← Book details Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 42 OF 44

Sashe 42

Karayar Arziki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

________________________
Tab wlhy da ahanya Na ganka bazan yards kai baneba bros.
Dariya Safwan yayi, to aii yanzu agidankine Suhaima.
Wlhy kacanja sosai, danasani Nina turai d'innan nai tafiyata, gashinan tsautsayi yasa Na 6ige da Auden matsiyaci, Wanda baida sisin kwabo said kud'ina dayake ragad'a.
Ban ganeba suhaima mikike nufine?.
Humm Viking bak'in ciki take bashi labarin Wanda ta aura, da k'ayar dayayta shirya mata kafin auren, said a ta aureshi taga babu komai, wlhy dakaga gidamn da'aka fara kaini saika tayani kuma, aiko was he gari dole muka tattaro muka dawo gidannan.
Jinjina kai Safwan yayi ya ce, "ALLAH ya k'yauta to. Nina da dawata shawarar kasuwanci Nazi muku, mom ma harta Nada NATA kud'in saboda ta amince 100%.
Cikin zumud'i Suhaima ta ce, " yimin k'arin bayani akai naji.
Yanda ya tsara mom itama haka ya tsarata, aii babu wani dogon tunani ta ce, "ta amince, Dan da Ramadan yacigaba da cin kud'inta gara tabama Safwan, kuma gashima a in farinciki kasuwanci zasuyi, kud'in zasiyita k'aruwa.
Komai NATA said a ta had'a NASA, takardun kaddarorinta daduk wani abinta Na kud'in, 1million kawai tabarma manta, shima saboda matsalolin yauda kullum dazataimabkanta magani, tunda dai tasan Ramadan babu uwar days ajiye aduniyarnan said masifaffiyar k'arya da fafa.
Safwan yana gama kar6ar komai yamata sallama yatafi akan said sunyi ways kuma.
Yana FIFA ya k'yalk'yace da dariya yana fad'in nasara ta biyu.🤣👌🏼

Daganan said gidan Lubna, it's yatararma bata gidan tafita wajen Niki, yakai away d'ya yana jiranta sannan saigata tadawo.
Itamadai tayi matuk'ar mamakin ganinsa, itama kuma haka ya tsarata Lamar yanda yatsara mom da suhaima.
Itadai ta farko bata aminceba, Dan race saitayi shawara da Hafiz, amma data kanainayeta da dad'in baki, dakuma nuns mata Mayan kud'in suhaima said itama ta aminve, stake an an ta tattaro NASA komai NATA tabashi, it's koma dabatarra suhaima batayiba nabarin wani Abu a hannunta, Dan it a anata ganin Hafiz Na nan.

Nanma komai yahad'a yay gaba, saga nan said gidan Ameer.

Sosai yasamu tarbar mutunci awaken jiddah matar Ameer, sunata hirarsu cikin mutunci Ameer yadawo, rungume juna sukayi shida Safwan saboda farinciki, saida sukayi hira mai tsawo kafin Safwan yasanar dashi abinda yakawoshi k'asar.
Sosai Ameer ya jinjina maganar aransa, baice zai bayarba baikumace bazai badaba. Saida sukadawo saga massalaci sallar la'asar sannan yasamu cikin hikima ya ke6e da matarsa.
Zancen da Safwan yazo dashi yasanar mata, zancen bai wani kwanta acikin zuciyartaba, amma kai tsaye baidace tanuna masa hakaba tunda d'an uwansane.
Ta sauke ajiyar zuciya sannan tace abin farincikine wannan my One, to amma kaga kai kana 'yan kasuwancinka aii, kuma bai kamata karuguzashiba, amma kasamu koda 5million's ne kabashi, lokacin dazai dawo kad'an kuma samin wani Abu saika k'ara NASA ko yakagani?.
Haka yayi wlhy sosai, shiyyasa kullum nake k'ara sonki dear, ALLAH ya barmu tare, yay maganar yana rungumeta.
Ta ce, "nima ina Sonja sosai mijina a in alfaharina.

Cikin sati d'aya Safwan yagama kammala mak'udan kud'ad'en, duk wata kaddara tasu Lubna ya saidata, yahad'a inasa-inasa ya d'age yabar k'asar.🧐

_________________________
Zuwa yanzu ya Umar yafara koyama Asma'u mota, sosai kuma take maida hankali awajen, Dan tafara iyawa babu laifi.
Agefe kuma sunata zabga soyayyarsu.
Ansaka ranar Fatee, yanzuma maganar Rafi'a da Sadam akeyi dansun daidaita Kansu dama. Saikuma Harris ya ce, " shimafa indai Hasiya ta amince ahad'a dasu, Dan yadad'e yana sonta. Yayi shirune saboda bashida abinyi, amma yanzu kam Alhmdllh.
Kowa yayi farinciki da wannan batu, Hasiya kuma ta amince.
Gabad'aya aka had'a saranar itada Rafi'a, sai aka daidaita bikin dana fatee.
Su Asma'u manyan yayye anata shirye-shirye, ya Umar kam tuni ya kammala had'a kayan gadonsu su duka ukun.

