Sashe 2
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
3
Karfe 4 na yamma yagama abunda zaiyi shida P.A a high Court na Minna suka fito, saida yay sallan la’asar sanan suka dauko hanyar gida. yay wanka ya chanza kaya zuwa na Shan iska ya zaro taba yana zuka anishadan ce wakan awww na tashi, idanunshi a lumshe yaji anyi knocking bude idonshi yayi sanan yabada izinin shigowa P.A ne ya shigo yace “kanada baki sir, tunna dazu ne basu tafiba” wani kallo yama P.A tareda busar da hayakin taban sanan yace ” waiba nace karku fadama kowa zan zo Minna ba, cases dake kaina are enough, banason anymore wahala” da sauri P.A yace “ka gafarce ni, wasu couple s ne for d past one month sukeson ganinka kullum suna kira nace musu bakanan, saisa nafada musu yanzu kazo” batare daya kalleshi ba yace “sujira ni, ina zuwa”, saida yagama Shan taban sanan ya mike yadau lemon mint yajefa abaki, yafito zuwa office dinshi nacikin hotel din yabada izinin ashigo dasu, yana zaune aka bude kofa aka shigo Babban magidan cine da matarshi fara kakkyawa mai kama da balarabiya, da sauri ya mike ya mikama mutumin hannu suka gaisa ya nuna musu kujera suka zauna Alhajin yay magana da murmushi yace “BARRISTER BARRAQ,tun randa mukaga firan da akayi dakai a African independent television (AIT) my wife here, ya nuna hajiya tace dole mune meka,kallo daya mukaima mukasan kanada gaskiya, kallo daya mukaima mukasan zamu iya fadama matsalan mu,haka kuma kaji kakuma taimaka mana, kanadaga cikin lawyoyin kasar Nigeria masu tsayawa kan gaskiya,da bima talakawa hakkinsu ga yawon taimako,kafin mu sanka muke jinka da alkhairan ka ga jama’a” yakarasa maganan yana kallon fuskan B da kanshi ke kasa baka gane yanayin dayake ciki, Alhaji ya cigaba ” yace aranan ashirin ga wata agusta ta shekara 2015 muka wayi gari bamuga yarmu tilo maisuna RUFAIDA ba,munsan agidan ta kwana tare mukaci abincin dare komi tare amma muna tashi bamu gantaba, saidai mukaga dakin ta abude da alamun tafita, tundaga ranan babu inda bamu shiga nemanta ba, mun sanar a kafafan sanar wa amma babu ita babu alamunta gashi shekara na neman tafiya batare da munga yarmu ba har polisawa mun sanar mawa amma shiru,tunda mukaji kana Minna yasa mukataho tundaga legas dan sanar dakai komi” Matar da idonta yaciko da kwalla tace “Barrister shekaran yata 16 kacal a duniya,dan Allah ka taimake mu ka nemo mana ita” takarasa maganan bakinta na rawa, B ya sauke ajiyan zuciya yace “am sorry but aikin polisawa ne neman wanda yabata baniba… Da sauri matar tace “Barrister ni nasan wani abu akaima yata amma Alhaji yaki yarda,inaji ajikina wlh batun yauba dan Rufaida banda makaran babu inda take zuwa”, Alhaji ya kalleta yace “zaki farako” tafashe da kuka sosai B ya saukar da kanshi kasa dan ya tsani yaga manya na kuka, Alhaji yace ” Barrister wato tanada abokiyan zama ne,sai jiya taji abokiyan zaman tana waya tana fadin suda ganinta har abada wlh tariga ta shiga duniya kaman yanda tsuntsun ya shiga duniya… Shine fa tunda taji take cewa itace tama yarta wani abu ta bace” B yadade yana nazarin zancen, daga bisani ya kalle matar yarasa dawani suna zai kirata sai kawai yace “Umma” ta dago tace “naam Dana” yace “zanyi nazari,zan kuma nemeku akaro na biyu in sha Allah yarku takusa bayyana”, ya yagi wata paper yace “gashi komi kan yarku Ku rubutamin, nadaga shekarun ta, yanayin ta,makaran ta datayi kawayen ta dadai komi” Alhaji shiya rubuta sanan yabashi ya karba, Alhaji ya yaga check yarubuta kudi mai yawa ya mika mai B ya girgiza kai yace “ganinta shine farko kafin payment Alhaji nabarku lpy” yarakasu suka shiga mota matar nata godemai tana yaba halinshi na kirki saida sukabar haraban hotel din sanan yakoma ciki, dakin yarinyar daya tsinta ya wuce kai tsaye dan duba lafiyarta.
