Sashe 24
Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na hud'u kam ko kusa ko kad'an bainunama kowa acikin family d'insaba yasamu wata waraka, dagashi sai Asma'u sai inna. Ko Harris baifad'amawaba duk da ayanzu Harris d'in yana bayansa d'ari bisa d'ari, Dan yanzuma shine yake zama ashago.
Ya Umar kam koda yaushe ya manneda Asma'unsa suna shan sharafin soyayyarsu. Sosai yake nuna mata k'auna itama a 6angarenta hakane. Duk abinda mijinta yakeso shitake masa, soyayya kam nuna masa takeyi k'uru-k'uri afili.
Idan kagansu tamkar zasu cinye juna sabida so da k'auna. Abu d'ayane takasa sabawa dashi ga ya Umar, shine fitinarsa, ko kad'an takasa zama jaruma awannan fannin. to shima dai yana tausaya mata, Dan haka yakan d'an d'aga mata k'afa awasu lokutan koda yakasance amatse.
Yazeed kam yanzu kullum anan gidan yakecin abinci. Dan girkin Asma'u yana masa dad'i.
Tun lamarin baya damun matarsa harya fara tada hankalinta matuk'a. Ayanzukam tak'udiri aniyar shiga makarantar koyon girki, duk da batasan inda yake zuwa cin abincibama.
Yauma kamar kullum Asma'u da ya Umar suna kwance ad'aki kasancewar safiyace, ga garin antashi dawani d'an karen sanyi. Sunacikin bargo manne da juna kamar masu tsoron kar a rabasu.
Ya Umar yaja hancin Asma'u daketa faman lumshe idanu tana k'ara nanewa ajikinsa.
Kalli yanda kiketa nanemin duk kinbi kin d'agamin hankali. Yanzu kuma danace inaso kihau raki.
Asma'u tad'an janye jikinta tana fad'in yi hak'uri nidai Dan ALLAH.
maidota yayi jikinsa yakuma rungumeta, murya k'asa-k'asa tamkar mairad'a ya ce, "zanyi hak'uri idan anbani."
Wata zabura tayi kamar wadda aka fad'ama mutuwa, murya na rawa ta ce, ''kai ya Fharuk kofa awa 1 bakayi dayiba. Dan ALLAH ka tausaya min.
Tausayi tabashi, to amma shimafa bawai laifinsa baneba, inhar zaiga Asma'u akusadashi tofa sai hankalinsa yatashi (yatuno Lubna, itakam tanada juriya tanan 6angaren, inhar zai nemeta bazata ta6a masa gardamaba balle nuna gajiyawa. Duk lalacinta da rashin son aiki bata masa awajen sunnah).
Jin yayi shiru yasaka jikin Asma'u yin sanyi. Bada sonta take bijire masaba, fitinar ya Umar d'ince tayi yawa. Saboda fa wanan abun saiya baro shago sau wajen uku arana. Dukta rame saboda yawan yi dayakeyi, itakuma ga tsoro, data gansa agida sai tsoro ya mamayeta. Amma harga ALLAH tanaso tazama jaruma wajen kula da mijinta. Bataso sanadin ragwantakarta yafara tunanin kaucema UBANGIJIM AL'ARSHI. Dan rashin samun had'in kanta zai iya jefashi cikin tarkon ZINA. (wa'iyazubillah. ALLAH ka karemu muda zuriyarmu da al'ummar MANZON ALLAH (S,A,W) gaba d'aya).
Jikinta a sanyaye tafara masa abinda tasan yanaso. Amma amamakinta saitaji ya ture hannunta, ya juya mata baya.
Hankalinta yakai k'ololiwar tashi. Jikinta na rawa takoma inda yajuya. Saiya k'ara juyawa d'ayan gefe. Ganin haka sai kawai ta rungumesa ta baya ta rushe da KUKA..........
🤸🏻♀🤸🏻♀kunjini shiru?, munasha bikine o.
