Sashe 17
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.......Haka yakasance yana gadinta har asubahi baisamu wani barcin kirkiba, itakam bamatasan yanayiba, barcinta tasha sosai, musamman datajita cikin wani ni'imtaccen jiki mai yalwataccen k'amshi, ga d'umi na musamman dayafi bargon data wuni aciki.
Kiran sallar asubahine yasakata farkawa, akuma lokacin wani barci mai dad'i ya d'auki ya Umar kasancewar baisamu yiba farkon dare, ahankali ta bud'e idanunta tanamai ambatar addu'ar farkawa daga barci, saukar numfashin datakeji ahankali visa gadon bayanta yasakata juyawa ta sauke idanunta akan fuskar ya Umar daketa barcinsa. Sosai tawaro idanu waje, azuciyarta ta ce, "la'ila. miya kawo ya Fharuk nan? Kardai tare muka kwana? Nabani wannan abin kunya har ina. Tana k'ok'arin zame jikinta ya Umar yafarka. K'ara rik'eta yayi danjin zata bar jikinsa, kokad'an baiyima zaton asuba tayiba.
Jin haka Asma'u ta ce, " ya Fharuk asuba yayifa." 'Muryarta narawa tayi maganar.'
Bud'e idanunsa yayi shima, ahankali cikin muryar barci ya ce, "Asmah da gsk asubahi tayi?."
Kanta ta iya d'aga masa kawai, amma takasa magana.
Yunk'urawa yay yatashi zaune shima yana binta da kallo, kauda idonta tayi daga kansa tashige bayi. Shima saiya tashi yafita zuwa d'akinsa.
Yana dawowa daga masallaci yalok'o d'akinta, tana zaune akan sallaya tana karatun alkur'ani, saida takai k'arshen surar sanan tatsaya, dama takusa kammalawa. Kanta ak'asa ta ce, "ina kwana."
Ya ce, "Lfy lau, yajikin naki?.
Alhmdllh. Nama warke.
Masha ALLAH, har sanyin kindainaji kenan?.
K'asa takumayi da kanta Dan kunya, haka kawai yau taji tana matsanancin jin kunyarsa, kokad'an bataso su had'a ido, musamman idan ta tuna cewa aguri d'aya suka kwana, manne da juna kuma..........
Katse mata tunani yayi dafad'in, kinyi shiru, ko har yanzundai kinajin sanyinne? Idan kinaji kuma to sainak'ara baki d'umin jikina.
Tusa kanta tayi cikin cinyoyi, kai ya Fharuk kabari plss.
Hummyim toni minayi kuma?.
Shiru tayi tana k'ara k'ank'ame kanta acikin cinyoyin nata.
Ganin haka ya Umar yamik'e abinsa, shikenan bara naje shago kinsan 'yan makaranta da saurin fita.
Kanta ta jinjina amma bata d'agoba ta ce, ''ALLAH yabada sa'a.
Ameen yafad'a yana fita...........
____________________
Akwana ukunnan sosai ya Umar ke kulada Asma'u, wanan karonkam sunci gari, Dan har mama saida tazo dubata, hakan yayima ya Umar dad'i sosai, dazata tafi yahad'a mata abubuwa sosai.
Dukda batawani d'auki shagon da muhimmanciba tamasa godiya tawuce.
Bayan tafiyar mama saiya shigo gidan, Asma'u nazaune akan katifarta tana canja zanin gado, canjama filo riga takeyi.
Yay sallama. d'ago k'yawawan idanunta tayi tasauke akansa, gira yad'aga mata tareda sakin wani sassanyan murmushi.
Itama murshin tamasa sannan tajanye idanunta tacigaba da abinda takeyi.
Harta wuce?.
Uhm tawuce, yafad'a yana zama bakin katifa. Ya ce, " lallai kekam 'yar gatan mamace, yau har tana zuwa dubaki?.
Ya Fharuk kenan, dama can ni 'yargatan mamace koka mantane?.
Ban mantaba my Asmah Husna!.
Murmushi Asma'u tayi danjin wani salon suna daga yayan nata.
