Sashe 44
Ƙaramar Bazawara Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Koda ita É—in BAZAWARA CE zaka nemi soyayyar ta a haka kuma ka aure ta?"
A firgice sulaiman ya juyo tare da ƙanƙance idanun sa yana watsa ma zayyad kallon tambaya don yaji maganar tashi tayi mishi nauyi ainun,
"Indai ka aminta ka yarda zaka aureta a hakan ni kuma nayi maka alƙawarin zan haƙura da Saudat, zan yayyafa ma zuciya na ruwan sanyi na bar maka ita"
"Bazawara kuma? Are You serious??"
"Ƙwarai kuwa! Saudat bazawara ne kuma da bakinta ta faɗamin haka nasan ba zata min ƙarya ba, akwai faɗi tashi da ƙunci a rayuwarta wanda kai baka sanda shi ba, sannan ita ba ƴar garin nan bane har yanzu dangin ta da iyayen da suka haife ta da kuma dangin tsohon mijinta suna ƙauye, kuma ita ba jinin su khamis bane, ceton ta yayi daga mummunar ƙaddarar dake bibiyar rayuwar ta ya kawo ta cikin garin yola"
Istigfari yayi a zuciyar shi lallai ya shiga sahun maciya amana tunda ya buɗe sirrin da ɗaiɗaiku kuma amintattu ne Saudat ta sanar dasu amman yaya ya iya! Nima ma kanshi mafita yake yi don ya san tabbas babban yaya yaji maganar nan ba zai yarda da wata alaƙa dake tsakanin su ba ma ballantana aje ga batun aure,
Kuma hakan ne ta faru, yana gama ji daga bakin zayd ɗin cikin tashin hankali, juyayi, kullewar kai da ruɗani ya faɗa mota a ɗari suka bar gidan, zayyad najin wani tuƙuƙin baƙin ciki a ranshi har numfashin sa yana sama, hannun shi na dama ya ɗaga ya ɗaura a kanshi da yaji kaman ana sarawa da adda a take ya yanki jiki ya faɗi!!
 *******
Gaisawa da hajiya mukayi irin gaisuwar da muka saba irin ta uwa da ƴa don sosai take nuna min ƙauna, kuma nima ina sonta ina tana da tsananin ƙima a idanu na, mun ɗan taɓa hira kaɗan ta kuma tambaye ni makaranta kafin daga nan muka wuce part ɗin aunty amarya kasancewar Zaytoon ta samu miji a can garin da take karatu, Muna tare da Batool sunyi aure Fa'iza ma an saka mata rana, da anso haɗawa da Sulthana don har wani ya fito taƙi firr tace ita sai zayyad,
Bansan wurin wa danje ba a É—akin su tunda mutum É—aya ne muke É—an shiri da ita a cikin wa'inda suka rage kuma mun riga mun gaisa, a parlor na tarad da Ruma tana zaune gefen aunty suna buga lissafi a jikin takarda wanda bansan na menene ba,
Jin sallama na yasa ta miƙe da azama tana sakin ihu calculatorn dake cinyar ta ya faɗi ko a jikin ta tabi kanshi ta take da gudu tayiyo kaina ta rungume ni har sanda muka fillu gefe har muna niman faɗuwa,
"Oyoyo bestie naa" ta kira ni da sunan da muke wa juna laƙani dashi kasancewar kyakkyawar alaƙa da amintaka da ya shiga tsakanin mu a shekaru kaɗan baya da suka wuce,
A hankali cikin kunnen ta na raÉ—a mata "besty aunty na kallon mu fah"
"Toh miye a ciki?..... Ohh sorry na manta ashe surkuwar mu ce" sake ni tayi tana dariya ƙasa_kasa ta ja hannun Jannat muka ƙarasa shiga ciki,
"Ah ah... Maraba da zuwa Æ´ata"
Durƙusawa nayi a gaban ta cike da kunya na gaidata ta amsa da fara'a tana tambaya na yanda na baro gida,
"Lafiyan zu ƙlau sunce a gaishe ku"
"To madallah muna amsawa"
Hirar mu bata yi tsayi da armashi da aunty kamar yanda mukayi da hajiya ba saboda tsananin kunyar ta da nake ji, muna zaune Ruma ta wuce da kayan ciye_ciye shaƙe a tray cikin ɗakin ta sannan tazo ta shigar damu,
Idan kaga mun rasa abun zantawa saidai bamu haɗu ba ko kuma bamu ji muryar juna ba, hakan yasa muna shiga muka haɗa Jannat da kayan maƙulashe ta zauna tana haƙarsu sai iyayi take yi wai itama ta fara zama ƴammata ƙannen ta har biyu, kasancewar ta Radio mai jini muka ƙule can ƙarshen gado sannan muka buɗe chapter saidai bamu yi nisa ba aka bankaɗo ƙofar ɗakin har saida muka razana, aunty ne ta shigo fuskar ta ɗauke da tsananin tashin hankali ta sanar dani makaren zayyad sun tashi bansan lokacin da na dira daga gadon ba nayi waje a gujee.