Ina fata kuna cikin k'oshin lafiya kuda family's naku??.❤❤💋
*_(((S)))).......2017_*
*_I Love You all my Fan's._*
[12/19/2017, 4:59 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→47-48_*
..........Sosai kukanta kecin zuciyarsa, amma saiyayi burus da ita. Saida tayi mai isarta sannan barci 6arawo ya saceta. (Wanan halin Asma'u ne, Indai har zatayi kuka, to k'arshe sai barci kuma).
Jin shiru dakuma alamar jikinta yad'an saki, yasaka ya Umar juyowa yana fuskantarta. Girgiza kai kawai yayi tareda rungumeta. Wata sassanyar ajiyar zuciya ya sauke, aransa kam tausayintane ya mamaye zuciyarsa.
Saida ya tabbatar barcin nata yayi nisa sannan yazare jikinsa ahankali yamaye gurbinsa da filo. Kwanciyarta ta gyara tacigaba da barcinta.
Shikuma saiya nufi d'akinsa yay wanka ya shirya tsaf cikin ka'nanun kaya, bak'in wando da farar riga mai layi-layin bak'i, sosai yayi k'yau sai zabga k'amshi yakeyi kuwa kamar shagon my Abdul d'ina na turarurruka😉 lol.
d'an lek'ata yayi yaga haryanzu barci takeyi. Aransa ya ce, "kasa kenan."
Shago yafito, Harris nata kaikawo saboda masu sayen abubuwa musamman 'yan makaranta. Dan akwai wata Secondary acan samansu, kuma tanan 'yan makaranta sukebi su wuce.
Kujera yaja ya zauna yana binsu da kallo d'aya bayan d'aya.
Saida Harris yagama sallamarsu duka sannan ya zauna suka gaisa da ya Umar.
Lallai Harris nagafa alama babban d'an kasuwa za'ayi anan. kadage sosai.
Dariya Harris yayi yana Sosa kai, Yaya damacan shashancine yasa ban maida hankaliba. Amma yanzukam nagane saikanadashi akeyi dakai a wanan duniyar.
Murmushi kawai ya Umar yayi, amma baice komaiba.
Suna nan saiga Muktar yafito zaikai su Faisal makaranta.
Duk yaran suka gaida ya Umar da Harris. Shima Muktar suka gaisa.
Ya Umar yahad'a musu kayan kwad'ayi na yara aka sakama kowa a cikin lunch box d'insa. godiya sukayi. Muktar ya ce, ''gsky abinnan yayi yawa Umar, wanan aiisu Faisal aka bud'ema shagon.
Gira ya Umar yad'age ya ce, ''ko."
Eh mana, kullumfa saisun cinye ribar.
A to kai ina ruwanka, shagonsune aii, idan bazaka iya ganiba kabar shigowa.
Dariya kawai Muktar yayi, ya ce, "to ALLAH yasaka da alkairi, ya k'ara bud'i. Bara nakaisu School nazo nawuce aiki kada na makara.
OK saika dawo to.
*_9:00am_*
Sai k'arfe tara Asma'u ta farka, waige-waige tafara na Neman ya Umar, amma saitaga wayam. tashi tayi a sanyaye tashiga bayi domin yin wanka. Batawani jimaba tafito, 'yar kwalliya tayi daidai misali tashirya cikin siket da Riga na atanfa. Haka tagyara gidan duk jikinta asanyaye, agurguje tahad'a break mai sauk'i.
Na Harris ta had'a tanufi shago kaimasa Dan batayi zaton mai gayya mai aikin ya Umar yana canba.
Sallamarta tasakasu d'agowa suduka biyun. Harris yay saurin tararta yana fad'in kai k'anwata yau kad'an garage nafara kukan yunwa.
Murmushin yak'e tamasa, kayi hak'uri ya Harris namakarane yau. ‘tayi maganar tana satar kallon ya Umar daya canja fuska tunda yaji sallamar Asma'u.’
d'auke idonta tayi daga kallonsa ta cema Harris ina kwana.
Lafiya lau Asma'un Yaya. Kin tashi lafiya?.
Alhmdllh.
Kanta ak'asa ta ce, ''ya Fharuk ga Break.
