Sashe 14
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
30
Wani Babban gida suka sauka, san kowa kin Wanda yarasa gidan daya wadatu da ma’aikata sanye da kayan aiki, suna sauka security ya dauko wheelchair Barraq da kanshi ya fito da ita dan yana kishin yaga wani yataba mai Rufaida ya daurata akan wheelchair chair zai gungurata mum ta rike hannunshi tareda girgiza mai kai, tace”let me,is my duty as a mother nakula da yata”ahankali Barraq ya zame hannunshi, da kanta ta gungurata har cikin main palor, inda wasu manya likitoci su biyu suke gaisheta,bata kulasu ba tawuce bedroom dinta da Rufaida, sanan tafito falo ta amsasu cikin raha kafin su dunguma zuwa bedroom dinta. bayan sun duba bayan tane likitan daya shahara kan matsalar fata yace kawai sufita subashi wuri he can handle d situation. duk suka fita kusan awaya daya yayi a dakin sanan yafito yakira Mum, Barraq yabita suka shiga daki anan yake musu bayanin yamata allurai sanan yasa mata wasu magungunan a ciwon yarufe su da bandeji, kwana bakwai zai dawo ya cire bandejin zasuga ciwokan sun warke tabon yabace. Barraq yace “Dr farfado wan tafa?” Dr Yay murmushi yace “anjima kadan zakuga tafarfado,karku damu” mum tai settling din aljihun shi yatafi.
Zama Mum tai akujera da sauri Barraq ya sanya kanshi akan cinyarta, ya sauke ajiyan zuciya “Mom am so tired” Mum tai murmushi tace”Son Dad dinka yamin complain akanka, anjima idan kaci abinci ka huta Me and yhu will have a serious talk” akasalance ya tabe baki yace”okkk” ya tashi daga jikinta yace” Mum a aikomin da abinci dakina, zanje nai wanka yanzu” ya wuce, juyowa yayi ganin Mum na magana da maid din dake in charge of girkin gidan yasa ya shiga dakinta da sauri ya maida kofa ya rufe. ya tsaya yana kallon yanda aka nannade ta daga wuyanta zuwa kwankwasonta da bandeji, sai sket din da Auta ta tasa mata ne kadai a jikinta. karasowa ciki yayi ya zauna a gefen katafaren gadon yakama hanunta yarike ya sauke ajiyan zuciya sanan yace”mekike jira Rufaida da haryanzu kinki farkawa na nuna miki asali so? Don’t yhu think dat I need yhu Rufaida? I luv yhu d way u are” yakai hanunta bakinshi ya sumbaci hannun sanan ya kifa kanshi kan hannun”I beg yhu Rufaida kitashi,lokaci yayi dazan nuna ma Dad ke a matsayin matata” maida hanunta yayi ya ajiye sanan ya mike tsaye tareda chusa hannu cikin aljihun wandon shi yana huci, juyawa yayi yafita daga dakin,kalle -kallen yayi ganin Mum bata wurin yasa yajuya da sauri yatafi part dinshi,Mum tafito daga inda ta labe tana murmushi “so he luvs her” Bude kofar dakin tayi ta shiga tana mai farin ciki.
Part dinshi yatafi kallon dakin yayi yaga komi yana nan yanda yake har ankawo mishi breakfast dinma,murmushi yay ya wuce wurin wardrobe budewa yayi yazaro old sim card dinshi na garin ya bude wayarshi yacire na Nigeria yasa ya kunna ya cilla wayan kan gado, ya shiga bayi yay wanka yafito daure da farin sabon towel a kwankwaso, fadawa kan gado yayi sai bacci.