Tsayawa yayi akanta yana kallonta, ansa mata Karin ruwa ga bandeji a goshi, sai ciwukan jikin ta da hanunta an wanke su,tai wani fayau da ita tai haske kaman Mara jini. Murmushi yadanyi tunawa da duk inbaida lafiya Mum na zama taita Karanta mishi English novels masu dadi tun yana Yaro,duk in yatambayeta maisa takeyi mai haka in baida lafiya, saita cema Karanta ma Mara lafiya stories yana sa ya warke da wuri. Murmushi yadan karayi yace ” O mother I missed yhu dayawa dayawa” yace “nima bari na karantama dis little lady stories, yadan tabe baki yace who knows maybe itama ta warke da wuri takoma wurin iyayenta dan anywhere dey are suna nemanta suma” yajuya dan zuwa dakinshi ya dauko novel ya karanta ma yarinyar haryasa hannu zai bude kofa yafita yaji tana magana” Mami tsuntsun mai dago baki yana Jana,zai tafi…Mami dani zai tafi…Mamina “.
Maman Abd Shakur😘
[4/26, 9:02 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
4
Dawowa cikin dakin yay ya tsaya gaban gadon, addu’oi ya tofa mata saiyaji tai shiru ta sauke ijiyan zuciya ta cigaba da bacci. Ya tsaya akanta nadan sakonni sanan ya juya yabar dakin. ya dauko novel yana karanta mata a natse.
Karfe 10 na safiyan washegarin ta farka da addu’a a bakinta,ahankali take bude ido bataga kowa a dakin ba, sai wani bakin akwati a gefen gadon,da katon littafi akan drawer, mikewa tayi tadan zauna dudda batajin karfi ko daya a jikinta tana karema dakin kallo komi pink. ruwan dataga yanabin hanunta ta cizge tareda wata yar Kara “wayyo umma zafi” fadin sunan Umma yasa ta tuna da sun rasu fa yanzu, ta fashe da matsanancin kuka.
Tsagaitawa tai da kukan tafara kalle-kallen dakin “to ina nake? Inane nan?wanan hadadden daki fa?” Dakyar ta tashi tsaye taje gaban kofan data gani tana jijjigawa amma taji arufe bayama girgiza,zama tayi a wurin ta dasa sabon kuka na rashin iyayenta,masu sonta,masu walahan neman kudi dan suga tai karatu,wayanda suka mutu ta sanadiyya ta tafashe da wani kukan toni maisa ban mutuba, banda kowa banda DUDUWA.
Haka tacigaba da kuka sai Wuraren sha biyu sanan ta share hawayen, ta mike tsaye tana neman makewaya dan fitsari takeji sosai, ganin wani kofa yasa tafada ciki takoga bayine batasha wahalan bude shawan ba saboda inda Abba yasamu aiki irin bayinne a wurin, wanka tayi tai brush ta wanke kayan data cire, sanan ta daura sabon towel din data gani tafito tana dingisawa, akwatin kayan data gani gefen gadon tabude, kaya tagani aciki kala biyu da hijabi baki, daguwan rigan ciki ta dauka tasa tadau hijabin tasa ta kabbara salla, da kyar take sallan saboda jirin datake gani, tana idarwa ta tashi zata koma gado, saidai tana mikewa ta zube a tsakar dakin saboda jirin daya dibeta, adaidai lokacin ya bude dakin da sauri ya shigo yana sanye da kayan Shan iska yakaraso da ya dagata ya daurata kan gado. Juyo da fuskanta tayi dan taga Wanda taji yadaga ta, idanuwanta suka sauka kan kakkyawan namiji, shiba saurayi ba shikuma ba Babban mutum ba,farine tarr kana ganinshi kasan akwai jinin bature tattare dashi,idanunshi dauke da farin glas maikama Dana masu ciwon ido.
Dago kanshi keda wuya sai idanunsu suka hade, kulle idonta tayi da sauri ta kankame jikinta ganin yanda yacika mata ido,dakuma yanda kwayar idonshi ke bata tsoro.