Saboda Harris yadake ya ce, " ina zuwa."
Batace komaiba takoma cikingidan tana mamakin ya Fharuk d'in nata.
Ganin har wasu mintina bai shigoba tazauna tayi tagumi.
Talula sosai duniyar tunani taji sallama. Afirgice tad'ago danjin an jijjigata.
Anty Sa'a ta ce, "Asma'u lafiyarki kuwa?."
Ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi, fuskarta d'aukeda murmushin yak'e, ta tatshi ta k'ank'ame Anty Sa'a tana mai farincikin ganinta.
Itama Anty sa'a saita rungumeta.
Bayan ta shimfid'ama Anty Sa'a tabarma ta zauna ta ce, "Anty inazuwa."
Kai kawai Anty Sa'a ta iya d'aga mata, amma sai binta takeyi da kallo. Sosai Asma'u ta rame mata. Aranta ta ce, ''tomike damun yarinyarnan ne haka?......
Tana cikin zancen zuci Asma'u tadawo d'aukeda ruwa da kayan break d'inta dabataciba.
Anty Sa'a bismillah.
A'a nikam ak'oshe nake ma'u, baradai nasha ruwan kad'an tunda rana tad'aga, sanyin yad'an rage kafin yamma.
Fuska Asma'u ta shagwa6e kai Anty Sa'a Dan ALLAH kici ko kad'anne.
Ganin zatayi kuka Anty Sa'a ta ce, "to naji maida hawayen zanci. Murmushi Asma'u tayi, yauwa Anty babba.
Itamadai Anty Sa'a murmushin tayi. Sai sannan Asma'u ta gaisheta. Ta amsa cikeda fara'a. Ta d'ora da fad'in Ma'u! Shin bakida lafiyane? Kika rame haka?.
Sunkuyar dakai Asma'u tayi k'asa, cikeda jin kunya ta ce, " a'a lafiyata k'alau Anty.
Kai Asma'u ban yardaba, kinga kuwa yanda kika rame?, damacan gaki babu auki kamar a hure.
Kodai Umar ne yake takura miki? Dan nasansa wata sa'in akwai fad'a.
A'a Anty babu komai wlhy, kawaidai idonkine yake nuna miki na rame.
Humm Asma'u kenan, saikace wadda tafara saninki yau. Sati Ukufa dasuka wuce na ganki, kuma da k'ibarki kodai cikine dake?.
Da sauri Asma'u tad'ago tana kallon Anty Sa'a, suna had'a ido tamaida kanta k'asa cikeda kunya. Murya can k'asa ta ce, a'a Anty banida komai.
Ajiyar zuciya Anty Sa'a ta sauke, tasan akwai abinda ke damun Asma'u zahiri. To amma tak'i fad'a.
Shiru nawani d'an lokaci babu Wanda yasake magana.
Can Asma'u ta ce, "Anty ya yara?.
Suna lafiya, duksun tafi school.
Lah Anty harda Abba?.
Eh shima aii ansakashi wata kusan 1 kenan.
Eye yakaga abbati a school.
Dariya Anty Sa'a tayi kawai.
Shigowar ya Umar yasakasu kallon k'ofa suduka.
Suna had'a ido da Asma'u ya harareta.
Anty Sa'a ta ce, " d'an k'anina kadawo?.
Eh wlhy Anty, saukar yaushe?.
Yanzu babu dad'ewa nazo aii. Nalek'a shago naga sai Harris kawai, ya ce, "min kaje nan k'asan layi wajen wani.
Wlhy kuwa, sannu dazuwa, ‘yafad'a yana zama.’
Yauwa kaima sannunka.
Gaisuwa sukayi irinta wad'anda suka shak'u d'innan. Daga nan akahau hirar yaushe gamo.
Asma'u dai batacewa uffan, daga bayama saita tashi tsaye tana fad'in yaya abincinfa?.
Kansa ya girgiza mata alamar a'a.
Mikewa tayi a sanyaye tabar wajen tashige bedroom d'inta.