Bashi yatashi ba sai daya na rana, bayi ya shiga yasake wani wankan yay alwalan salla, yafito yasaka kayan Shan iska yay salla. Part din Mum yatafi dancin lunch bai ganta afalo ba yawuce dakinta yana tafiya ahankali tun kafin ya shiga dakin yake fadin”Mommyyyy am hungry “a shagwabe yake magana, bude kofa yay ya shiga dakin yace” Mommy am hung…” Bai karasa maganar ba ganin Rufaida na mutsu mutsu tana kokarin fadowa daga gado, da gudu yakara sa bakin gadon ya tsugunna kafin yay wani yunkuri tafado kan jikinshi, da sauri ya rungume ta a kirjinshi,ganin tadena motsi yasa ya kwantar da kanta akan cinyarshi yana shafa gashin daya kwanta a goshinta yana murmushi. Ganin idanunta na motsi,su na rawa yasa yace”Rufaida! ” ahankali take bude idanunta tun tana ganin dishi-dishi har idanun suka washe, kyawawan kwayoyin idanunta suka sauka kan kakkyawan fuskar Barr Barraq dake sanye da eyeglasse,lumshe idonta tayi takara budesu tagadai shine yake kallonta kuri, Ihu tafasa mai Wanda saida yakusa fasamai dodon kunne yunkurawa tayi zata mike takara sakin wani ihu jin azababben zafin da bayanta yake, karasa mikewa tsaye tayi jin zafin yay yawa yasa tafara tangal tangal zata fadi,luuu tayi zata fadi tajita tafada hannun wani, bude ido tayi taga Barr Barraq da sauri ta maida idon ta kulle gam jikinta na rawa hawaye na bulbulowa ta gefen ido suna gangarawa kunnenta. Murya Chan kasa taji yace”tsoron kallona kike saboda kinsan ke mai laifice ko?maiyasa zakimin karya?” kwace kanta tayi daga jikinshi tana kuka a duke tafada gadon data gani ta matsa Chan jikin bango ta kankame jikinta tana kuka sosai jikinta na rawa” jawo stool yayi ya zauna a gaban gadon yana kallonta cikin tsawa yace “answer me! Maisa kikamin karya?”.
Maman Abd Shakur😘
[5/11, 4:16 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
30
Wani Babban gida suka sauka, san kowa kin Wanda yarasa gidan daya wadatu da ma’aikata sanye da kayan aiki, suna sauka security ya dauko wheelchair Barraq da kanshi ya fito da ita dan yana kishin yaga wani yataba mai Rufaida ya daurata akan wheelchair chair zai gungurata mum ta rike hannunshi tareda girgiza mai kai, tace”let me,is my duty as a mother nakula da yata”ahankali Barraq ya zame hannunshi, da kanta ta gungurata har cikin main palor, inda wasu manya likitoci su biyu suke gaisheta,bata kulasu ba tawuce bedroom dinta da Rufaida, sanan tafito falo ta amsasu cikin raha kafin su dunguma zuwa bedroom dinta. bayan sun duba bayan tane likitan daya shahara kan matsalar fata yace kawai sufita subashi wuri he can handle d situation. duk suka fita kusan awaya daya yayi a dakin sanan yafito yakira Mum, Barraq yabita suka shiga daki anan yake musu bayanin yamata allurai sanan yasa mata wasu magungunan a ciwon yarufe su da bandeji, kwana bakwai zai dawo ya cire bandejin zasuga ciwokan sun warke tabon yabace. Barraq yace “Dr farfado wan tafa?” Dr Yay murmushi yace “anjima kadan zakuga tafarfado,karku damu” mum tai settling din aljihun shi yatafi.
Zama Mum tai akujera da sauri Barraq ya sanya kanshi akan cinyarta, ya sauke ajiyan zuciya “Mom am so tired” Mum tai murmushi tace”Son Dad dinka yamin complain akanka, anjima idan kaci abinci ka huta Me and yhu will have a serious talk” akasalance ya tabe baki yace”okkk” ya tashi daga jikinta yace” Mum a aikomin da abinci dakina, zanje nai wanka yanzu” ya wuce, juyowa yayi ganin Mum na magana da maid din dake in charge of girkin gidan yasa ya shiga dakinta da sauri ya maida kofa ya rufe. ya tsaya yana kallon yanda aka nannade ta daga wuyanta zuwa kwankwasonta da bandeji, sai sket din da Auta ta tasa mata ne kadai a jikinta. karasowa ciki yayi ya zauna a gefen katafaren gadon yakama hanunta yarike ya sauke ajiyan zuciya sanan yace”mekike jira Rufaida da haryanzu kinki farkawa na nuna miki asali so? Don’t yhu think dat I need yhu Rufaida? I luv yhu d way u are” yakai hanunta bakinshi ya sumbaci hannun sanan ya kifa kanshi kan hannun”I beg yhu Rufaida kitashi,lokaci yayi dazan nuna ma Dad ke a matsayin matata” maida hanunta yayi ya ajiye sanan ya mike tsaye tareda chusa hannu cikin aljihun wandon shi yana huci, juyawa yayi yafita daga dakin,kalle -kallen yayi ganin Mum bata wurin yasa yajuya da sauri yatafi part dinshi,Mum tafito daga inda ta labe tana murmushi “so he luvs her” Bude kofar dakin tayi ta shiga tana mai farin ciki.