Kwanto da kansa yayi saman filon data d'ora akan cinyarta bayan tagama saka rigar, ya hard'e hannayensa a k'irji tareda lumshe idanu.
Itadai Asma'u tana kallon ikon ALLAH, Tunda tayi zazza6in nan take ganin sabon salo wa yayan nata, ta tsurama k'yak'yk'yawar fuskarsa ido, sosai ya Umar ya had'u, gashi bak'i sosai, kuma bak'insa mai k'yaune, kwanakin baya yarame amma yanzu saitaga yamata k'iba, kodan hankalinsa yafara kwanciyane?.
Hannu takai ahankali zata ta6a girarsa dake matuk'ar burgeta sosai, girarsa tanada yawa, tayi kamar zata had'e dajuna, kasancewarsa bak'i kuma bai hana bayyanartaba.
Bud'e idanu yayai ahankali danjin motsin hannu akan idonsa. Da sauri Asma'u tasa hannu tarufe fuskar tata. Yayi murmushi mai sauti. My Asmah miyafaru?.
Babu komai fa.
Hummm k'arya babu k'yau.
'Yar dariya tayi, batareda ta ce, "komaiba". ‘zuwa can kuma ta ce, " Yaya bazakaje shagobane?.’
Bud'e idonsa yayi sosai tareda d'age gira d'aya yana wani murmushin gefen bak'i, ya ce, "kingaji daganinane?."
Lah a'a bafa haka nake nufiba.
To mikike nufi?.
Uhm damafa dankar mutane suyita jirankane, jibafa har 9:48.
Juyawa yayi yana kallon agogon shima, saikuma yadawo da dubansa kanta, karki damu akwai mutum a shagon.
Akwai mutum?. ‘Asma'u ta tambaya cikin mamaki.
Tashi yayi zaune sosai, yad'auke filon daga cinyarta yagyara asaman katifar sosai ya kwanta. Itadai binsa kawai takeyi da kallon mamaki. Bata ankaraba taji yajawota, ta fad'o jikinsa. Kafin tayi wani yunk'uri ya rungumeta tsam tamkar za'a kwaceta.
Tuni jikin Asma'u yafara rawa, tamarasa mizatayi ta kwaci kanta. Gogan naku kuwa abubuwa yake mata masu nuna tsananin k'yauna da bege agareta. Tun tana iya yunk'urin hanashi harta Gaza komai sai kuka ahankali damasa magiyar yayi hak'uri bafatada lfy. Kokad'an bai saurari furicin nataba, sosai cukirkud'ata ya cigaba dayi yanda yakeso.
Saida yayi mai isarsa sanan yasaketa yana maida numfashi. Itakam kuka takeyi sosai, ganin yasaketa tatashi da hanzari tabar masa d'akin. Binta kawai yakeyi da kallo yana zuba murmushi tamkar wanda yasamu abinda yakeso..
_____________________
Tsawon kwanaki hud'u kenan tsakanin Asma'u da ya Umar ana 'yar wasan 6uya, ko kad'an bata yarda su had'u dan harga ALLAH tsoronsa takeji, shago kam ko lek'e bata lek'ashi.
Yauma suna zaune atsakar gida itada maman faisal tana mata kitso (dan Asma'u ta iya kitso sosai), hirarsu suketa zubawa irinta mata, maman faisal tana tambayarta kozatasha wani magani takawo mata?.
Anty magani kuma? Maganin miyene?.
Dariya maman Faisal tayi sannan ta ce, "magani dai na mata.
Asma'u bata fahimci zancen na Maman Faisal ba ko kad'an, dan haka tayi dariya, kai anty saddiqa mu mata har wani magani ke garemu daban?.
Maman Faisal tajuyo tana kallon Asma'u da k'yau danson gaskata maganarta. Banganeba Asma'u! Kina nufin bakisan miye maganin mataba? Kina matar aure.
Asma'u dake kallon maman Faisal tad'an yatsine fuska, wlhy Anty saddiqa kiyarda dani bansaniba.