 ******
Jingina kanshi yayi da jikin seat yana ji kaman shima yayi kukan ko zuciyar shi zata samu salama,
Me yake faruwa ne? Me ya same shi ne? Æoyayyun abubuwa sun faru birjik a bayan idanun shi amman ya akayi bai gane su ba sai yanzu? Mutane biyu da ya aminta dasu yake Æ™aunar su matuÆ™a saboda matsayin da suke dashi a zuciyar shi sun ha'ince shi irin ha'incin da a yanzu yaka jin yana ragargaza masa zuciya,
"Ƙwarai kuwa! Saudat bazawara ce kuma da bakinta ta faɗamin haka nasan ba zata min ƙarya ba"
Ya sake taryo kalaman zayyad É—in a kwakwalwar shi,
Ta yaya za'ayi saudat ta zamo bazawara? Yanzu shekarun ta 18 kacal lokacin da tazo gare su bata fi 15 ba yaushe har tayi aure ta fara zawarci? Anya maganar kuwa gaskiya ne ba shirya shi aka yi don ayi masa harbi biyu cikin rami É—aya ba?
Amman ya sota kuma har yanzu yana sonta, da ace ɗan adam ke ɗaura ma kanshi soyayya da Saudat bata shiga ko cikin jerin kaso na 10 cikin kalan matan da yake so ba, amma tun tana tatsitsiya yake sonta tun a lokacin yake mata kallon ƙwaila amman hakan bai saka shi ya janye ba, saidai yanzu dole ne ya janye ɗin dan ba zai taɓa auren ta a matsayin bazawara ba musamman ma a yanzu da baisan dalilin da ya fito da ita daga ɗakin mijin ta ba idan ta tabbata bazawaran ce da gaske kenan,
Da ƙyar ya iya jan jiki ya fitar da kanshi daga cikin motar cikin wani kasala da ya dirar masa saboda baƙin ciki ya shiga gida yana layi kaman wanda yayi maye,
a yanxu Sadiya ta fara saduda tayi sanyi kusan rabin makaman yaƙin ta tayi watsi dasu don faɗan yafi ƙarfin ta a yanzu gashi bata da mataimaki, saboda the more tana ƙoƙarin hana faruwan wannan al'amari tsakanin Saudat da sulaiman sai taga kaman daɗa angiza shi take yi tana ƙara ma wutan fetir,
Ta kaɗa ta rawa abu yaƙi ci don har sharri suka taɓa yi ma saudat a lokacin bikin Muna kan cewa ita ta sace gold ɗin sadiyan wanda yafi kowanne tsada bayan ita da hannunta ta ɗauka ta bata kan tasa, da taƙi daga farko sai sadiyan ta nuna fushinta sosai tana cewa ita bata ɗauke ta kaman dangi bane yasa take maida mata hannun kyauta baya, da ta matsa sai Saudat ɗin ta amince gudun ɓacin ran babban yaya da taga kaman ma ba sakawa zatayi ba sai ta saka mata shi a wuya kuma ta hana ta cirewa dashi dole taje dinner,
Ana tsaka da biki wuri yayi wuri taro na manyan mata da haɗaddun maza masu ji da isa da kuma dukiya a tsakiyar su Sulthana tazo ta fizge sarƙan har saida taji ma saudat ɗin ciwo a wuya, ƙarar da ta sake da tsawan da Sulthanan take mata ya sanya wurin yayi tsit hankalin kowa ya dawo kansu,
Har akayi komai aka gama Sadiya bata ce komai ba dukda rantse rantsen da Saudat ɗin take yi haka ma babban yaya yana zaune ƙeƙam kaman gunki ya zuba musu idanu ɓari ɗaya na zuciyar shi yana ayyana mishi da gaske sata tayi wani ɓari kuma yana tunatar dashi irin nagartan Saudat din,
