Sashe 29
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Da k'yar ya Umar yacimma Asma'u suka k'arasa office d'in Dr Al'ameen batareda suma juna maganaba.
Cikeda fara'a Dr Al-ameen yakar6esu Dan dama yasan da zuwansu, cikin barkwanci aka gaisa sannan yafara tambayar waye bashida lafiyane?.
Ya Umar yanuna Asma'u, wlhy doctor my wify ce babu lafiya, kullum sai yawan barci datakeyi, so gashi sai ramewa takeyi babu gaira babu sabar.
Dr Al-ameen ya maida kallonsa kan Asma'u yana fad'in madam abinda oga yafad'a gskyane?.
Fuska tad'an marairaice, Dr nifa nagaya masa k'alau nake amma yak'i yarda, babu inda yakemin ciwo saidai yawan barcin kawai.
Murmushi Dr Al-ameen yayi batareda ya ce, ''komaiba.
Rubutu yayi atakarda kafin yad'ago yana mata 'yan tambayoyi.
Duk tana basa amsa yanda yakamata. Bayan yagama tambayarta ya ce, "ga bayinan tashiga tayo masa fitsari a wata 'yar kwalba daya mik'a mata.
Kar6a yayi jiki a sanyaye Dan itama tafara zargin Kodai batada lafyarne da gsk?.
Mintuna kad'an tadawo, Dr Al-ameen ya kar6a sanan yay kiran Norse Hafsat. Saida ta gaisheahi sanan yamik'a mata kwalbar, sister plz ina buk'atar result dangane da fitsarinan yanzu.
Rissinawa tayi takar6a tana fad'in okey sir.
Sunanan zaune a office d'in, marasa lafiya suka cigaba da shigowa Dr Al'Ameen yana dubasu.
Bayan kamar minti talatin saiga sister Hafsat da takarda ahannunta.
Rissinawa tayi tabama Dr Al-ameen sanan tafice.
Kallon farko da Dr Al-ameen yayma takardar fuskarsa ta Nuna alamar farinci. Yad'ago yana kallon ya Umar da Asma'u.
Alhaji Umar congratulations, madam tana d'aukeda babbar k'yautane.
Doctor kana nufin matata tanada ciki kenan?.
Hakane Alhaji Umar, ALLAH ya inganta.
Ya Umar yad'aga hannu sama yana muk'a godiyarsa ga ubangijin talikai. Asma'u kam mamakine yakamata, dama haka akeyin cikin salin alin? Itafa wlhy ko ciwonkai bataji, babu wani wuri dake mata ciwo, saidai kawai kasala da barcin datakeyi yanzu babuji babu gaini........
Ya Umarne ya rungumeta yana fad'in Alhamdllh, wanan yasaka Asma'u dawowa hayyacinta.
Har k'yautar agogo mai masifar k'yau na azurfa ya Umar yayma Doctor, agogo ahannunsa yake amma yacire yabashi.
Ya Umar ya ce, "amma Doctor kofa laulayinnan namasu ciki batayi, saidai barcin kawai, da rama?."
'Yar dariya Dr Al-ameen yayi, karka damu wanan bawata matsala bane, kowacce mace akwai salon cikinta. Wasu zakaga sun farane da amai, wasu kwad'ayi, wasu ciwon ciki, wasu zazza6i, wasu basason abinci, yanayin kala-kala yake zomisu, wasukuwa kamar na madam d'inkane babu ciwo komai, watama saitaje watan haihuwa ko irin ciki yakai wata biyar d'inan sanan take fara laulayi.
Jin jina kai ya Umar yayi Alamar gamsuwa, magunguna yarubuta musu da Asma'un yakamata tad'an fara amfani dasu Dan inganta lafiyarta da jaririn cikinta.
sukai masa godiya sanan suka tafi. Daka kalli fuskar ya Umar Kasan yanacikin farinciki, yanason yara amma aka rabashi da nasa, ALLAH gafurun rahimun gashinan ya azurtashi da samun wani.
Itadai Asma'u tayi shiru, dukda tana cikin matuk'ar farinciki itama zata zama uwa, amma tana fargabar ranar haihuwa Dan ance akwai wahala....
Ganin sun tsaya k'ofar gidansu tad'ago da sauri tana kallon ya Umar. gira yad'aga mata yana biyan mai adaidaita kud'insa.