Jinjina kai kawai Anty saddiqa takeyi cikeda mamakin furucin na Asma'u. Dama har yanzu akwai matan dabasusan ire-iren wad'annan abubuwanba arayuwa kenan?. Idan akayi la'akari da yanda mata suka lalata kansu dashan magunguna yanzu, wasuma cutar dasu sukeyi amma sun gaza ganewa, dolene duk wadda tanuna bata saniba ayi mamaki.
Asma'u dai tacigaba dayima maman faisal kitsonta, sauraren k'arin bayani kawai takeyi daga gareta. Jin tayi shiru ta ce, " anty Saddiaqa kigayamin dan ALLAH, miye maganin mata?.
Bak'aramar dariya tambayar tabama Maman Faisal ba, dan haka tadara, saidatayi dariya sosai sannan ta ce, "Asma'u nabaki dama kitambayi Umar nasan zai fad'a miki miye maganin mata.
Shiru Asma'u tayi tana tunani azuciyarta, mizaisa anty saddiqa ta ce, " ta tambayi ya Fharuk? Shimiye had'insa da wanan maganar? tunda maganin mata akace.
Badai takuma cema Anty Saddiqa komaiba, amma ta k'udiri aniyar tambayar ya Fharuk d'in kamar yanda anty Saddiqa tafad'a mata.
Maman Faisal kam tayima Asma'u gatsene dantaga shin rainamata hankali tayi (tasan maganin Matan) kokuwa batama San miye ma'anar shan maganin matanba. Amma amamakinta saitaji Asma'un tayi shiru batace komaiba.
Itama daganan wata hirar takawo mata, ta watsar dawaccan maganar gefe kawai.
Bayan sun kammala k'itson sukad'anyi hira har yara suka dawo daga islamiyya, sunsan babu Inda mamansu take zuwa sai gidan Anty Asma'u, Dan haka suka shigo Nanal.
Oyayo 'yan islamiyya antaso?.
Eh Anty INA yini.
Lafiya lau yarana, ya makaranta?.
Lafiya lau.
Daga nan suka gaida mamansu ma.
Maman Faisal ta ce, "kunga kuje gida acanja kaya, Faisal kacanjama kowa kajiko, karfa Ku hargitsa kayan.
To mama, Faisal yaja k'annansa suka fita.
Asma'u da Maman Faisal kuma sunata hirarasu.
Suna nan zaune saiga ya Umar yashigo, da alama dai akwai abinda yazoyi cikin gida. Da Sauri Maman Faisal taja hijjabi tasaka.
Shi koma Inda take bai wani kallaba, yadai amsa gaisuwarta sannan yakalli Asma'u da ak'alla yad'au tsawon kwana Biyar bai gantaba, tun randa abinnan yafaru basu sake had'uwaba.
Itama kallo d'aya tamasa ta d'auke kanta daga gareshi.
Yana shigewa Maman Faisal ta zunguri Asma'u.
Asma'u kitashi gafa mijinki yashigo.
Yatsine fuska Asma'u tayi, yo Anty nimizan masa? K'ilama wani abun yazo d'auka.
Idanu Maman Faisal tazaro waje, Asma'u bangane mizaki masaba? Mijinkine fa? Yashigo gida amma bazakije kiji matsalarsaba?. Anya kinada wayau kuwa? Kamar yanda nake tsammani?.
Hummm Anty kenan inada wayau mana.
Inafa kikaga wayau tunda bakisan yazaki kula da mijinkiba. Bara kigani natashi idan Dan ganina zai hanaki bama mijinki kulawa.
Da Sauri taruk'o hannunta, lah wlhy Anty Bahaka bane, yihak'uri kizauna Dan ALLAH, kinad'an d'ebemin kewa kuma kice zaki gudu? Nidai yanzu fad'amin mikikeso nayi to?.
Maman Faisal ta sauke ajiyar zuciya, tana mamakin wai dama haka Asma'u take? batada wayo, ta girgiza kai tareda fad'in yanzu kije kikaimasa ruwansha, sannan kiji miye matsalarsa.
Shike nan Anty zanje, amma kimin alk'awari bazaki tafiba?.
ALLAH babu Inda zanje, jeki kidawo.