Zayyad!! Mutum ɗaya wanda da ƙyar ya samu zuwa bikin saboda zaman wuri ɗaya ya ishe shi shine kaɗai mutumin da yazo gaban kowa da kowa ya take mata ya aybanta abinda Sulthanan tayi don itama da nata haushin ta ƙwace mata saurayi, ganin shirin su yana niman faɗuwa ƙasa warwas yasa ta yi maganar "dalilin da yasa Sadiya bata bawa saudat sarƙan haɗe da ɗan kunnen shi ba indai a gaske batan tayi"
Shima zayyad ya mayar musu da cewa "ai ita ba doluwa bane da idan ta sata zata saka kuma ta shigo cikin su dashi har ta bari su gani" wannan kalamin shi ya tabbatar ma sulaiman duk abinda ya faru shiri ne kawai don a sanin shi Saudat batayi wayon da zata saci abu mai tsada kaman wannan har ta siyar ba yana da tabbacin bata san darajar shi ba,
A sannan ne zayyad ya raba gari da Sulthana ita kuma uwar gayya consequences ɗin da hakan ya jawo mata yasa tayi danasanin fara shi a rayuwar ta don taga tashin hankalin da bata taɓa ganin irinshi ba a wurin mijin nata,
Kallon shi tayi cikin wannan yanayin amman tosashshen ƙwaƙwalwarta bata faɗa mata taje ta tare shi taji me ya same shi ba har ya wuce ciki, shi kuma a lokacin yana tsananin buƙatar mai kulawa ko mai sauraro daman saudat ɗince yakan kira wani lokaci koda tana makaranta ya saka a bata waya ya ɗan tambaye ta shawarin ta a kan wasu abubuwa wanda bata ɗauki hakan a matsayin wani abu ba amman yau Saudat ɗin ita taji masa ciwo.a zuciya,
Zayyad bai faɗa min komai da ya faru a ranan ba, bayan ya farfaɗo ma da aka kira sulaiman aka faɗa mishi ciwon shi ya tashi bai gwada wani matsanancin damuwa ba, bai yashi hankalin shi ya daburce kuma ya dawo a kan ƙafar shi kaman da ba, sai kawai yayi masa addu'a ya kashe wayar kan cewa za'a fara nima mishi magani kwanannan insha Allah,
Aunty ta jingina hakan ne da cikar buri da biyan buƙata da suka samu zayyad ya riga ya fara aiki shiyasa babu sauran damuwa,
Cikin sati biyu rikici sosai ya ɓarke a tsakanin su suka dawo basu yin ko ga maciji ina gefe bansan me yake faruwa ba saidai ya rage kirana a waya yanzu bamu yin dogon hira, kullum muryar shi cikin damuwa ina ji a jiki na akwai abinda yake ɓoye min amman idan na tambaye shi sai yace min babu komai,
A wannan yanayin da suke aka samu mai maganin da aka fara kai zayyad kuma alhamdulillah yanzu ana samun dama dama kaÉ—an tunda magani sai a hankali..........🤦ðŸ»â€â™€ï¸
A firgice sulaiman ya juyo tare da ƙanƙance idanun sa yana watsa ma zayyad kallon tambaya don yaji maganar tashi tayi mishi nauyi ainun,
"Indai ka aminta ka yarda zaka aureta a hakan ni kuma nayi maka alƙawarin zan haƙura da Saudat, zan yayyafa ma zuciya na ruwan sanyi na bar maka ita"
"Bazawara kuma? Are You serious??"
