← Book details Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 41 OF 43

Sashe 41

Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Zaune Rufaida take a falon Amma ta tasa dan wake agabanta tana kallo takasa ci ko kadan. Ta rame sosai tayi wani irin haske. Kirjin da baya ne kawai acike dam. Amma ta zauna kusa da ita tace”Rufaida kefa kika daman na miki dan wake kuma kin kici,ko kinfiso sai Auta ta dawo daga makaranta ta tasaki agaba tana kuka kafin kici?kin manta fadan da Umman ki da Abbanki suka miki jiyako?” Rufaida ta girgiza kai tana share hawaye “Amma ni bature nakeson gani,kunce yana raye amma ni ban ganshi ba,tun randa na ganshi a mafarki harna dinga Amai ban kara ganinshi ba” Amma tai murmushi “oya ci koda kadanne nabaki albishir mai dadi kiji” tadan kalli Amma,Amma ta gyada mata “trust me,I promise zakiji dadin news din,amma kifara ci dan rabonki da abinci tun jiya da daddare da Auta ta tasaki agaba kikaci yam balls,so kike bebin cikin ki ya rame? ” Rufaida ta girgiza kai tareda sa hannu aciki plate din tafara ci ahankali har taci rabin plate sanan ta kalli Amma nakoshi. Amma ta shafa kanta kafin ta mika mata maganin rana tasha da kyar sanan tace “Amma fadamin?” Amma tai murmushi “dazu kina bacci Dadin Auta yakira yace min yau zasu dawo dashi da Muzzammil da Barraq dinki ita kuma Mum zata wuce Russia dan tanada case a chan ana nemanta” cikin murna Rufaida ta rike hanun Amma tace”Amma wanan baturen shine Barraq ko,shine zai dawo? ” Amma ta gyada mata kai tana murmushi, murmushi Rufaida tasake yi tareda chusa kanta tana murmushi Amma tai dariya oya tashi ki dauko hijabin ki na kaikai Zee Hamza saloon wata yar katsina amiki gyaran jiki dana gashi da kunshi.
Karfe 5:00 na yamma suka dawo Rufaida sai sheki take fuskar nan tai kyau. Amma ta kaita part din Barraq tahada mata ruwan turare tai wanka dashi. Amma tace bari naje na duba abincin da Fauzeeya(yar aiki)ta hada. Ta wuce tafita. Rufaida tai wanka tafito ta zauna a gaban madubi tana kallon lallin da akamata dake burgeta. Ahankali tasake mikewa ta dauko wata katuwar handbag ta juye akan gado tana murmushi “Umma na nagode da kayan kwalliyan da kika kawomin” kwalliya tayi sosai tai kyau sanan tasake dauko katuwar jakar da Umma ta kawo mata taciro wani bakin 3quarter wando wanda da kadan ya wuce guiwa da Jan shimi armless anmai kwalliya da fulawowi bakake,saka kayan tayi ta chusa shimi cikin wandon (zanzaro)tadau wani kacha da yazo tare da wandon a matsayin belt ta zura ta kulle tareda sakinshi yabi gefen hip dinta ya kwanta. Zama tayi agaban madubi ta zira jan dan kunne karami yana walkina kaman Diamond tadau wani hair clip jajaye masu suffan kananun fulawowi ta jerasu agaban gashinta abin yay mata kyau sosai takara dawowa yarinya sak. murmushi tadan saki ta kalli madubin tai mai fari”toni kai madubi mena kallona?,ai dai ban cema inason bature ba “ta murguda baki”am just soo excited yau bature zai dawo” tasa tafukan hanunta ta rufe fuskarta “to uhm, uhm ai jiya da Umma tazo tace nadinga gayu,nai gayu sosai randa bature zai dawo” da sauri ta mike tsaye”laaa turare na da Umma tace nasa duk randa zai dawo” da sauri tasake bude jakar ta dauko wani dan karamin kwallba ta bude ta tsiyaya turare a hanunta ta murza ta shafe jikinta dashi tareda lumshe ido jin wani sassanyar kamshi na shiga jikinta. Jin ana kiran sallan mangari ba yasa ta shimfida dadduma tai salla takara gaggyara dakin ta wuce falo ta kwanta akan kujera tana kallon “Love is timeless” ko minti sha biyar batayi da fara kallon ba Bacci yay gaba da ita.
Suna fitowa daga bangaren ya kalleta ya shafo kanta”Auta na ki koma daki kije kiyi karatu, ba kince min gobe kunada exam ba?”Auta tadan zumburo baki “but Uncle B i missed yhu saisa nakeson na bika na kwana a part dinku” da kyar Barraq ya hadiye yawun daya taru a bakinshi yadan zaro ido”Okay Okay Auta naji amma yanzu kifara komawa part dinku revise ur book very well anjima saina zo mutafi ki kwana tareda mu “murmushi ya bayyana akan fuskar Auta tasaki Uncle B tajuya tace”to zanyi karatun sosai yanda bazan manta bako?” Barraq ya gyada kai good gurl tajuya takoma part dinsu. Yayinda Barraq yay murmushi yaja trolley hanunshi zuwa part dinshi. Ahankali ya bude kofar dakin wani sanyayyen ni’imantaccen kamshi ya ziyarci hancinta. Ya lumshe ido ya bude.
Maman Abd Shakur 😘