Daga ya Umar har Anty Sa'a da kallo suka bita, saida ta 6acema ganinsu sannan ya Umar yata6e baki. Anty Sa'a kuma ta ce, " Umar da matsala ko?."
Kallonsa ya maido gareta ya ce, "Anty matsalar mi?."
Kaida Asma'u mana.
Kansa ya girgiza alamar a'a, amma baiyi maganaba.
Hummm kaima haka zaka cemin kenan?.
Ita mita gaya miki?.
Yanda kafad'amin mana, ta ce, "babu komai, nayi tambayar duniya tace babu komai. Ni nazatama batada lafiya ko cikine?.
To ammafa naga kana harararta, kuma yanzu tace ga break. Kace ka k'oshi.
Kodai bakaso nasan matsalar gidankane?.
Bahaka baneba Anty, gsky muduka muka fad'a miki babu komai.
To kudai kuka sani, dukda nasan ayanda akayi aurenku kaida Asma'u babu wani shiri ko shak'uwar soyayya, amma yakamata zuwa yanzu komai yazama tarihi. Musamman yanda Asma'u tayi halacci agareka. Bata zama mai rama alkairi da muguntaba. Kaikaga yanda tashiga Rud'ani alokacin dabakada lafiya? duk Wanda yaganta yasan tana tsananin sonka. Kadaure kaima Umar kanuna mata soyayya, karungumi matarka kusami zuria mai albarka, tunda an rabaka da *_Afrah & Amrah_* kanaji kana gani.
Ajiyar zuciya ya sauke, tuni zuciyarsa tafara bugawa da sauri-sauri. Harga ALLAH yanason 'ya'yansa, kullum dasu yake kwana yake tashi. Rana d'ai-d'aine baya mafarki dasu........
Anty Sa'a takatseshi dafad'in kayi hak'uri bawai natunomaka dasubane dan katashi hankalinka, ALLAH yana sane da kowa. Amma ka gyara mu'amullarka da matarka kuma 'yar uwarka.
Karki damu Anty Sa'a komai yawuce wlhy.
To shikenan, yamzu bara nakirata tabaka break d'in ko?.
Kansa kawai ya jinjina mata.
Ya Umar kam koda yaushe ya manneda Asma'unsa suna shan sharafin soyayyarsu. Sosai yake nuna mata k'auna itama a 6angarenta hakane. Duk abinda mijinta yakeso shitake masa, soyayya kam nuna masa takeyi k'uru-k'uri afili.
Idan kagansu tamkar zasu cinye juna sabida so da k'auna. Abu d'ayane takasa sabawa dashi ga ya Umar, shine fitinarsa, ko kad'an takasa zama jaruma awannan fannin. to shima dai yana tausaya mata, Dan haka yakan d'an d'aga mata k'afa awasu lokutan koda yakasance amatse.
Yazeed kam yanzu kullum anan gidan yakecin abinci. Dan girkin Asma'u yana masa dad'i.
Tun lamarin baya damun matarsa harya fara tada hankalinta matuk'a. Ayanzukam tak'udiri aniyar shiga makarantar koyon girki, duk da batasan inda yake zuwa cin abincibama.
Yauma kamar kullum Asma'u da ya Umar suna kwance ad'aki kasancewar safiyace, ga garin antashi dawani d'an karen sanyi. Sunacikin bargo manne da juna kamar masu tsoron kar a rabasu.
Ya Umar yaja hancin Asma'u daketa faman lumshe idanu tana k'ara nanewa ajikinsa.
Kalli yanda kiketa nanemin duk kinbi kin d'agamin hankali. Yanzu kuma danace inaso kihau raki.
Asma'u tad'an janye jikinta tana fad'in yi hak'uri nidai Dan ALLAH.
maidota yayi jikinsa yakuma rungumeta, murya k'asa-k'asa tamkar mairad'a ya ce, "zanyi hak'uri idan anbani."
Wata zabura tayi kamar wadda aka fad'ama mutuwa, murya na rawa ta ce, ''kai ya Fharuk kofa awa 1 bakayi dayiba. Dan ALLAH ka tausaya min.