"Ƙwarai kuwa! Saudat bazawara ne kuma da bakinta ta faɗamin haka nasan ba zata min ƙarya ba, akwai faɗi tashi da ƙunci a rayuwarta wanda kai baka sanda shi ba, sannan ita ba ƴar garin nan bane har yanzu dangin ta da iyayen da suka haife ta da kuma dangin tsohon mijinta suna ƙauye, kuma ita ba jinin su khamis bane, ceton ta yayi daga mummunar ƙaddarar dake bibiyar rayuwar ta ya kawo ta cikin garin yola"
Istigfari yayi a zuciyar shi lallai ya shiga sahun maciya amana tunda ya buɗe sirrin da ɗaiɗaiku kuma amintattu ne Saudat ta sanar dasu amman yaya ya iya! Nima ma kanshi mafita yake yi don ya san tabbas babban yaya yaji maganar nan ba zai yarda da wata alaƙa dake tsakanin su ba ma ballantana aje ga batun aure,
Kuma hakan ne ta faru, yana gama ji daga bakin zayd ɗin cikin tashin hankali, juyayi, kullewar kai da ruɗani ya faɗa mota a ɗari suka bar gidan, zayyad najin wani tuƙuƙin baƙin ciki a ranshi har numfashin sa yana sama, hannun shi na dama ya ɗaga ya ɗaura a kanshi da yaji kaman ana sarawa da adda a take ya yanki jiki ya faɗi!!
 *******
Gaisawa da hajiya mukayi irin gaisuwar da muka saba irin ta uwa da ƴa don sosai take nuna min ƙauna, kuma nima ina sonta ina tana da tsananin ƙima a idanu na, mun ɗan taɓa hira kaɗan ta kuma tambaye ni makaranta kafin daga nan muka wuce part ɗin aunty amarya kasancewar Zaytoon ta samu miji a can garin da take karatu, Muna tare da Batool sunyi aure Fa'iza ma an saka mata rana, da anso haɗawa da Sulthana don har wani ya fito taƙi firr tace ita sai zayyad,
Bansan wurin wa danje ba a É—akin su tunda mutum É—aya ne muke É—an shiri da ita a cikin wa'inda suka rage kuma mun riga mun gaisa, a parlor na tarad da Ruma tana zaune gefen aunty suna buga lissafi a jikin takarda wanda bansan na menene ba,
Jin sallama na yasa ta miƙe da azama tana sakin ihu calculatorn dake cinyar ta ya faɗi ko a jikin ta tabi kanshi ta take da gudu tayiyo kaina ta rungume ni har sanda muka fillu gefe har muna niman faɗuwa,
"Oyoyo bestie naa" ta kira ni da sunan da muke wa juna laƙani dashi kasancewar kyakkyawar alaƙa da amintaka da ya shiga tsakanin mu a shekaru kaɗan baya da suka wuce,
A hankali cikin kunnen ta na raÉ—a mata "besty aunty na kallon mu fah"
"Toh miye a ciki?..... Ohh sorry na manta ashe surkuwar mu ce" sake ni tayi tana dariya ƙasa_kasa ta ja hannun Jannat muka ƙarasa shiga ciki,
"Ah ah... Maraba da zuwa Æ´ata"
Durƙusawa nayi a gaban ta cike da kunya na gaidata ta amsa da fara'a tana tambaya na yanda na baro gida,
"Lafiyan zu ƙlau sunce a gaishe ku"
"To madallah muna amsawa"
Hirar mu bata yi tsayi da armashi da aunty kamar yanda mukayi da hajiya ba saboda tsananin kunyar ta da nake ji, muna zaune Ruma ta wuce da kayan ciye_ciye shaƙe a tray cikin ɗakin ta sannan tazo ta shigar damu,
Idan kaga mun rasa abun zantawa saidai bamu haɗu ba ko kuma bamu ji muryar juna ba, hakan yasa muna shiga muka haɗa Jannat da kayan maƙulashe ta zauna tana haƙarsu sai iyayi take yi wai itama ta fara zama ƴammata ƙannen ta har biyu, kasancewar ta Radio mai jini muka ƙule can ƙarshen gado sannan muka buɗe chapter saidai bamu yi nisa ba aka bankaɗo ƙofar ɗakin har saida muka razana, aunty ne ta shigo fuskar ta ɗauke da tsananin tashin hankali ta sanar dani makaren zayyad sun tashi bansan lokacin da na dira daga gadon ba nayi waje a gujee.