Da azama Asma'u tamik'e, kicin tashiga tad'iba ruwa a jok sannan tanufi cikin falonsu.
Ganin babu kowa anan tashiga d'akinsa da sallama k'irjinta na dukan tara-tara.
Gabantane yafad'i yayinda tayi tozali da Ya Umar tsaye yana goge jiki da Alama wanka yayi.
Taisaurin kauda kanta daga gareshi, zuciyarta na faman tambayarta wankan mi ya Umar yayi yanzu da yamma haka? d'azunfa babu dad'ewa yayi wanka?.
Ganin mutum agabanta yasaka rawar jikinta k'aruwa, jok d'in ruwan haryana girgiza.
Ya Umar ya jinjina Kansa kawai yana kallonta, ruwan hannunta ya kar6a kafin ta zube masashi akan katifa, Dan yakula arikice take sosai.
Tana bashi takama hanyar fita. Dasauri ya ce, "wai saurin mikikeyine haka?.
In INA tafara namarasa gsky, u...u....um....dama zanjene Anty Saddiqa tana jirana awaje.
Hum Kodai kinason guduwa saboda kina tareda dodo? Miyasa kike tsorona yanzun Husna? Konamiki kama da abin tsorone?.
Azuciyarta ta ce, " sosaima wlhy". ‘amma afili sai ta girgiza MASA kai.’
Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kai, kokad'an babu walwala afuskarsa, ya ce, "jeki kawai.....
Aibama tabari ya k'arasaba tafice da Sauri har tanayin tuntu6e zata fad'i. Tayi saurin tare Bango sannan tafice.
Ya Uamar yacije le6ensa da k'arfi yana naushin iska, yamatse hannayensa da k'arfi yana magana afili kamar wani sabon kamu.
Gashinan Umar dama abinda naketa gudan maka kenan, gashinan tanajin tsoronka, guduna takeyi, dama abinda Yasa ban nemi komai daga garetaba Kennan.
Jiba wai d'an abinda naimatannan yasa har tafara guduna. Wayyo nikam miye fafita!!.............?
*_Luv you all_*.
*_((((S)))).........2017_*
[12/11/2017, 8:57 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→35-36_*
Kiran sallar asubahine yasakata farkawa, akuma lokacin wani barci mai dad'i ya d'auki ya Umar kasancewar baisamu yiba farkon dare, ahankali ta bud'e idanunta tanamai ambatar addu'ar farkawa daga barci, saukar numfashin datakeji ahankali visa gadon bayanta yasakata juyawa ta sauke idanunta akan fuskar ya Umar daketa barcinsa. Sosai tawaro idanu waje, azuciyarta ta ce, "la'ila. miya kawo ya Fharuk nan? Kardai tare muka kwana? Nabani wannan abin kunya har ina. Tana k'ok'arin zame jikinta ya Umar yafarka. K'ara rik'eta yayi danjin zata bar jikinsa, kokad'an baiyima zaton asuba tayiba.
Jin haka Asma'u ta ce, " ya Fharuk asuba yayifa." 'Muryarta narawa tayi maganar.'
Bud'e idanunsa yayi shima, ahankali cikin muryar barci ya ce, "Asmah da gsk asubahi tayi?."
Kanta ta iya d'aga masa kawai, amma takasa magana.
Yunk'urawa yay yatashi zaune shima yana binta da kallo, kauda idonta tayi daga kansa tashige bayi. Shima saiya tashi yafita zuwa d'akinsa.
Yana dawowa daga masallaci yalok'o d'akinta, tana zaune akan sallaya tana karatun alkur'ani, saida takai k'arshen surar sanan tatsaya, dama takusa kammalawa. Kanta ak'asa ta ce, "ina kwana."
Ya ce, "Lfy lau, yajikin naki?.
Alhmdllh. Nama warke.
Masha ALLAH, har sanyin kindainaji kenan?.
K'asa takumayi da kanta Dan kunya, haka kawai yau taji tana matsanancin jin kunyarsa, kokad'an bataso su had'a ido, musamman idan ta tuna cewa aguri d'aya suka kwana, manne da juna kuma..........