Baice mata komiba,ya komar da kanshi ga wayan dayake dannawa. Bude kofa taji anyi, saikuma taji ance thanks Johnson, saitakara jin an bude kofa anfita. kara kankame jikinta da idanunta tayi dan tsoron shi taji Allah ya saukar mata shikenan gidan yan yankan kai! Cikin natsatsiyar murya taji ance “tashi kici abinci”, ko motsi batayi ba, takarayin lamo, ahankali yakai hanunshi bakin katifar yadan bubbuga ” Hi tashi kici abinci ” da sauri ta tashi zaune ta bude idanunta ahankali ganin abinci tayi agabanta mai rai da lafiya,tea mai kauri saikuma faten wake dake dauke da hanta da green vegetable sai aka zuba soyayyen plantain a sama,Satan kallonshi tadanyi taga news paper yake Karantawa. zamo jikinta tayi ta zauna akasa dan ita ko agida saidai Umma a Abba su zauna a dining ita akasa takeci, data zauna ta sauko da Trey din abincin a gabanta, tadau tea din tafara sha harta shanye tass, sanan ta jawo faten waken tana wasa dashi, tun tana yar karama batacin wake, sai kallon waken take ita bataci ba ita batai magana ba,bude kofa taji anyi an shigo yace “gani sir” batareda ya kalleshi ba yace “take d Beans away,ka kawo mata wani abinci batacin beans” da sauri ta kalleshi saikuma ta sauke kanta tana mamaki ya akayi yasan batacin wake?
Maman Abd Shakur😘
[4/27, 9:30 PM] Aishat Muhammad: [4/27, 8:35 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
5
Shinkafa Johnson ya kawo mata ta karba tadanci kadan tasha ruwa ta tura gefe taci gaba da wasa da yatsunta. kaman daga sama taji yace” kina bukatan wani abu kuma” girgiza mai kai tayi, bai Kara cemata komiba yacigaba da karatun news paper dayake yi.
Karfe 6 ya linke newspaper ya kalleta yaga har yanzu tana zaune a kasa da zumbulelen hijabin tai wani iri kaman marainiya, tausayi kawai yaji tabashi yakaraso gaban gadon ya tsugunna kusa da ita da sauri ta kulle idonta gam, dan murmushi yayi sanan yace “ya sunanki?” Batace komiba, akaro na biyu yace “bude idonki” ahankali take budesu tadan kalleshi ganin ita yake kallo yasa ta kauda kanta ta kalli gefe, hannunshi ya daura akanta ya juyo da fuskanta suka fuskanci juna yace”I said ya sunanki?”
Karfe 4 na yamma yagama abunda zaiyi shida P.A a high Court na Minna suka fito, saida yay sallan la’asar sanan suka dauko hanyar gida. yay wanka ya chanza kaya zuwa na Shan iska ya zaro taba yana zuka anishadan ce wakan awww na tashi, idanunshi a lumshe yaji anyi knocking bude idonshi yayi sanan yabada izinin shigowa P.A ne ya shigo yace “kanada baki sir, tunna dazu ne basu tafiba” wani kallo yama P.A tareda busar da hayakin taban sanan yace ” waiba nace karku fadama kowa zan zo Minna ba, cases dake kaina are enough, banason anymore wahala” da sauri P.A yace “ka gafarce ni, wasu couple s ne for d past one month sukeson ganinka kullum suna kira nace musu bakanan, saisa nafada musu yanzu kazo” batare daya kalleshi ba yace “sujira ni, ina zuwa”, saida yagama Shan taban sanan ya mike yadau lemon mint yajefa abaki, yafito zuwa office dinshi nacikin hotel din yabada izinin ashigo dasu, yana zaune aka bude kofa aka shigo Babban magidan cine da matarshi fara kakkyawa mai kama da balarabiya, da sauri ya mike ya mikama mutumin hannu suka gaisa ya nuna musu kujera suka zauna Alhajin yay magana da murmushi yace “BARRISTER BARRAQ,tun randa mukaga firan da akayi dakai a African independent television (AIT) my wife here, ya nuna hajiya tace dole mune meka,kallo daya mukaima mukasan kanada gaskiya, kallo daya mukaima mukasan zamu iya fadama matsalan mu,haka kuma kaji kakuma taimaka mana, kanadaga cikin lawyoyin kasar Nigeria masu tsayawa kan gaskiya,da bima talakawa hakkinsu ga yawon taimako,kafin mu sanka muke jinka da alkhairan ka ga jama’a” yakarasa maganan