 ******
Jingina kanshi yayi da jikin seat yana ji kaman shima yayi kukan ko zuciyar shi zata samu salama,
Me yake faruwa ne? Me ya same shi ne? Æoyayyun abubuwa sun faru birjik a bayan idanun shi amman ya akayi bai gane su ba sai yanzu? Mutane biyu da ya aminta dasu yake Æ™aunar su matuÆ™a saboda matsayin da suke dashi a zuciyar shi sun ha'ince shi irin ha'incin da a yanzu yaka jin yana ragargaza masa zuciya,
"Ƙwarai kuwa! Saudat bazawara ce kuma da bakinta ta faɗamin haka nasan ba zata min ƙarya ba"
Ya sake taryo kalaman zayyad É—in a kwakwalwar shi,
Ta yaya za'ayi saudat ta zamo bazawara? Yanzu shekarun ta 18 kacal lokacin da tazo gare su bata fi 15 ba yaushe har tayi aure ta fara zawarci? Anya maganar kuwa gaskiya ne ba shirya shi aka yi don ayi masa harbi biyu cikin rami É—aya ba?
Amman ya sota kuma har yanzu yana sonta, da ace ɗan adam ke ɗaura ma kanshi soyayya da Saudat bata shiga ko cikin jerin kaso na 10 cikin kalan matan da yake so ba, amma tun tana tatsitsiya yake sonta tun a lokacin yake mata kallon ƙwaila amman hakan bai saka shi ya janye ba, saidai yanzu dole ne ya janye ɗin dan ba zai taɓa auren ta a matsayin bazawara ba musamman ma a yanzu da baisan dalilin da ya fito da ita daga ɗakin mijin ta ba idan ta tabbata bazawaran ce da gaske kenan,
Da ƙyar ya iya jan jiki ya fitar da kanshi daga cikin motar cikin wani kasala da ya dirar masa saboda baƙin ciki ya shiga gida yana layi kaman wanda yayi maye,
a yanxu Sadiya ta fara saduda tayi sanyi kusan rabin makaman yaƙin ta tayi watsi dasu don faɗan yafi ƙarfin ta a yanzu gashi bata da mataimaki, saboda the more tana ƙoƙarin hana faruwan wannan al'amari tsakanin Saudat da sulaiman sai taga kaman daɗa angiza shi take yi tana ƙara ma wutan fetir,
Ta kaɗa ta rawa abu yaƙi ci don har sharri suka taɓa yi ma saudat a lokacin bikin Muna kan cewa ita ta sace gold ɗin sadiyan wanda yafi kowanne tsada bayan ita da hannunta ta ɗauka ta bata kan tasa, da taƙi daga farko sai sadiyan ta nuna fushinta sosai tana cewa ita bata ɗauke ta kaman dangi bane yasa take maida mata hannun kyauta baya, da ta matsa sai Saudat ɗin ta amince gudun ɓacin ran babban yaya da taga kaman ma ba sakawa zatayi ba sai ta saka mata shi a wuya kuma ta hana ta cirewa dashi dole taje dinner,
Ana tsaka da biki wuri yayi wuri taro na manyan mata da haɗaddun maza masu ji da isa da kuma dukiya a tsakiyar su Sulthana tazo ta fizge sarƙan har saida taji ma saudat ɗin ciwo a wuya, ƙarar da ta sake da tsawan da Sulthanan take mata ya sanya wurin yayi tsit hankalin kowa ya dawo kansu,