Hannunta yakama suka nufi cikin gidan, itama fuskarta d'aukeda farincikin ganin innarta da abbanta.
Kwace hannunta tayi zata shek'a da gudu, da Sauri ya Umar yarik'eta, k" tsaya karkimin ganganci mana, tsayawa tayi saboda rik'e hannunta dayayi, ya harareta kinmanta da abinda ke jikinkine?.
Bakinta tad'an turo gaba amma batace komaiba. Jan hannunta yayi suka k'ara cikin gidan.
Afalo suka tadda fatee da Hasiya suna yankan d'inki, sunajin sallamar Su Asma'u suka tashi suna ihun murna, rungume juna sukayi, ya Umar yazauna yana murmushi.
Ihunsune yafito da inna daga d'akinta, tana fad'i kai lafiyarku kuwa kuke mana ihu haka?.
Asma'u tana ganin inna tasaki su fatee tanufi inna ta rungume.
Wai! Asma'u zaki karyani aii.
A'a innata, INA murnar ganinkine.
Itama saita rungumeta tana fad'in sannunku da zuwa to.
Ya Umar ya ce, "inna barka da fitowa."
Barka kadai Umaru, wannan rigimammar tahanani zama.
Dariya yayi shima, inna ai tana murnar ganinkune, kwana nawa bata gankuba?.
Da sauri Asma'u ta ce, "wata bakwai kenan rabona da gidannan, tundafa nayi aure saud'aya nata6a zuwa saikuma yau." ‘tak'are maganar tamkar zatayi kuka.’
Hasiya da fatee kam dariya suke mata, inna ma saida ta dara, ta ce, "umaru kana fama wlhy."
Murmushi yayi, yana sunkiyar dakai k'asa.
Asma'u da fatee da Asiya kam tuni sun shige d'aki, kira inna ta kwalama fatee tafito, inna gani.
O yau Dan kunga Asma'u shine ko ruwama bazaku kawoma yayankuba.
La'ila wlhy inna na mantane, da sauri tafita saigata da ruwa harma da zo6o da abinci.
Ya Umar yafad'ama inna abin farincikin daya samesu. Yana maganarne kansa ak'asa.
Dariya inna tayi Dan ganin yanda ya Umar yamaida ita surukarsa yau. To Umaru ALLAH ya inganta.
Ameen yafad'a a la66ansa.
Hirarsu suka cigaba dayi shida inna, dukda dai yaud'in akwai 'Yar kunya tsakani.
Itama Asma'u tanacan itada k'annenta.
Sunkai wajen awa hud'u agidan sanan suka tafi, Asma'u nata zum6ura baki ita bayanzu zata tafiba.
Ya Umar bai kulataba suka tafi, daga nan sai gidan mama.
Tarba sosai mama tamusu wadda tayi matuk'ar bama ya Umar mamaki, amma saiya danne mamakinsa yasaki jiki da ita sosai kodan Asma'u.
Itama yafad'a mata Asma'u nada ciki. Rungumeta mama tayi tana saka mata albarka, duk mugun halin mama nason kud'i tana k'yaunar jikokinta, sosai ta nuna farincikinta, suma Rafi'a da Mufida sunyi matuk'ar farincikin ganinta, nanko sukaita shan hirarsu.
Anan Umar yabarta sai bayan isha'i yadawo suka koma gida.
____________________
Bayan wasu satittika.
Abubuwa nata tafiya yanda yakamata, Asma'u tanata rainon cikin dabatajin kamar akwaishi, har yanzu tana nan da barcin tsiyarta. Ya Umar ma yana bata kulawa ta musamman, jiyake da ita aynun, komai takeso shine daidai.
Ana haka matar Muktar ta haihu, sosai akasha hidima, ya Umar yataka rawar gani, hakama su Asma'u sune amarori.
Taro yatashi lafiya, Asma'u tacigaba da rainon cikinta.
Wata ranar laraba da safe Anty Sa'a tazo dakanta takawoma Asma'u alk'awarinta.
Bayani tamata sosai yanda zata fahimta, amma ta ce, "kada tasha sai nan gaba cikinta yayi kwari.
Godiya sosai Asma'u tamata.
Anan takusan yini, sai gabda azuhur tatafi gida.