yana kallon fuskan B da kanshi ke kasa baka gane yanayin dayake ciki, Alhaji ya cigaba ” yace aranan ashirin ga wata agusta ta shekara 2015 muka wayi gari bamuga yarmu tilo maisuna RUFAIDA ba,munsan agidan ta kwana tare mukaci abincin dare komi tare amma muna tashi bamu gantaba, saidai mukaga dakin ta abude da alamun tafita, tundaga ranan babu inda bamu shiga nemanta ba, mun sanar a kafafan sanar wa amma babu ita babu alamunta gashi shekara na neman tafiya batare da munga yarmu ba har polisawa mun sanar mawa amma shiru,tunda mukaji kana Minna yasa mukataho tundaga legas dan sanar dakai komi” Matar da idonta yaciko da kwalla tace “Barrister shekaran yata 16 kacal a duniya,dan Allah ka taimake mu ka nemo mana ita” takarasa maganan bakinta na rawa, B ya sauke ajiyan zuciya yace “am sorry but aikin polisawa ne neman wanda yabata baniba… Da sauri matar tace “Barrister ni nasan wani abu akaima yata amma Alhaji yaki yarda,inaji ajikina wlh batun yauba dan Rufaida banda makaran babu inda take zuwa”, Alhaji ya kalleta yace “zaki farako” tafashe da kuka sosai B ya saukar da kanshi kasa dan ya tsani yaga manya na kuka, Alhaji yace ” Barrister wato tanada abokiyan zama ne,sai jiya taji abokiyan zaman tana waya tana fadin suda ganinta har abada wlh tariga ta shiga duniya kaman yanda tsuntsun ya shiga duniya… Shine fa tunda taji take cewa itace tama yarta wani abu ta bace” B yadade yana nazarin zancen, daga bisani ya kalle matar yarasa dawani suna zai kirata sai kawai yace “Umma” ta dago tace “naam Dana” yace “zanyi nazari,zan kuma nemeku akaro na biyu in sha Allah yarku takusa bayyana”, ya yagi wata paper yace “gashi komi kan yarku Ku rubutamin, nadaga shekarun ta, yanayin ta,makaran ta datayi kawayen ta dadai komi” Alhaji shiya rubuta sanan yabashi ya karba, Alhaji ya yaga check yarubuta kudi mai yawa ya mika mai B ya girgiza kai yace “ganinta shine farko kafin payment Alhaji nabarku lpy” yarakasu suka shiga mota matar nata godemai tana yaba halinshi na kirki saida sukabar haraban hotel din sanan yakoma ciki, dakin yarinyar daya tsinta ya wuce kai tsaye dan duba lafiyarta.
Tsayawa yayi akanta yana kallonta, ansa mata Karin ruwa ga bandeji a goshi, sai ciwukan jikin ta da hanunta an wanke su,tai wani fayau da ita tai haske kaman Mara jini. Murmushi yadanyi tunawa da duk inbaida lafiya Mum na zama taita Karanta mishi English novels masu dadi tun yana Yaro,duk in yatambayeta maisa takeyi mai haka in baida lafiya, saita cema Karanta ma Mara lafiya stories yana sa ya warke da wuri. Murmushi yadan karayi yace ” O mother I missed yhu dayawa dayawa” yace “nima bari na karantama dis little lady stories, yadan tabe baki yace who knows maybe itama ta warke da wuri takoma wurin iyayenta dan anywhere dey are suna nemanta suma” yajuya dan zuwa dakinshi ya dauko novel ya karanta ma yarinyar haryasa hannu zai bude kofa yafita yaji tana magana” Mami tsuntsun mai dago baki yana Jana,zai tafi…Mami dani zai tafi…Mamina “.
Maman Abd Shakur😘
[4/26, 9:02 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
4
Dawowa cikin dakin yay ya tsaya gaban gadon, addu’oi ya tofa mata saiyaji tai shiru ta sauke ijiyan zuciya ta cigaba da bacci. Ya tsaya akanta nadan sakonni sanan ya juya yabar dakin. ya dauko novel yana karanta mata a natse.
Karfe 10 na safiyan washegarin ta farka da addu’a a bakinta,ahankali take bude ido bataga kowa a dakin ba, sai wani bakin akwati a gefen gadon,da katon littafi akan drawer, mikewa tayi tadan zauna dudda batajin karfi ko daya a jikinta tana karema dakin kallo komi pink. ruwan dataga yanabin hanunta ta cizge tareda wata yar Kara “wayyo umma zafi” fadin sunan Umma yasa ta tuna da sun rasu fa yanzu, ta fashe da matsanancin kuka.