Har akayi komai aka gama Sadiya bata ce komai ba dukda rantse rantsen da Saudat ɗin take yi haka ma babban yaya yana zaune ƙeƙam kaman gunki ya zuba musu idanu ɓari ɗaya na zuciyar shi yana ayyana mishi da gaske sata tayi wani ɓari kuma yana tunatar dashi irin nagartan Saudat din,
Zayyad!! Mutum ɗaya wanda da ƙyar ya samu zuwa bikin saboda zaman wuri ɗaya ya ishe shi shine kaɗai mutumin da yazo gaban kowa da kowa ya take mata ya aybanta abinda Sulthanan tayi don itama da nata haushin ta ƙwace mata saurayi, ganin shirin su yana niman faɗuwa ƙasa warwas yasa ta yi maganar "dalilin da yasa Sadiya bata bawa saudat sarƙan haɗe da ɗan kunnen shi ba indai a gaske batan tayi"
Shima zayyad ya mayar musu da cewa "ai ita ba doluwa bane da idan ta sata zata saka kuma ta shigo cikin su dashi har ta bari su gani" wannan kalamin shi ya tabbatar ma sulaiman duk abinda ya faru shiri ne kawai don a sanin shi Saudat batayi wayon da zata saci abu mai tsada kaman wannan har ta siyar ba yana da tabbacin bata san darajar shi ba,
A sannan ne zayyad ya raba gari da Sulthana ita kuma uwar gayya consequences ɗin da hakan ya jawo mata yasa tayi danasanin fara shi a rayuwar ta don taga tashin hankalin da bata taɓa ganin irinshi ba a wurin mijin nata,
Kallon shi tayi cikin wannan yanayin amman tosashshen ƙwaƙwalwarta bata faɗa mata taje ta tare shi taji me ya same shi ba har ya wuce ciki, shi kuma a lokacin yana tsananin buƙatar mai kulawa ko mai sauraro daman saudat ɗince yakan kira wani lokaci koda tana makaranta ya saka a bata waya ya ɗan tambaye ta shawarin ta a kan wasu abubuwa wanda bata ɗauki hakan a matsayin wani abu ba amman yau Saudat ɗin ita taji masa ciwo.a zuciya,
Zayyad bai faɗa min komai da ya faru a ranan ba, bayan ya farfaɗo ma da aka kira sulaiman aka faɗa mishi ciwon shi ya tashi bai gwada wani matsanancin damuwa ba, bai yashi hankalin shi ya daburce kuma ya dawo a kan ƙafar shi kaman da ba, sai kawai yayi masa addu'a ya kashe wayar kan cewa za'a fara nima mishi magani kwanannan insha Allah,
Aunty ta jingina hakan ne da cikar buri da biyan buƙata da suka samu zayyad ya riga ya fara aiki shiyasa babu sauran damuwa,
Cikin sati biyu rikici sosai ya ɓarke a tsakanin su suka dawo basu yin ko ga maciji ina gefe bansan me yake faruwa ba saidai ya rage kirana a waya yanzu bamu yin dogon hira, kullum muryar shi cikin damuwa ina ji a jiki na akwai abinda yake ɓoye min amman idan na tambaye shi sai yace min babu komai,
A wannan yanayin da suke aka samu mai maganin da aka fara kai zayyad kuma alhamdulillah yanzu ana samun dama dama kaÉ—an tunda magani sai a hankali..........🤦ðŸ»â€â™€ï¸