Katse mata tunani yayi dafad'in, kinyi shiru, ko har yanzundai kinajin sanyinne? Idan kinaji kuma to sainak'ara baki d'umin jikina.
Tusa kanta tayi cikin cinyoyi, kai ya Fharuk kabari plss.
Hummyim toni minayi kuma?.
Shiru tayi tana k'ara k'ank'ame kanta acikin cinyoyin nata.
Ganin haka ya Umar yamik'e abinsa, shikenan bara naje shago kinsan 'yan makaranta da saurin fita.
Kanta ta jinjina amma bata d'agoba ta ce, ''ALLAH yabada sa'a.
Ameen yafad'a yana fita...........
____________________
Akwana ukunnan sosai ya Umar ke kulada Asma'u, wanan karonkam sunci gari, Dan har mama saida tazo dubata, hakan yayima ya Umar dad'i sosai, dazata tafi yahad'a mata abubuwa sosai.
Dukda batawani d'auki shagon da muhimmanciba tamasa godiya tawuce.
Bayan tafiyar mama saiya shigo gidan, Asma'u nazaune akan katifarta tana canja zanin gado, canjama filo riga takeyi.
Yay sallama. d'ago k'yawawan idanunta tayi tasauke akansa, gira yad'aga mata tareda sakin wani sassanyan murmushi.
Itama murshin tamasa sannan tajanye idanunta tacigaba da abinda takeyi.
Harta wuce?.
Uhm tawuce, yafad'a yana zama bakin katifa. Ya ce, " lallai kekam 'yar gatan mamace, yau har tana zuwa dubaki?.
Ya Fharuk kenan, dama can ni 'yargatan mamace koka mantane?.
Ban mantaba my Asmah Husna!.
Murmushi Asma'u tayi danjin wani salon suna daga yayan nata.
Kwanto da kansa yayi saman filon data d'ora akan cinyarta bayan tagama saka rigar, ya hard'e hannayensa a k'irji tareda lumshe idanu.
Itadai Asma'u tana kallon ikon ALLAH, Tunda tayi zazza6in nan take ganin sabon salo wa yayan nata, ta tsurama k'yak'yk'yawar fuskarsa ido, sosai ya Umar ya had'u, gashi bak'i sosai, kuma bak'insa mai k'yaune, kwanakin baya yarame amma yanzu saitaga yamata k'iba, kodan hankalinsa yafara kwanciyane?.
Hannu takai ahankali zata ta6a girarsa dake matuk'ar burgeta sosai, girarsa tanada yawa, tayi kamar zata had'e dajuna, kasancewarsa bak'i kuma bai hana bayyanartaba.
Bud'e idanu yayai ahankali danjin motsin hannu akan idonsa. Da sauri Asma'u tasa hannu tarufe fuskar tata. Yayi murmushi mai sauti. My Asmah miyafaru?.
Babu komai fa.
Hummm k'arya babu k'yau.
'Yar dariya tayi, batareda ta ce, "komaiba". ‘zuwa can kuma ta ce, " Yaya bazakaje shagobane?.’
Bud'e idonsa yayi sosai tareda d'age gira d'aya yana wani murmushin gefen bak'i, ya ce, "kingaji daganinane?."
Lah a'a bafa haka nake nufiba.
To mikike nufi?.
Uhm damafa dankar mutane suyita jirankane, jibafa har 9:48.
Juyawa yayi yana kallon agogon shima, saikuma yadawo da dubansa kanta, karki damu akwai mutum a shagon.
Akwai mutum?. ‘Asma'u ta tambaya cikin mamaki.
Tashi yayi zaune sosai, yad'auke filon daga cinyarta yagyara asaman katifar sosai ya kwanta. Itadai binsa kawai takeyi da kallon mamaki. Bata ankaraba taji yajawota, ta fad'o jikinsa. Kafin tayi wani yunk'uri ya rungumeta tsam tamkar za'a kwaceta.