Part dinshi yatafi kallon dakin yayi yaga komi yana nan yanda yake har ankawo mishi breakfast dinma,murmushi yay ya wuce wurin wardrobe budewa yayi yazaro old sim card dinshi na garin ya bude wayarshi yacire na Nigeria yasa ya kunna ya cilla wayan kan gado, ya shiga bayi yay wanka yafito daure da farin sabon towel a kwankwaso, fadawa kan gado yayi sai bacci.
Bashi yatashi ba sai daya na rana, bayi ya shiga yasake wani wankan yay alwalan salla, yafito yasaka kayan Shan iska yay salla. Part din Mum yatafi dancin lunch bai ganta afalo ba yawuce dakinta yana tafiya ahankali tun kafin ya shiga dakin yake fadin”Mommyyyy am hungry “a shagwabe yake magana, bude kofa yay ya shiga dakin yace” Mommy am hung…” Bai karasa maganar ba ganin Rufaida na mutsu mutsu tana kokarin fadowa daga gado, da gudu yakara sa bakin gadon ya tsugunna kafin yay wani yunkuri tafado kan jikinshi, da sauri ya rungume ta a kirjinshi,ganin tadena motsi yasa ya kwantar da kanta akan cinyarshi yana shafa gashin daya kwanta a goshinta yana murmushi. Ganin idanunta na motsi,su na rawa yasa yace”Rufaida! ” ahankali take bude idanunta tun tana ganin dishi-dishi har idanun suka washe, kyawawan kwayoyin idanunta suka sauka kan kakkyawan fuskar Barr Barraq dake sanye da eyeglasse,lumshe idonta tayi takara budesu tagadai shine yake kallonta kuri, Ihu tafasa mai Wanda saida yakusa fasamai dodon kunne yunkurawa tayi zata mike takara sakin wani ihu jin azababben zafin da bayanta yake, karasa mikewa tsaye tayi jin zafin yay yawa yasa tafara tangal tangal zata fadi,luuu tayi zata fadi tajita tafada hannun wani, bude ido tayi taga Barr Barraq da sauri ta maida idon ta kulle gam jikinta na rawa hawaye na bulbulowa ta gefen ido suna gangarawa kunnenta. Murya Chan kasa taji yace”tsoron kallona kike saboda kinsan ke mai laifice ko?maiyasa zakimin karya?” kwace kanta tayi daga jikinshi tana kuka a duke tafada gadon data gani ta matsa Chan jikin bango ta kankame jikinta tana kuka sosai jikinta na rawa” jawo stool yayi ya zauna a gaban gadon yana kallonta cikin tsawa yace “answer me! Maisa kikamin karya?”.
Maman Abd Shakur😘
[5/12, 7:48 AM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
Wani Babban gida suka sauka, san kowa kin Wanda yarasa gidan daya wadatu da ma’aikata sanye da kayan aiki, suna sauka security ya dauko wheelchair Barraq da kanshi ya fito da ita dan yana kishin yaga wani yataba mai Rufaida ya daurata akan wheelchair chair zai gungurata mum ta rike hannunshi tareda girgiza mai kai, tace”let me,is my duty as a mother nakula da yata”ahankali Barraq ya zame hannunshi, da kanta ta gungurata har cikin main palor, inda wasu manya likitoci su biyu suke gaisheta,bata kulasu ba tawuce bedroom dinta da Rufaida, sanan tafito falo ta amsasu cikin raha kafin su dunguma zuwa bedroom dinta. bayan sun duba bayan tane likitan daya shahara kan matsalar fata yace kawai sufita subashi wuri he can handle d situation. duk suka fita kusan awaya daya yayi a dakin sanan yafito yakira Mum, Barraq yabita suka shiga daki anan yake musu bayanin yamata allurai sanan yasa mata wasu magungunan a ciwon yarufe su da bandeji, kwana bakwai zai dawo ya cire bandejin zasuga ciwokan sun warke tabon yabace. Barraq yace “Dr farfado wan tafa?” Dr Yay murmushi yace “anjima kadan zakuga tafarfado,karku damu” mum tai settling din aljihun shi yatafi.