[7/25, 20:28] Aishat Muhammad: *KAINE SIRRI NA*

87

Kafin ya daga kafa ya shiga falon ya maida kofa ya rufe. ware ido yayi hango abu mafi soyuwa agareshi kwance tana bacci cikin kwanciyan hankali. Karasa wa gaban kujeran yayi ya tsugunna yana kallon ta shimin ya zazzago yanda ta kwanta hakan yabashi daman ganin abunda yafiso gani, lumshe ido yayi da sauri jin wani irin shock nabin jinin shi. Ahankali yasa hannu ya shafa lallan dayaga an mata a hannu dan ya mugun burgeshi ga fatar ta yakara taushi ya daura hannu akan cikinta ya lumshe ido” My Baby Allah rayamin kai,baka taba gaisawa da Baban ka bako?”Yadan bude ido kadan “don’t worry yau dole na gaisa dakai” Ahankali ya dukar da bakinshi yakai saitin kunnen ta “My Rufaida ur Husby is back” turo baki tayi cikin barci takara muskuta wa cikin bacci. Barraq yakai ganinshi wurin abun dake kara tadamai hankali. Hanunta yadan daddaka ahankali”Baby na Baby na ” bude ido tayi kadan ta kalleshi ganin bature tsugunne agabanta yakara haske gashin kanshi ya kara kwanciya ga sabon farin gilashin da akamai yafi nada kyau da karbanshi yasa takarasa bude ido gabaki daya ta kalleshi murmushi ya sakar mata “tashi nine nadawo” tashi tayi zaune idanunta suka ciko da kwalla tana kallonshi “kaine ko yauma mafarki nakeyi?” Barraq yay murmushi “nine mintsile ni kiji” ya mike tsaye itama ta tashi takai hannu ta taba fuskarshi taji ta taba fuska kuka ya kufce mata Barraq ya bude hannu tafada kirjinshi tana kuka sosai,ya kwantar da kanshi a kan gashinta yana shakan kamshin dake neman sa hankalin shi ya gushe dago kanta tayi daga jikinshi ta zame jikinta daga nashi ta juya taji Barraq ya rike mata hannu”ina zaki? ” idanunta alumshe cikin karamar murya tace”fitsari nakeji sosai” saki ta yayi tajuya tana tafiyan ta mai daukan hankali daya kara birkita Barraq harta shiga bayin ya sauke ajiyan xuciya yafada kan kujera yana rage kayan jikinshi.
Koda tafito daga bayin ta tsaya tai salla issha ta cire hijabin jikinta ta linke ta ajiye ta dawo falon daga shi saidan farin boxer ta ganshi ya rike glass cup zuma aciki cike yana sha yayinda dayan hanunshi ke dauke da remote yana kallon News. Baisan da shigowar taba yadaiji alamun ana kallonshi hakan yasa ya juyo da kanshi karaf idanunsu suka hadu da sauri ta juya tana yarfe hannu bakinta na rawa tace”na..uhm. .na. .kawoma ab…abinci?ya..ya jikin ka..?” Murmushi ya danyi ya ajiye kofin zumar akan kujera ya tashi batai tsammani ba taji an rungumeta ta baya jikinta yafara bari “am okay banajin yunwa “ke kinci abincin?”ta gyada mai kai tana kokarin tureshi kara matseta yayi kafin ya juyo da ita yahada bakinshi da nata yana tsotsa da zafi zafi.

Kuka Rufaida tasaki sosai ta tureshi “ka sakeni,me kakemin,banaso” Barraq ya girgiza mata kai,muryarshi adishe yace”No” Fuuu tajuya ta shiga cikin daki ta bugo kofa Barraq yakoma kan kujera ya zauna yakara sa shanye zuman shi ya kashe kallon ya kashe wutar daki yatafi bedroom a kwance ya ganta tana dandanna waya ko kallo bai ishetaba wutar dakin ya kashe kafin ya kwanta akan gadon yay shiru chan kuma ya tashi yafita daga dakin da sauri ya koma falo ya kwanta akasa flat ganin hakan yaki taimakonshi yasa yafara sit up.
Kunna wuta dataji anyi yasa ya tsayar da sit up din dayakeyi ya juyo yaga Rufaida ce sanye da farin kayan bacci shara shara iya guiwa. yacigaba da abunda yakeyi. Ahankali tazo kusa dashi ta zauna bai kalleta ba hakan yasa ta murguda baki “kai Baturen nan maina barina ni kadaai adaki kasan bana iya bacci ni kadai ko?” Yadan kalli yanda take turo baki aranshi yace”tasha kuka da rashin lpy dabana nan, amma yanzu jibeta ta ganni tafaramin tsiwan dis new Rufaida en… kwanciya tayi akan kafanshi “wlh bazaka sakeyin wanan abun ba,inama ma magana kayi banza dani ko?” Barraq ya murguda mata baki,da sauri ta tashi ta zauna ta ware ido tana kallonshi “laaa ka iya murguda baki dama? kai baturen nan kai tamace ne? ” bai kulataba sai rungumeta tsam dayayi a jikinshi yafara aikamata da sakonni masu zafi, data nemi kwace kanta takasa. Ahankali ya rada mata a kunne”Amarci da new Rufaida zan fara yau”.
Maman Abd Shakur 😘

mamanshakur Is all about novels.
Skip to content
Home
About
TSAFI 1to 11
← KAINE SIRRI NA 77to87TSAFI part 2. 1-13 →
KAINE SIRRI NA 88 TO D END
Posted on July 31, 2016 by mamanshakur
​[7/27, 12:44] I’m me.: *KAINE SIRRI NA*
88
Chapter 41 · 0% Book details