k'arya batada k'yau.
K'ara turo baki tayi gaba. Shikuma yasaka d'anyatsa ya d'alli bakin. Da sauri tadafe bakinta hannu tana kukan ta6ara wai zafi.
Baikuma bi takantaba harya mik'a hannu yakashe fitilar d'akin.
Asma'u batason duhu, shima kuma sarai yasani amma yakashe Dan Neman magana.
Tana ganin duhu tak'ank'amesa da sauri. Wayyo ya Fharuk kataimaka ka kunna, ALLAH bazan iya barci cikin duhuba.
Kunnenta yalaluba, ahankali yake mata magana. Karki damu da duhu My Noor, kid'auka nine fitilarki, zakiga haske ya mamaye d'akin..
Yarrrrr tsigar jikin Asma'u yatashi saboda salon da ya Fharuk yake mata magana akunne. K'ok'arin barin jikinsa tafarayi. yakuma ruk'ita da k'yau yanda bazata guje masaba.
Fitinannan k'amshin jikinta yake sunsuna. Wannan wane irin turarene kika saka Husna;?. ‘yay maganar murya asark'e, tamkar mai shirinsa yin kuka.’
Itama cikin Rawar murya data jiki ta ce, " turarene kawai yay.........."
Batakai ga k'arasawaba ya manne bakinsu waje d'aya. Itakuma rawar jikintane yak'aru, dukda jikinta yana kar6ar sak'onninsa 100%, amma zuciyarta na razanar da ita wahalar dazata sha. Wannan yasa tafara kuka wuywuy da mutsu-mutsun kwace kanta.
Gogan naku kam aii abin nema yasamu, aikin gabansa kawai yakeyi, yanda yake cikurkud'a Asma'un kaikace baita6a kusantar wata maceba a duniya.
Nidai bilyn Ku sim sim nafito gudun aikata laifin kallon k'urulla🚶🏻♀..............
_kuyi hak'uri da wannan_.😻
*_Nagaisheku da k'yau 'yan group d'ina, ALLAH yabarmu tare.🙏🏻 irin tamau-tamau d'innan😉😻._*
*_(((S)))........2017_*
*_Luv you all_*
[12/13/2017, 8:38 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→39-40_*
..........Idanun Asma'u biyu aka kira sallar Asuba. Amma koda motsin kirki takasayi daga inda take. Ciwon jiki da zafi a k'asanta duk sun addaba mata, sun taru sun zubar matama da zazza6i. Ga kukan datasha adaren jiya.
Ya Umar kuwa barcinsa yakeyi sosai, shima barcin baiwani dad'e da d'aukarsaba saboda kukan da Asma'u takwana tanayi. Shikuma yana aikin lallashi. Sai wajen k'arfe 3 da 'yan mintuna barci ya saceta, shima yasamu yayi nasa. Ita dayake barcin wahala tayi, saita rigashi farkawa da wuri.
Har aka fara kiran sallar farko ya Umar bai motsaba, itama Asma'u barcine yasake saceta.(kunsan dai aikin shaid'an).
Wannan barcine yakaisu har 6:48 na Safiya. Ya Umar ne yafara farkawa ayanzunkam. Ganin haske ya yawaita, yasakashi mik'ewa zumbur, bakinsa d'aukeda addu'ar tashi barci. Innalillahi yashiga ambata Dan ganin agogo. Baima bi takan Asma'u ba yashige bayinta, wanka yayi agaggauce yad'auro alwala yafito. Jikinsa sai rawa yakeyi, arayuwa yana matuk'ar shiga damuwa idan lokacin sallah yawucesa. Hakan na 6ata masa rai. Anutse yagabatar da sallar Asubahi, yanamai cigaba daneman gafarrar ALLAH na jinkirta yinta akan kuskuren barci.
Saida ya kammala hankalinsa ya kwanta yadawo kan Asma'u.