Tausayi tabashi, to amma shimafa bawai laifinsa baneba, inhar zaiga Asma'u akusadashi tofa sai hankalinsa yatashi (yatuno Lubna, itakam tanada juriya tanan 6angaren, inhar zai nemeta bazata ta6a masa gardamaba balle nuna gajiyawa. Duk lalacinta da rashin son aiki bata masa awajen sunnah).
Jin yayi shiru yasaka jikin Asma'u yin sanyi. Bada sonta take bijire masaba, fitinar ya Umar d'ince tayi yawa. Saboda fa wanan abun saiya baro shago sau wajen uku arana. Dukta rame saboda yawan yi dayakeyi, itakuma ga tsoro, data gansa agida sai tsoro ya mamayeta. Amma harga ALLAH tanaso tazama jaruma wajen kula da mijinta. Bataso sanadin ragwantakarta yafara tunanin kaucema UBANGIJIM AL'ARSHI. Dan rashin samun had'in kanta zai iya jefashi cikin tarkon ZINA. (wa'iyazubillah. ALLAH ka karemu muda zuriyarmu da al'ummar MANZON ALLAH (S,A,W) gaba d'aya).
Jikinta a sanyaye tafara masa abinda tasan yanaso. Amma amamakinta saitaji ya ture hannunta, ya juya mata baya.
Hankalinta yakai k'ololiwar tashi. Jikinta na rawa takoma inda yajuya. Saiya k'ara juyawa d'ayan gefe. Ganin haka sai kawai ta rungumesa ta baya ta rushe da KUKA..........
🤸🏻♀🤸🏻♀kunjini shiru?, munasha bikine o.
Ina fata kuna cikin k'oshin lafiya kuda family's naku??.❤❤💋
*_(((S)))).......2017_*
*_I Love You all my Fan's._*
[12/19/2017, 4:59 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻💻.........
💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎
*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*
*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_
*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*
*_page→47-48_*
..........Sosai kukanta kecin zuciyarsa, amma saiyayi burus da ita. Saida tayi mai isarta sannan barci 6arawo ya saceta. (Wanan halin Asma'u ne, Indai har zatayi kuka, to k'arshe sai barci kuma).
Jin shiru dakuma alamar jikinta yad'an saki, yasaka ya Umar juyowa yana fuskantarta. Girgiza kai kawai yayi tareda rungumeta. Wata sassanyar ajiyar zuciya ya sauke, aransa kam tausayintane ya mamaye zuciyarsa.
Saida ya tabbatar barcin nata yayi nisa sannan yazare jikinsa ahankali yamaye gurbinsa da filo. Kwanciyarta ta gyara tacigaba da barcinta.
Shikuma saiya nufi d'akinsa yay wanka ya shirya tsaf cikin ka'nanun kaya, bak'in wando da farar riga mai layi-layin bak'i, sosai yayi k'yau sai zabga k'amshi yakeyi kuwa kamar shagon my Abdul d'ina na turarurruka😉 lol.
d'an lek'ata yayi yaga haryanzu barci takeyi. Aransa ya ce, "kasa kenan."
Shago yafito, Harris nata kaikawo saboda masu sayen abubuwa musamman 'yan makaranta. Dan akwai wata Secondary acan samansu, kuma tanan 'yan makaranta sukebi su wuce.
Kujera yaja ya zauna yana binsu da kallo d'aya bayan d'aya.
Saida Harris yagama sallamarsu duka sannan ya zauna suka gaisa da ya Umar.
Lallai Harris nagafa alama babban d'an kasuwa za'ayi anan. kadage sosai.
Dariya Harris yayi yana Sosa kai, Yaya damacan shashancine yasa ban maida hankaliba. Amma yanzukam nagane saikanadashi akeyi dakai a wanan duniyar.
Murmushi kawai ya Umar yayi, amma baice komaiba.
Suna nan saiga Muktar yafito zaikai su Faisal makaranta.
Duk yaran suka gaida ya Umar da Harris. Shima Muktar suka gaisa.