Tsagaitawa tai da kukan tafara kalle-kallen dakin “to ina nake? Inane nan?wanan hadadden daki fa?” Dakyar ta tashi tsaye taje gaban kofan data gani tana jijjigawa amma taji arufe bayama girgiza,zama tayi a wurin ta dasa sabon kuka na rashin iyayenta,masu sonta,masu walahan neman kudi dan suga tai karatu,wayanda suka mutu ta sanadiyya ta tafashe da wani kukan toni maisa ban mutuba, banda kowa banda DUDUWA.
Haka tacigaba da kuka sai Wuraren sha biyu sanan ta share hawayen, ta mike tsaye tana neman makewaya dan fitsari takeji sosai, ganin wani kofa yasa tafada ciki takoga bayine batasha wahalan bude shawan ba saboda inda Abba yasamu aiki irin bayinne a wurin, wanka tayi tai brush ta wanke kayan data cire, sanan ta daura sabon towel din data gani tafito tana dingisawa, akwatin kayan data gani gefen gadon tabude, kaya tagani aciki kala biyu da hijabi baki, daguwan rigan ciki ta dauka tasa tadau hijabin tasa ta kabbara salla, da kyar take sallan saboda jirin datake gani, tana idarwa ta tashi zata koma gado, saidai tana mikewa ta zube a tsakar dakin saboda jirin daya dibeta, adaidai lokacin ya bude dakin da sauri ya shigo yana sanye da kayan Shan iska yakaraso da ya dagata ya daurata kan gado. Juyo da fuskanta tayi dan taga Wanda taji yadaga ta, idanuwanta suka sauka kan kakkyawan namiji, shiba saurayi ba shikuma ba Babban mutum ba,farine tarr kana ganinshi kasan akwai jinin bature tattare dashi,idanunshi dauke da farin glas maikama Dana masu ciwon ido.
Dago kanshi keda wuya sai idanunsu suka hade, kulle idonta tayi da sauri ta kankame jikinta ganin yanda yacika mata ido,dakuma yanda kwayar idonshi ke bata tsoro.
Baice mata komiba,ya komar da kanshi ga wayan dayake dannawa. Bude kofa taji anyi, saikuma taji ance thanks Johnson, saitakara jin an bude kofa anfita. kara kankame jikinta da idanunta tayi dan tsoron shi taji Allah ya saukar mata shikenan gidan yan yankan kai! Cikin natsatsiyar murya taji ance “tashi kici abinci”, ko motsi batayi ba, takarayin lamo, ahankali yakai hanunshi bakin katifar yadan bubbuga ” Hi tashi kici abinci ” da sauri ta tashi zaune ta bude idanunta ahankali ganin abinci tayi agabanta mai rai da lafiya,tea mai kauri saikuma faten wake dake dauke da hanta da green vegetable sai aka zuba soyayyen plantain a sama,Satan kallonshi tadanyi taga news paper yake Karantawa. zamo jikinta tayi ta zauna akasa dan ita ko agida saidai Umma a Abba su zauna a dining ita akasa takeci, data zauna ta sauko da Trey din abincin a gabanta, tadau tea din tafara sha harta shanye tass, sanan ta jawo faten waken tana wasa dashi, tun tana yar karama batacin wake, sai kallon waken take ita bataci ba ita batai magana ba,bude kofa taji anyi an shigo yace “gani sir” batareda ya kalleshi ba yace “take d Beans away,ka kawo mata wani abinci batacin beans” da sauri ta kalleshi saikuma ta sauke kanta tana mamaki ya akayi yasan batacin wake?
Maman Abd Shakur😘
[4/27, 9:30 PM] Aishat Muhammad: [4/27, 8:35 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
5
Shinkafa Johnson ya kawo mata ta karba tadanci kadan tasha ruwa ta tura gefe taci gaba da wasa da yatsunta. kaman daga sama taji yace” kina bukatan wani abu kuma” girgiza mai kai tayi, bai Kara cemata komiba yacigaba da karatun news paper dayake yi.
Karfe 6 ya linke newspaper ya kalleta yaga har yanzu tana zaune a kasa da zumbulelen hijabin tai wani iri kaman marainiya, tausayi kawai yaji tabashi yakaraso gaban gadon ya tsugunna kusa da ita da sauri ta kulle idonta gam, dan murmushi yayi sanan yace “ya sunanki?” Batace komiba, akaro na biyu yace “bude idonki” ahankali take budesu tadan kalleshi ganin ita yake kallo yasa ta kauda kanta ta kalli gefe, hannunshi ya daura akanta ya juyo da fuskanta suka fuskanci juna yace”I said ya sunanki?”