Alhmdllh yanzu fodiyo yafara zama abinsa, yaron yayi 6ul-6ul gwanin sha'awa, Asma'u da ya Umar kam soyayya sai abinda yay gaba, yanzu ta iya mota, duk inda takeso zuwa takeyi a abunta.
Ya Abubakar ma shagonshi ya mik'e, Dan ya Umar yabashi jarin dayace. Yaransa kuwa tuni ya kar6osu ya bama mama, takar6a hannu biyu tarik'e Dan yanzu mama tacanja sosai wlhy. Duk abinda 'ya'yanta suka bata takan kar6a da hannu biyu tayi godiya, babu nuna banbanci a tsakaninsu, da Wanda yabata da Wanda bai bataba duk d'ayane awajenta.
Ya Umar yabama Anty Sa'a da Anty Saratu jari suma.
Yahad'a 'yan uwansa yarik'e gam, yazama bishshiya maid'aukeda nauyin kiwa gwargwadon iko.
Yanzu kam koda yaushe yana mall d'insa, shagon k'ofar gida kuwa an samo wani yaro yana kula dashi, ya mallakama Asma'u shi gaba d'aya, kuma Alhmdllh komai yana bunk'asa a shagon.
Abokansa kuwa komai ya sukurkuce musu, suna mamakin dawowar arzeek'in ya Umar, dukda baikoma kamar Daba, amma Alhmdllh, yanzukam sun yard a ya Umar ya keresu tako ina.
Shikam duk sanda yaje mall d'insa zaije wajensu su gaisa, daga gaisuwa babu abinda ke had'asu, idan yatashima zai musu sallama, babu abinda yadameshi dashi.
Dr Jafar yana dana sani da cizon yatsa akan abinda ya aikatama ya Umar, gashi yarasa hanyar dazaibi yarok'i gafararsa, Dan yanzu ya Umar d'in nunawama yakeyi tamkar bai sonsuba.

Ana haka akasha bikinsu Rafi'a da fatee da Hasiya, su ya Umar suntaka rawar gani sosai, sune iyayen amare sune Na angwaye, ansha biki lfy, angina da amare duksun tare agidajemsu.
To ALLAH ya sanya alkairi amen😁.

_________________________
My Husna wai haryanzu jikin NASA?.
Wlhy kuwa ya fharuk, haryanzu akwai zazza6in, gashi fodiyo bayason shan magani, jibifa yanda nake matseahi amma yana zizzilewa, bawani Abu baneba hak'orane kawai.
Ya Umar yad'auki fodiyo daketa kuka saboda maganin da Asma'u tamasa d'ura dashi, rungumesa yayi ajikinsa yana lallashinsa.
Asma'u dake kallonsu ta ce, "ana murmar fara tafiya ciwo yazo ya hana.
Karki damu insha ALLAH zai warke, ALLAH yakawo masa tafiyarmane dawuri, watansafa Tara kenan da haihuwa.
Eh hakane wata tara, tunda yaron mufida watansa 1 kenan da sati biyu, aranar sunan kuwa akecewa watan fodiyo takwas.
Kai yanzu nan har mufida tayi wata 1 da haihu?.
Harma da sati biyu yaya, ALLAH dai yasa mucika da imani, aii duniya na gudu wlhy.
To ALLAH yasa mucika da imani.
Ameen ya rabbi. Kwanannan zakaga cikin su fatee ma wata tafara laulayi.
Dariya ya Umar yayi, to ai abunne babu wuya, wuyartadai a d'aura auren.
Hakane kuma wlhy.
Sunata hirarsu cikin nishad'i.
Can ya Umar ya ce, " af namanta wlhy, amaeyar ya Abubakar mafa babu lafiya, kishirya Dan ALLAH anjima mije mu dubata.
Tofa ko itama cikinne?.
Ina k'yautata zaton haka kam, d'azu nima yake sanar dani damuka had'u a gida.
Ayya ALLAH yak'a lfy, da yamma idan kundawo saimuje.
Humm nikinma tunamin wlhy, su yazeed sunyi zamansu, gashi har 1 saura, kumafa k'arfe biyu za'a fara meeting d'in.....
Sallamar yazeed takatse ya Umar.
Amsawa sukayi.
Sannan Yashigo cikin falon suka gaisa da Asma'u tareda d'n barkwanci da'aka saba.
Saida takawo masa ruwa da zo6o yasa, (Dan bata rabo da zo6o saboda k'aunar da ya Umar me mass).
Babu dad'ewa saiga muktar shima.
Sallama sukayi mata suka tafi.
Bayan tafiyarsu tad'an k'ara gyara gidan, tagoya fodiya tatafi gidan Anty saddiqa dansu d'anyi hira kafin mazajen nasu sudawo...........