Ya Umar yahad'a musu kayan kwad'ayi na yara aka sakama kowa a cikin lunch box d'insa. godiya sukayi. Muktar ya ce, ''gsky abinnan yayi yawa Umar, wanan aiisu Faisal aka bud'ema shagon.
Gira ya Umar yad'age ya ce, ''ko."
Eh mana, kullumfa saisun cinye ribar.
A to kai ina ruwanka, shagonsune aii, idan bazaka iya ganiba kabar shigowa.
Dariya kawai Muktar yayi, ya ce, "to ALLAH yasaka da alkairi, ya k'ara bud'i. Bara nakaisu School nazo nawuce aiki kada na makara.
OK saika dawo to.
*_9:00am_*
Sai k'arfe tara Asma'u ta farka, waige-waige tafara na Neman ya Umar, amma saitaga wayam. tashi tayi a sanyaye tashiga bayi domin yin wanka. Batawani jimaba tafito, 'yar kwalliya tayi daidai misali tashirya cikin siket da Riga na atanfa. Haka tagyara gidan duk jikinta asanyaye, agurguje tahad'a break mai sauk'i.
Na Harris ta had'a tanufi shago kaimasa Dan batayi zaton mai gayya mai aikin ya Umar yana canba.
Sallamarta tasakasu d'agowa suduka biyun. Harris yay saurin tararta yana fad'in kai k'anwata yau kad'an garage nafara kukan yunwa.
Murmushin yak'e tamasa, kayi hak'uri ya Harris namakarane yau. ‘tayi maganar tana satar kallon ya Umar daya canja fuska tunda yaji sallamar Asma'u.’
d'auke idonta tayi daga kallonsa ta cema Harris ina kwana.
Lafiya lau Asma'un Yaya. Kin tashi lafiya?.
Alhmdllh.
Kanta ak'asa ta ce, ''ya Fharuk ga Break.
Saboda Harris yadake ya ce, " ina zuwa."
Batace komaiba takoma cikingidan tana mamakin ya Fharuk d'in nata.
Ganin har wasu mintina bai shigoba tazauna tayi tagumi.
Talula sosai duniyar tunani taji sallama. Afirgice tad'ago danjin an jijjigata.
Anty Sa'a ta ce, "Asma'u lafiyarki kuwa?."
Ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi, fuskarta d'aukeda murmushin yak'e, ta tatshi ta k'ank'ame Anty Sa'a tana mai farincikin ganinta.
Itama Anty sa'a saita rungumeta.
Bayan ta shimfid'ama Anty Sa'a tabarma ta zauna ta ce, "Anty inazuwa."
Kai kawai Anty Sa'a ta iya d'aga mata, amma sai binta takeyi da kallo. Sosai Asma'u ta rame mata. Aranta ta ce, ''tomike damun yarinyarnan ne haka?......
Tana cikin zancen zuci Asma'u tadawo d'aukeda ruwa da kayan break d'inta dabataciba.
Anty Sa'a bismillah.
A'a nikam ak'oshe nake ma'u, baradai nasha ruwan kad'an tunda rana tad'aga, sanyin yad'an rage kafin yamma.
Fuska Asma'u ta shagwa6e kai Anty Sa'a Dan ALLAH kici ko kad'anne.
Ganin zatayi kuka Anty Sa'a ta ce, "to naji maida hawayen zanci. Murmushi Asma'u tayi, yauwa Anty babba.
Itamadai Anty Sa'a murmushin tayi. Sai sannan Asma'u ta gaisheta. Ta amsa cikeda fara'a. Ta d'ora da fad'in Ma'u! Shin bakida lafiyane? Kika rame haka?.
Sunkuyar dakai Asma'u tayi k'asa, cikeda jin kunya ta ce, " a'a lafiyata k'alau Anty.
Kai Asma'u ban yardaba, kinga kuwa yanda kika rame?, damacan gaki babu auki kamar a hure.
Kodai Umar ne yake takura miki? Dan nasansa wata sa'in akwai fad'a.