Tuni jikin Asma'u yafara rawa, tamarasa mizatayi ta kwaci kanta. Gogan naku kuwa abubuwa yake mata masu nuna tsananin k'yauna da bege agareta. Tun tana iya yunk'urin hanashi harta Gaza komai sai kuka ahankali damasa magiyar yayi hak'uri bafatada lfy. Kokad'an bai saurari furicin nataba, sosai cukirkud'ata ya cigaba dayi yanda yakeso.
Saida yayi mai isarsa sanan yasaketa yana maida numfashi. Itakam kuka takeyi sosai, ganin yasaketa tatashi da hanzari tabar masa d'akin. Binta kawai yakeyi da kallo yana zuba murmushi tamkar wanda yasamu abinda yakeso..
_____________________
Tsawon kwanaki hud'u kenan tsakanin Asma'u da ya Umar ana 'yar wasan 6uya, ko kad'an bata yarda su had'u dan harga ALLAH tsoronsa takeji, shago kam ko lek'e bata lek'ashi.
Yauma suna zaune atsakar gida itada maman faisal tana mata kitso (dan Asma'u ta iya kitso sosai), hirarsu suketa zubawa irinta mata, maman faisal tana tambayarta kozatasha wani magani takawo mata?.
Anty magani kuma? Maganin miyene?.
Dariya maman Faisal tayi sannan ta ce, "magani dai na mata.
Asma'u bata fahimci zancen na Maman Faisal ba ko kad'an, dan haka tayi dariya, kai anty saddiqa mu mata har wani magani ke garemu daban?.
Maman Faisal tajuyo tana kallon Asma'u da k'yau danson gaskata maganarta. Banganeba Asma'u! Kina nufin bakisan miye maganin mataba? Kina matar aure.
Asma'u dake kallon maman Faisal tad'an yatsine fuska, wlhy Anty saddiqa kiyarda dani bansaniba.
Jinjina kai kawai Anty saddiqa takeyi cikeda mamakin furucin na Asma'u. Dama har yanzu akwai matan dabasusan ire-iren wad'annan abubuwanba arayuwa kenan?. Idan akayi la'akari da yanda mata suka lalata kansu dashan magunguna yanzu, wasuma cutar dasu sukeyi amma sun gaza ganewa, dolene duk wadda tanuna bata saniba ayi mamaki.
Asma'u dai tacigaba dayima maman faisal kitsonta, sauraren k'arin bayani kawai takeyi daga gareta. Jin tayi shiru ta ce, " anty Saddiaqa kigayamin dan ALLAH, miye maganin mata?.
Bak'aramar dariya tambayar tabama Maman Faisal ba, dan haka tadara, saidatayi dariya sosai sannan ta ce, "Asma'u nabaki dama kitambayi Umar nasan zai fad'a miki miye maganin mata.
Shiru Asma'u tayi tana tunani azuciyarta, mizaisa anty saddiqa ta ce, " ta tambayi ya Fharuk? Shimiye had'insa da wanan maganar? tunda maganin mata akace.
Badai takuma cema Anty Saddiqa komaiba, amma ta k'udiri aniyar tambayar ya Fharuk d'in kamar yanda anty Saddiqa tafad'a mata.
Maman Faisal kam tayima Asma'u gatsene dantaga shin rainamata hankali tayi (tasan maganin Matan) kokuwa batama San miye ma'anar shan maganin matanba. Amma amamakinta saitaji Asma'un tayi shiru batace komaiba.
Itama daganan wata hirar takawo mata, ta watsar dawaccan maganar gefe kawai.
Bayan sun kammala k'itson sukad'anyi hira har yara suka dawo daga islamiyya, sunsan babu Inda mamansu take zuwa sai gidan Anty Asma'u, Dan haka suka shigo Nanal.
Oyayo 'yan islamiyya antaso?.
Eh Anty INA yini.
Lafiya lau yarana, ya makaranta?.
Lafiya lau.
Daga nan suka gaida mamansu ma.
Maman Faisal ta ce, "kunga kuje gida acanja kaya, Faisal kacanjama kowa kajiko, karfa Ku hargitsa kayan.
To mama, Faisal yaja k'annansa suka fita.