Dubansa yakai gareta, anyi sa'a kuwa fuskarta tana fuskantarsa. Wani k'asaitaccen murmushi yasaki yana wani lumshe idanu, ahankali ya furta Husna daru kenan!, ALLAH yay miki albarka, ya dawwamar da ruhinki cikin farinciki, kamar yanda kika sakani adaren jiya.
Nidake la6e agefe na ce, "ameen ya Umarin mu."🤸🏻♀😻
Ya Umar baya d'akin, da alama shima yaje d'auro Alwalane.
K'ok'arin canja zanin sallah tafara, saigashi yashigo. Babu Wanda yace da d'an uwansa k'ala. Ya Umar yad'auki sallaya ya shimfid'a musu guda biyu.
Sallah suka gabatar raka'a biyu. Ya Umar yadafa kanta yay addu'a kamar yanda addinin islama ya koyar mana. Sai ayanzu wani tunani yazo zuciyar Asma'u. Gabanta yashiga fad'uwa da dukan tara-tara. Duk addu'oin dayaketa kwararawa bata fahimtar komai, kawaidai tad'aga hannunta samane. amma ko ameen tagagara furtawa. Nashiga uku ni Asma'u! Shin mi ya Fharuk yake nufine? Nidai nasan wannan sallace da MAZON ALLAH (SAW) yakoyar damu muyi aranar da aka kawo mace amatsayin amarya. To amma shi ya Fharuk miye tasa manufar?. ‘wani ras gabanta yafad'i yayinda zuciyarta tabata wata bahaguwar amsa.’
Bata dawo hayyacintaba taji ya Fharuk na girgizata. "K!. Tunanin mi kikeyine haka?.
Firgigit tadawo hayyacinta, sai mazurai takeyi da idanu. Murya na rawa ta ce, " ya Fharuk mizai farune?."
Kallonta yayi kamar zaiyi magana, saikuma yafasa ya mik'e, saida yazauna abakin katifar sannan ya ce, "mizai faru, kamarya?.
Shiru tayi Dan gane kato6arar datasoyi. Baikamata ta nuna masa tama fahimci wani abuba, tunda yamaidata k'aramar yarinya. Itama bara zata nuna masa tanada wayo fa.
Bai kuma cewa da ita komaiba taga yad'auki keys d'in shago yafita. Ta k'ofar cikin gida yabud'e, mintuna kad'an yadawo hannunsa d'aukeda yogot mai sanyi.
Sau d'aya takalleshi ta kauda kanta. Shima zama yayi da yogot d'insa ahannu. Husna bani kofi biyu.
Tashi tayi tamkar mara laka ajiki tafita batareda tayi koda tariba.
Ya Umar yabita da kallo yana murmushin mugunta, 'Yar rainin wayo zaki fad'a musu yau da bakinki. Kigama wani langa6e-langa6en jikinki yau babu fashi saina mire sadakina.
Haka Asma'u tadawo da kofuna jiki duk a sanyaye. Tanata tunanin abinda zatayi Dan ku6ta daga tarkon ya Fharuk.
Kofunan yakar6a a hannunta, yazuba musu yogot mai dad'i, sai k'amshi yakeyi tamkar na kwakwa da abarba. Yacika Kofi d'aya sannan yamuk'o mata. Bismillah.
Fuska ta yatsine sosai, kaikace batada lafiya. ya Fharuk nak'oshi, ni koma abincin dare banciba saboda cikina yanamin ciwo sosai.
Dariyace taso kwacema ya Umar Dan ganin yanda Asma'u tawani narke fuska da narke jiki, amma dayake jarumin kamewane saiya dake, aransa ya ce, "zaki fad'a musu yarinya, ak'alla nabaki shekara 15 a duniya, duk wani shirinki a tafin hannuna yake. Amma afili saiyayi murmushi, ayya Husna sannu kinji, kar6a kisha kida kad'anne saina kawo miki magani. Ciwo bayason zama da yunwa aii.
Shiru tayi tana satar kallonsa, kardai yagano shirinta shima?.
Jin sanyi a hannunta ya katse mata tunani, kofin yogot d'inne yasaka mata ahannnu. Suka had'a ido, yad'age gira d'aya yana kallonta da ido d'aya, kona baki da kainane? Naga kamar kinajin jiki sosai.