A'a Anty babu komai wlhy, kawaidai idonkine yake nuna miki na rame.
Humm Asma'u kenan, saikace wadda tafara saninki yau. Sati Ukufa dasuka wuce na ganki, kuma da k'ibarki kodai cikine dake?.
Da sauri Asma'u tad'ago tana kallon Anty Sa'a, suna had'a ido tamaida kanta k'asa cikeda kunya. Murya can k'asa ta ce, a'a Anty banida komai.
Ajiyar zuciya Anty Sa'a ta sauke, tasan akwai abinda ke damun Asma'u zahiri. To amma tak'i fad'a.
Shiru nawani d'an lokaci babu Wanda yasake magana.
Can Asma'u ta ce, "Anty ya yara?.
Suna lafiya, duksun tafi school.
Lah Anty harda Abba?.
Eh shima aii ansakashi wata kusan 1 kenan.
Eye yakaga abbati a school.
Dariya Anty Sa'a tayi kawai.
Shigowar ya Umar yasakasu kallon k'ofa suduka.
Suna had'a ido da Asma'u ya harareta.
Anty Sa'a ta ce, " d'an k'anina kadawo?.
Eh wlhy Anty, saukar yaushe?.
Yanzu babu dad'ewa nazo aii. Nalek'a shago naga sai Harris kawai, ya ce, "min kaje nan k'asan layi wajen wani.
Wlhy kuwa, sannu dazuwa, ‘yafad'a yana zama.’
Yauwa kaima sannunka.
Gaisuwa sukayi irinta wad'anda suka shak'u d'innan. Daga nan akahau hirar yaushe gamo.
Asma'u dai batacewa uffan, daga bayama saita tashi tsaye tana fad'in yaya abincinfa?.
Kansa ya girgiza mata alamar a'a.
Mikewa tayi a sanyaye tabar wajen tashige bedroom d'inta.
Daga ya Umar har Anty Sa'a da kallo suka bita, saida ta 6acema ganinsu sannan ya Umar yata6e baki. Anty Sa'a kuma ta ce, " Umar da matsala ko?."
Kallonsa ya maido gareta ya ce, "Anty matsalar mi?."
Kaida Asma'u mana.
Kansa ya girgiza alamar a'a, amma baiyi maganaba.
Hummm kaima haka zaka cemin kenan?.
Ita mita gaya miki?.
Yanda kafad'amin mana, ta ce, "babu komai, nayi tambayar duniya tace babu komai. Ni nazatama batada lafiya ko cikine?.
To ammafa naga kana harararta, kuma yanzu tace ga break. Kace ka k'oshi.
Kodai bakaso nasan matsalar gidankane?.
Bahaka baneba Anty, gsky muduka muka fad'a miki babu komai.
To kudai kuka sani, dukda nasan ayanda akayi aurenku kaida Asma'u babu wani shiri ko shak'uwar soyayya, amma yakamata zuwa yanzu komai yazama tarihi. Musamman yanda Asma'u tayi halacci agareka. Bata zama mai rama alkairi da muguntaba. Kaikaga yanda tashiga Rud'ani alokacin dabakada lafiya? duk Wanda yaganta yasan tana tsananin sonka. Kadaure kaima Umar kanuna mata soyayya, karungumi matarka kusami zuria mai albarka, tunda an rabaka da *_Afrah & Amrah_* kanaji kana gani.
Ajiyar zuciya ya sauke, tuni zuciyarsa tafara bugawa da sauri-sauri. Harga ALLAH yanason 'ya'yansa, kullum dasu yake kwana yake tashi. Rana d'ai-d'aine baya mafarki dasu........
Anty Sa'a takatseshi dafad'in kayi hak'uri bawai natunomaka dasubane dan katashi hankalinka, ALLAH yana sane da kowa. Amma ka gyara mu'amullarka da matarka kuma 'yar uwarka.
Karki damu Anty Sa'a komai yawuce wlhy.
To shikenan, yamzu bara nakirata tabaka break d'in ko?.
Kansa kawai ya jinjina mata.