Angama komai danganeda mall d'in ya Umar, kuma kayan dasukayi oda sun iso, komai anzuba awajen, yakoma tamkar yanda yake ada, dukda dai kayan basu cikaba tamkar da d'in.
Amma kokad'an ya Umar baya zuwa wajen da rana ballema wani yagansa, muktar da Harris da Sadam ne ke kula da wajen, shikuma Yakoma zaman shago kamar da.
Harris ma bai fad'ama kowa ya Umar ya bud'e mall nasaba, yadai Sanar da iyayen nasa yasamu aiki a tsohon gurin ya Umar, wad'anda suka sayi wajenne suka d'aukeshi aiki.
Bikin Mufida nata matsowa, kullum mama tana zuba idanu taga ya Umar yakawo mata kud'i, amma saitaji shiru wai malam yaci shirwa.
Tunda tana kawaicin jira har ranar ta tambayesa maganar kud'in.
Murmushi yayi kamar yanda yasaba, muryarsa a tausashe ya ce, "mama har yanzu basu baniba, amma kitayani da addu'a ALLAH ya kwato min......"
Da sauri tad'aga masa hannu, cikin masifa ta ce, " kai sauraramin! Nizaka madai sakarai Umaru!? Shin wane shegene zai sayi Abu ya hanaka kud'inka?.
Nafa lura yanzu kaima ka canja, harma gara Abubakar d'in dakai.
Kud'i karik'e karka bada, ALLAH bazai hanamu yanda zamuyiba, nitashi kabani guri shashasha kawai.
Anutse ya Umar yatashi yafita batareda yace da ita komaiba.
Yana fita wayarsa tafara wringing............
_kuyi hak'uri da wanan._
*_(((S))).......2017_*
*_Love you all_*
[12/27/2017, 3:16 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_Mutuwa! mutuwa!! Mutuwa!!!. Mutuwa maiban tsoro, batabarin kod'an yaro, ko jinjiri saita d'auka, takaishi koda bayaso mak'abarta. Sarki ALLAH jallah, Jallah nidai natuba ALLAH, rabban kayafemu albarkacin manzo nawa d'an gata._*
_wannan wak'a gsky Ce, kuma tana ta6amin zuciya aduk lokacin Dana tunata wlhy._
😭😭😭
*_page→55-56_*
Cikeda fara'a Dr Al-ameen yakar6esu Dan dama yasan da zuwansu, cikin barkwanci aka gaisa sannan yafara tambayar waye bashida lafiyane?.
Ya Umar yanuna Asma'u, wlhy doctor my wify ce babu lafiya, kullum sai yawan barci datakeyi, so gashi sai ramewa takeyi babu gaira babu sabar.
Dr Al-ameen ya maida kallonsa kan Asma'u yana fad'in madam abinda oga yafad'a gskyane?.
Fuska tad'an marairaice, Dr nifa nagaya masa k'alau nake amma yak'i yarda, babu inda yakemin ciwo saidai yawan barcin kawai.
Murmushi Dr Al-ameen yayi batareda ya ce, ''komaiba.
Rubutu yayi atakarda kafin yad'ago yana mata 'yan tambayoyi.
Duk tana basa amsa yanda yakamata. Bayan yagama tambayarta ya ce, "ga bayinan tashiga tayo masa fitsari a wata 'yar kwalba daya mik'a mata.
Kar6a yayi jiki a sanyaye Dan itama tafara zargin Kodai batada lafyarne da gsk?.
Mintuna kad'an tadawo, Dr Al-ameen ya kar6a sanan yay kiran Norse Hafsat. Saida ta gaisheahi sanan yamik'a mata kwalbar, sister plz ina buk'atar result dangane da fitsarinan yanzu.
Rissinawa tayi takar6a tana fad'in okey sir.
Sunanan zaune a office d'in, marasa lafiya suka cigaba da shigowa Dr Al'Ameen yana dubasu.
Bayan kamar minti talatin saiga sister Hafsat da takarda ahannunta.
Rissinawa tayi tabama Dr Al-ameen sanan tafice.
Kallon farko da Dr Al-ameen yayma takardar fuskarsa ta Nuna alamar farinci. Yad'ago yana kallon ya Umar da Asma'u.
Alhaji Umar congratulations, madam tana d'aukeda babbar k'yautane.
Doctor kana nufin matata tanada ciki kenan?.