Asma'u da Maman Faisal kuma sunata hirarasu.
Suna nan zaune saiga ya Umar yashigo, da alama dai akwai abinda yazoyi cikin gida. Da Sauri Maman Faisal taja hijjabi tasaka.
Shi koma Inda take bai wani kallaba, yadai amsa gaisuwarta sannan yakalli Asma'u da ak'alla yad'au tsawon kwana Biyar bai gantaba, tun randa abinnan yafaru basu sake had'uwaba.
Itama kallo d'aya tamasa ta d'auke kanta daga gareshi.
Yana shigewa Maman Faisal ta zunguri Asma'u.
Asma'u kitashi gafa mijinki yashigo.
Yatsine fuska Asma'u tayi, yo Anty nimizan masa? K'ilama wani abun yazo d'auka.
Idanu Maman Faisal tazaro waje, Asma'u bangane mizaki masaba? Mijinkine fa? Yashigo gida amma bazakije kiji matsalarsaba?. Anya kinada wayau kuwa? Kamar yanda nake tsammani?.
Hummm Anty kenan inada wayau mana.
Inafa kikaga wayau tunda bakisan yazaki kula da mijinkiba. Bara kigani natashi idan Dan ganina zai hanaki bama mijinki kulawa.
Da Sauri taruk'o hannunta, lah wlhy Anty Bahaka bane, yihak'uri kizauna Dan ALLAH, kinad'an d'ebemin kewa kuma kice zaki gudu? Nidai yanzu fad'amin mikikeso nayi to?.
Maman Faisal ta sauke ajiyar zuciya, tana mamakin wai dama haka Asma'u take? batada wayo, ta girgiza kai tareda fad'in yanzu kije kikaimasa ruwansha, sannan kiji miye matsalarsa.
Shike nan Anty zanje, amma kimin alk'awari bazaki tafiba?.
ALLAH babu Inda zanje, jeki kidawo.
Da azama Asma'u tamik'e, kicin tashiga tad'iba ruwa a jok sannan tanufi cikin falonsu.
Ganin babu kowa anan tashiga d'akinsa da sallama k'irjinta na dukan tara-tara.
Gabantane yafad'i yayinda tayi tozali da Ya Umar tsaye yana goge jiki da Alama wanka yayi.
Taisaurin kauda kanta daga gareshi, zuciyarta na faman tambayarta wankan mi ya Umar yayi yanzu da yamma haka? d'azunfa babu dad'ewa yayi wanka?.
Ganin mutum agabanta yasaka rawar jikinta k'aruwa, jok d'in ruwan haryana girgiza.
Ya Umar ya jinjina Kansa kawai yana kallonta, ruwan hannunta ya kar6a kafin ta zube masashi akan katifa, Dan yakula arikice take sosai.
Tana bashi takama hanyar fita. Dasauri ya ce, "wai saurin mikikeyine haka?.
In INA tafara namarasa gsky, u...u....um....dama zanjene Anty Saddiqa tana jirana awaje.
Hum Kodai kinason guduwa saboda kina tareda dodo? Miyasa kike tsorona yanzun Husna? Konamiki kama da abin tsorone?.
Azuciyarta ta ce, " sosaima wlhy". ‘amma afili sai ta girgiza MASA kai.’
Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kai, kokad'an babu walwala afuskarsa, ya ce, "jeki kawai.....
Aibama tabari ya k'arasaba tafice da Sauri har tanayin tuntu6e zata fad'i. Tayi saurin tare Bango sannan tafice.
Ya Uamar yacije le6ensa da k'arfi yana naushin iska, yamatse hannayensa da k'arfi yana magana afili kamar wani sabon kamu.
Gashinan Umar dama abinda naketa gudan maka kenan, gashinan tanajin tsoronka, guduna takeyi, dama abinda Yasa ban nemi komai daga garetaba Kennan.
Jiba wai d'an abinda naimatannan yasa har tafara guduna. Wayyo nikam miye fafita!!.............?
*_Luv you all_*.
*_((((S)))).........2017_*
[12/11/2017, 8:57 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_*💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO........😜_*
*_page→35-36_*