Ahankali ta kad'a kanta alamar a'a.
Shima murmushi yayi yaja Kofi yazuba nasa. Hankali kwance yakeshan abinsa.
Itakam Duk a d'arare take. Dukma zamansa a d'akin ya gundureta, tak'agara yagama yatafi. Amma amamakinta koda ya kammala saitaga yayi mik'a tareda zamewa ya kwanta akatifarta yana fad'in Alhmdllh.
Tana nan tana cancana yogot d'in tamkar maiba yaron goye abinci har nawani adadin mintuna.
Ganin shan yogot d'innata bana k'are bane yasa ya Umar mik'ewa yafita. Kamar yasan mitake shiryawa a zuciyarta yacire key d'in k'ofar yatafi dashi.
Yana fita ta tashi da sauri danufin kulle k'ofa amma saitaga wayam babu key. Wani haushi da tsoro suka kamata lokaci d'aya, afili ta ce, "wayyo ya Fharuk dama mugunta ka shiryamin? Sai hawaye sharrrrr akumatu. Ganin kuka bazai mataba ta tuna dawani d'an kwalbar turare da Anty Saratu tabata ta ce, " tayi amfani dashi Daren farkonta bazata sha wahalaba. Cikin saurinta kuwa tafara lalubarsa, ALLAH kuwa yabata sa'ar ganinsa harma dawasu daban, bata ta6a amfani dako d'ayaba. Shid'in kawai ta d'auka sai wasu turare guda biyu masu fitinannen kamshi. Da hanzari tad'auka tashige bathroom. Duk yanda Anty Saratu ta koya mata haka tayi bayan tayi brush ta matsa ma bakinta wani Abu maid'an karan k'amshi. Sosai tagyara jikinta dukda tanata addu'ar ALLAH ma yasa karya dawo d'akin. Rigar barcin data d'akko maid'an kauri tasaka saboda yanayin sanyi da'ake ciki.
Agurguje tagama tadawo d'akin, katifarta ta haye, yau babu zancen doguwar addu'ar barci. Dandanan ta kammala taja bargo ta k'udundune har kanta, ita adole barci takeyi.
Shiru har minti kusan 20 suka shud'e kamar ya Fharuk bazai dawoba. Harta fara murnar rashin dawowarsa taji anturo k'ofa dawani fitinannen turare. Tasan ya Fharuk a 6angaren k'amshi babu sanya. Dukda k'irjinta na dukan uku-uku saida tayi murmushin jin dad'in k'amshin mai saka nutsuwa da farinciki...........
Jin shigowarsa bargon gabanta yasake sabon salon lugude. Da Sauri tamatsa danjin ya mannata da jikinsa. Murya a raunane ta ce, ''ya Fharuk! Lafiya kuwa?."
Lafiya k'alau, miya farune?.
Um....um...dama naga kazo nanne, yau bakajin barcine?.
Inaji mana Husna!, bagashi Nazo zanyiba.
Idanu ta kwalalo waje, kasancewar akwai wuta, kuma baikai ga kashewaba yaganta sosai yanda take zare ido kaikace taga wani ojujune. Ya Fharuk kana nufun anan zaka kwana?.
Umm. Kenifa kincikani da surutu. ranar dabakinki kikacemin kinajin sanyi, damma Nazo na taimakeki shine zakimin salo?.
Baki Asma'u ta turo gaba, afili ta ce, "yo aii ranar kace, nikuma yau sumul nake, babu abinda ke damuna.
Humyim dama d'azu k'arya kika zabgamin wai bak'yajin dad'i ko abinci bakiciba cikinki na miki ciwo?. Asmah arink'adaijin tsoron ALLAH. k'arya batada k'yau.
K'ara turo baki tayi gaba. Shikuma yasaka d'anyatsa ya d'alli bakin. Da sauri tadafe bakinta hannu tana kukan ta6ara wai zafi.
Baikuma bi takantaba harya mik'a hannu yakashe fitilar d'akin.