Hakane Alhaji Umar, ALLAH ya inganta.
Ya Umar yad'aga hannu sama yana muk'a godiyarsa ga ubangijin talikai. Asma'u kam mamakine yakamata, dama haka akeyin cikin salin alin? Itafa wlhy ko ciwonkai bataji, babu wani wuri dake mata ciwo, saidai kawai kasala da barcin datakeyi yanzu babuji babu gaini........
Ya Umarne ya rungumeta yana fad'in Alhamdllh, wanan yasaka Asma'u dawowa hayyacinta.
Har k'yautar agogo mai masifar k'yau na azurfa ya Umar yayma Doctor, agogo ahannunsa yake amma yacire yabashi.
Ya Umar ya ce, "amma Doctor kofa laulayinnan namasu ciki batayi, saidai barcin kawai, da rama?."
'Yar dariya Dr Al-ameen yayi, karka damu wanan bawata matsala bane, kowacce mace akwai salon cikinta. Wasu zakaga sun farane da amai, wasu kwad'ayi, wasu ciwon ciki, wasu zazza6i, wasu basason abinci, yanayin kala-kala yake zomisu, wasukuwa kamar na madam d'inkane babu ciwo komai, watama saitaje watan haihuwa ko irin ciki yakai wata biyar d'inan sanan take fara laulayi.
Jin jina kai ya Umar yayi Alamar gamsuwa, magunguna yarubuta musu da Asma'un yakamata tad'an fara amfani dasu Dan inganta lafiyarta da jaririn cikinta.
sukai masa godiya sanan suka tafi. Daka kalli fuskar ya Umar Kasan yanacikin farinciki, yanason yara amma aka rabashi da nasa, ALLAH gafurun rahimun gashinan ya azurtashi da samun wani.
Itadai Asma'u tayi shiru, dukda tana cikin matuk'ar farinciki itama zata zama uwa, amma tana fargabar ranar haihuwa Dan ance akwai wahala....
Ganin sun tsaya k'ofar gidansu tad'ago da sauri tana kallon ya Umar. gira yad'aga mata yana biyan mai adaidaita kud'insa.
Hannunta yakama suka nufi cikin gidan, itama fuskarta d'aukeda farincikin ganin innarta da abbanta.
Kwace hannunta tayi zata shek'a da gudu, da Sauri ya Umar yarik'eta, k" tsaya karkimin ganganci mana, tsayawa tayi saboda rik'e hannunta dayayi, ya harareta kinmanta da abinda ke jikinkine?.
Bakinta tad'an turo gaba amma batace komaiba. Jan hannunta yayi suka k'ara cikin gidan.
Afalo suka tadda fatee da Hasiya suna yankan d'inki, sunajin sallamar Su Asma'u suka tashi suna ihun murna, rungume juna sukayi, ya Umar yazauna yana murmushi.
Ihunsune yafito da inna daga d'akinta, tana fad'i kai lafiyarku kuwa kuke mana ihu haka?.
Asma'u tana ganin inna tasaki su fatee tanufi inna ta rungume.
Wai! Asma'u zaki karyani aii.
A'a innata, INA murnar ganinkine.
Itama saita rungumeta tana fad'in sannunku da zuwa to.
Ya Umar ya ce, "inna barka da fitowa."
Barka kadai Umaru, wannan rigimammar tahanani zama.
Dariya yayi shima, inna ai tana murnar ganinkune, kwana nawa bata gankuba?.
Da sauri Asma'u ta ce, "wata bakwai kenan rabona da gidannan, tundafa nayi aure saud'aya nata6a zuwa saikuma yau." ‘tak'are maganar tamkar zatayi kuka.’
Hasiya da fatee kam dariya suke mata, inna ma saida ta dara, ta ce, "umaru kana fama wlhy."
Murmushi yayi, yana sunkiyar dakai k'asa.
Asma'u da fatee da Asiya kam tuni sun shige d'aki, kira inna ta kwalama fatee tafito, inna gani.
O yau Dan kunga Asma'u shine ko ruwama bazaku kawoma yayankuba.
La'ila wlhy inna na mantane, da sauri tafita saigata da ruwa harma da zo6o da abinci.
Ya Umar yafad'ama inna abin farincikin daya samesu. Yana maganarne kansa ak'asa.