7:23pm
Sukayi shirin zuwa asibiti duba matar ya abubakar daya aura kwanakin bata, babu rsuwanta, bakamar sakinaba.
A asibitin sun tararma har an sallamesu, suna shirin tafiya gida, dama mamace awajenta. Bayan and'an gaggaisa da ya jiki suka shirya tsaf.
Sun fito kenan saiga wasu mutane suma sunfito suna kuka d'aukeda gawar d'an uwansu.
Audai su ya Umar suka matsa gefe suna bada hak'uri.
Mamar mamacince k'arshen fitowa, tanata rabzar kuka dafad'in ALLAH ya isa tsakaninmu dake Zainab, kin cucemu, kin kashe mana d'a, zayyan ALLAH ya gafarta maka.
Gaban Asma'u ne yafad'i danjin an ambaci sunan Zayyan.
Kad'an tamatsa kusada gadon da aka turo gawar zayyan za'a saka a mota.
Idanu tazaro sosai waje Dan ganin Zayyan d'inta, cikin rawar murya tace ya Fharuk wlhy Zayyan ne, ALLAH sarki Zayyan, ALLAH ya gafarta maka.
Cak Maman Zayyan tatsaya da kukan datakeyi, hakama sauran 'yan uwan Zayyan duk hankalinsu nakan Asma'u da ya Umar dake lallashinta.
Maman Zayyan tamatso kusadasu, tana fad'in yarinya ina kikasan Zayyan d'ina?.
Cikin kuka Asma'u tamusu bayanin dangan takarta da Zayyan abaya.
Rungumeta Maman Zayyan tayi tana kuka, dabama Asma'u hak'uri, tad'ora dafad'in ai tsinanniyar yarinyar days aura dalilin kwad'ayinsa ita ta manna masa cutar k'anjamau, bai fargaba saida taga yimasa illah, watanmmu biyu kenan a asibitinnan muna jiyya, sai yau ALLAH ya kar6i kayansa.
Zayyan yayi asarar kamilar mace irinki Asma'u, nadad'e ina bak'incikin rashin Aurenki da Zayyan baiyiba dukda ban sankiba. Amma babu yanda zanyi tunda mahaifinsa ya goya masa baya akan auren Zainab, saboda kwad'ayin abin duniya ita 'Yar mai kud'ice.
To dama ance k'uda wajen kwad'ayi yake mutuwa, naga zahiri akan Zayyan kuwa. Ta kuma rushewa da kuka.
Dak'yar su ya Umar suka lalla6eta tashiga mota, Dan tuni ansaka gawar zayyan d'in.
Haka suka tafi sukabar Asma'u na kuka itada mama.
Dak'yar ya Umar ya lallasheta acikin mota.

To ALLAH ya jik'anka Zayyan😭.

*_Lubna_*
Lubna kam abubuwa sun rikice mata, itada Hafiz kullum fad'a harda dabbe, yafita k'arfi, haka zai kamata ya jibga, yazageta tas.
Yanzu batada komai, d'an kud'in daya rage mata sun k'are. Hafiz kuwa bakomai yake iya mataba, Dan yace bazai iya da yanda take cin uban kud'iba.
Wannan dalilin yasa zaman lafiya ya k'aura agidansu, inhar zata nemi Abu yace mata bashidashi to yanzu zasuyi sama kuwa.
Yau danben yakaisu da zagin uwaka ubaka, atake anan Hafiz ya yanka mata Jan kati da saki uku 6aro-6aro ajiki.
Shewa tabuga da fad'in tafi nono fari, itadama tagaji da zama dashi, Dan haka ya tattara inasa-inasa yabar mata gidanta.
Ko'a kwalar rigarsa yakwashe kayansa yabar gidan, dama shimad'in yanzu babu komai, matsalolin lubna sun ida durk'usar dashi. Bashida komai yanzu na azo agani.
Awashe gari lubna tad'aga gidan ta sayar dakomai dake cikinsa. Sutturunta kawai ta d'iba, ta sallami 'yan aikinta. Bilki kawai tabari ta tattara suka koma gidan mom............

*_(((S)))).......2018_*
*_I love you all my fan's_*
[1/6, 5:11 PM] ~🇩 ' 🇯 🇦 🇷 🇭✍: 👩🏻‍💻.........

💎 *_KARAYAR ARZEEK'I!!_* 💎

*_NA_*
*_Bilyn Abdul_*

*_Sadaukarwa_*
_miss Xoxo na_
_Zarah Bukar_
_Ayusher Muh'd_

*_NIKA'DAI👌🏼 WRITER ASSO.....😜_*

*_page→77-78_*
Chapter 42 · 0% Book details