Asma'u batason duhu, shima kuma sarai yasani amma yakashe Dan Neman magana.
Tana ganin duhu tak'ank'amesa da sauri. Wayyo ya Fharuk kataimaka ka kunna, ALLAH bazan iya barci cikin duhuba.
Kunnenta yalaluba, ahankali yake mata magana. Karki damu da duhu My Noor, kid'auka nine fitilarki, zakiga haske ya mamaye d'akin..
Yarrrrr tsigar jikin Asma'u yatashi saboda salon da ya Fharuk yake mata magana akunne. K'ok'arin barin jikinsa tafarayi. yakuma ruk'ita da k'yau yanda bazata guje masaba.
Fitinannan k'amshin jikinta yake sunsuna. Wannan wane irin turarene kika saka Husna;?. ‘yay maganar murya asark'e, tamkar mai shirinsa yin kuka.’
Itama cikin Rawar murya data jiki ta ce, " turarene kawai yay.........."
Batakai ga k'arasawaba ya manne bakinsu waje d'aya. Itakuma rawar jikintane yak'aru, dukda jikinta yana kar6ar sak'onninsa 100%, amma zuciyarta na razanar da ita wahalar dazata sha. Wannan yasa tafara kuka wuywuy da mutsu-mutsun kwace kanta.
Gogan naku kam aii abin nema yasamu, aikin gabansa kawai yakeyi, yanda yake cikurkud'a Asma'un kaikace baita6a kusantar wata maceba a duniya.
Nidai bilyn Ku sim sim nafito gudun aikata laifin kallon k'urulla🚶🏻♀..............
_kuyi hak'uri da wannan_.😻
*_Nagaisheku da k'yau 'yan group d'ina, ALLAH yabarmu tare.🙏🏻 irin tamau-tamau d'innan😉😻._*
*_(((S)))........2017_*
*_Luv you all_*
[12/13/2017, 8:38 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→39-40_*
..........Idanun Asma'u biyu aka kira sallar Asuba. Amma koda motsin kirki takasayi daga inda take. Ciwon jiki da zafi a k'asanta duk sun addaba mata, sun taru sun zubar matama da zazza6i. Ga kukan datasha adaren jiya.
Ya Umar kuwa barcinsa yakeyi sosai, shima barcin baiwani dad'e da d'aukarsaba saboda kukan da Asma'u takwana tanayi. Shikuma yana aikin lallashi. Sai wajen k'arfe 3 da 'yan mintuna barci ya saceta, shima yasamu yayi nasa. Ita dayake barcin wahala tayi, saita rigashi farkawa da wuri.
Har aka fara kiran sallar farko ya Umar bai motsaba, itama Asma'u barcine yasake saceta.(kunsan dai aikin shaid'an).
Wannan barcine yakaisu har 6:48 na Safiya. Ya Umar ne yafara farkawa ayanzunkam. Ganin haske ya yawaita, yasakashi mik'ewa zumbur, bakinsa d'aukeda addu'ar tashi barci. Innalillahi yashiga ambata Dan ganin agogo. Baima bi takan Asma'u ba yashige bayinta, wanka yayi agaggauce yad'auro alwala yafito. Jikinsa sai rawa yakeyi, arayuwa yana matuk'ar shiga damuwa idan lokacin sallah yawucesa. Hakan na 6ata masa rai. Anutse yagabatar da sallar Asubahi, yanamai cigaba daneman gafarrar ALLAH na jinkirta yinta akan kuskuren barci.
Saida ya kammala hankalinsa ya kwanta yadawo kan Asma'u.
Dubansa yakai gareta, anyi sa'a kuwa fuskarta tana fuskantarsa. Wani k'asaitaccen murmushi yasaki yana wani lumshe idanu, ahankali ya furta Husna daru kenan!, ALLAH yay miki albarka, ya dawwamar da ruhinki cikin farinciki, kamar yanda kika sakani adaren jiya.
Nidake la6e agefe na ce, "ameen ya Umarin mu."🤸🏻♀😻