Dariya inna tayi Dan ganin yanda ya Umar yamaida ita surukarsa yau. To Umaru ALLAH ya inganta.
Ameen yafad'a a la66ansa.
Hirarsu suka cigaba dayi shida inna, dukda dai yaud'in akwai 'Yar kunya tsakani.
Itama Asma'u tanacan itada k'annenta.
Sunkai wajen awa hud'u agidan sanan suka tafi, Asma'u nata zum6ura baki ita bayanzu zata tafiba.
Ya Umar bai kulataba suka tafi, daga nan sai gidan mama.
Tarba sosai mama tamusu wadda tayi matuk'ar bama ya Umar mamaki, amma saiya danne mamakinsa yasaki jiki da ita sosai kodan Asma'u.
Itama yafad'a mata Asma'u nada ciki. Rungumeta mama tayi tana saka mata albarka, duk mugun halin mama nason kud'i tana k'yaunar jikokinta, sosai ta nuna farincikinta, suma Rafi'a da Mufida sunyi matuk'ar farincikin ganinta, nanko sukaita shan hirarsu.
Anan Umar yabarta sai bayan isha'i yadawo suka koma gida.
____________________
Bayan wasu satittika.
Abubuwa nata tafiya yanda yakamata, Asma'u tanata rainon cikin dabatajin kamar akwaishi, har yanzu tana nan da barcin tsiyarta. Ya Umar ma yana bata kulawa ta musamman, jiyake da ita aynun, komai takeso shine daidai.
Ana haka matar Muktar ta haihu, sosai akasha hidima, ya Umar yataka rawar gani, hakama su Asma'u sune amarori.
Taro yatashi lafiya, Asma'u tacigaba da rainon cikinta.
Wata ranar laraba da safe Anty Sa'a tazo dakanta takawoma Asma'u alk'awarinta.
Bayani tamata sosai yanda zata fahimta, amma ta ce, "kada tasha sai nan gaba cikinta yayi kwari.
Godiya sosai Asma'u tamata.
Anan takusan yini, sai gabda azuhur tatafi gida.
Angama komai danganeda mall d'in ya Umar, kuma kayan dasukayi oda sun iso, komai anzuba awajen, yakoma tamkar yanda yake ada, dukda dai kayan basu cikaba tamkar da d'in.
Amma kokad'an ya Umar baya zuwa wajen da rana ballema wani yagansa, muktar da Harris da Sadam ne ke kula da wajen, shikuma Yakoma zaman shago kamar da.
Harris ma bai fad'ama kowa ya Umar ya bud'e mall nasaba, yadai Sanar da iyayen nasa yasamu aiki a tsohon gurin ya Umar, wad'anda suka sayi wajenne suka d'aukeshi aiki.
Bikin Mufida nata matsowa, kullum mama tana zuba idanu taga ya Umar yakawo mata kud'i, amma saitaji shiru wai malam yaci shirwa.
Tunda tana kawaicin jira har ranar ta tambayesa maganar kud'in.
Murmushi yayi kamar yanda yasaba, muryarsa a tausashe ya ce, "mama har yanzu basu baniba, amma kitayani da addu'a ALLAH ya kwato min......"
Da sauri tad'aga masa hannu, cikin masifa ta ce, " kai sauraramin! Nizaka madai sakarai Umaru!? Shin wane shegene zai sayi Abu ya hanaka kud'inka?.
Nafa lura yanzu kaima ka canja, harma gara Abubakar d'in dakai.
Kud'i karik'e karka bada, ALLAH bazai hanamu yanda zamuyiba, nitashi kabani guri shashasha kawai.
Anutse ya Umar yatashi yafita batareda yace da ita komaiba.
Yana fita wayarsa tafara wringing............
_kuyi hak'uri da wanan._
*_(((S))).......2017_*
*_Love you all_*
[12/27/2017, 3:16 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_Mutuwa! mutuwa!! Mutuwa!!!. Mutuwa maiban tsoro, batabarin kod'an yaro, ko jinjiri saita d'auka, takaishi koda bayaso mak'abarta. Sarki ALLAH jallah, Jallah nidai natuba ALLAH, rabban kayafemu albarkacin manzo nawa d'an gata._*
_wannan wak'a gsky Ce, kuma tana ta6amin zuciya aduk lokacin Dana tunata wlhy._
😭😭😭
*_page→55-56_*