Zama Mum tai akujera da sauri Barraq ya sanya kanshi akan cinyarta, ya sauke ajiyan zuciya “Mom am so tired” Mum tai murmushi tace”Son Dad dinka yamin complain akanka, anjima idan kaci abinci ka huta Me and yhu will have a serious talk” akasalance ya tabe baki yace”okkk” ya tashi daga jikinta yace” Mum a aikomin da abinci dakina, zanje nai wanka yanzu” ya wuce, juyowa yayi ganin Mum na magana da maid din dake in charge of girkin gidan yasa ya shiga dakinta da sauri ya maida kofa ya rufe. ya tsaya yana kallon yanda aka nannade ta daga wuyanta zuwa kwankwasonta da bandeji, sai sket din da Auta ta tasa mata ne kadai a jikinta. karasowa ciki yayi ya zauna a gefen katafaren gadon yakama hanunta yarike ya sauke ajiyan zuciya sanan yace”mekike jira Rufaida da haryanzu kinki farkawa na nuna miki asali so? Don’t yhu think dat I need yhu Rufaida? I luv yhu d way u are” yakai hanunta bakinshi ya sumbaci hannun sanan ya kifa kanshi kan hannun”I beg yhu Rufaida kitashi,lokaci yayi dazan nuna ma Dad ke a matsayin matata” maida hanunta yayi ya ajiye sanan ya mike tsaye tareda chusa hannu cikin aljihun wandon shi yana huci, juyawa yayi yafita daga dakin,kalle -kallen yayi ganin Mum bata wurin yasa yajuya da sauri yatafi part dinshi,Mum tafito daga inda ta labe tana murmushi “so he luvs her” Bude kofar dakin tayi ta shiga tana mai farin ciki.
Part dinshi yatafi kallon dakin yayi yaga komi yana nan yanda yake har ankawo mishi breakfast dinma,murmushi yay ya wuce wurin wardrobe budewa yayi yazaro old sim card dinshi na garin ya bude wayarshi yacire na Nigeria yasa ya kunna ya cilla wayan kan gado, ya shiga bayi yay wanka yafito daure da farin sabon towel a kwankwaso, fadawa kan gado yayi sai bacci.
Bashi yatashi ba sai daya na rana, bayi ya shiga yasake wani wankan yay alwalan salla, yafito yasaka kayan Shan iska yay salla. Part din Mum yatafi dancin lunch bai ganta afalo ba yawuce dakinta yana tafiya ahankali tun kafin ya shiga dakin yake fadin”Mommyyyy am hungry “a shagwabe yake magana, bude kofa yay ya shiga dakin yace” Mommy am hung…” Bai karasa maganar ba ganin Rufaida na mutsu mutsu tana kokarin fadowa daga gado, da gudu yakara sa bakin gadon ya tsugunna kafin yay wani yunkuri tafado kan jikinshi, da sauri ya rungume ta a kirjinshi,ganin tadena motsi yasa ya kwantar da kanta akan cinyarshi yana shafa gashin daya kwanta a goshinta yana murmushi. Ganin idanunta na motsi,su na rawa yasa yace”Rufaida! ” ahankali take bude idanunta tun tana ganin dishi-dishi har idanun suka washe, kyawawan kwayoyin idanunta suka sauka kan kakkyawan fuskar Barr Barraq dake sanye da eyeglasse,lumshe idonta tayi takara budesu tagadai shine yake kallonta kuri, Ihu tafasa mai Wanda saida yakusa fasamai dodon kunne yunkurawa tayi zata mike takara sakin wani ihu jin azababben zafin da bayanta yake, karasa mikewa tsaye tayi jin zafin yay yawa yasa tafara tangal tangal zata fadi,luuu tayi zata fadi tajita tafada hannun wani, bude ido tayi taga Barr Barraq da sauri ta maida idon ta kulle gam jikinta na rawa hawaye na bulbulowa ta gefen ido suna gangarawa kunnenta. Murya Chan kasa taji yace”tsoron kallona kike saboda kinsan ke mai laifice ko?maiyasa zakimin karya?” kwace kanta tayi daga jikinshi tana kuka a duke tafada gadon data gani ta matsa Chan jikin bango ta kankame jikinta tana kuka sosai jikinta na rawa” jawo stool yayi ya zauna a gaban gadon yana kallonta cikin tsawa yace “answer me! Maisa kikamin karya?”.
Maman Abd Shakur😘
[5/11, 4:16 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
30
Wani Babban gida suka sauka, san kowa kin Wanda yarasa gidan daya wadatu da ma’aikata sanye da kayan aiki, suna sauka security ya dauko wheelchair Barraq da kanshi ya fito da ita dan yana kishin yaga wani yataba mai Rufaida ya daurata akan wheelchair chair zai gungurata mum ta rike hannunshi tareda girgiza mai kai, tace”let me,is my duty as a mother nakula da yata”ahankali Barraq ya zame hannunshi, da kanta ta gungurata har cikin main palor, inda wasu manya likitoci su biyu suke gaisheta,bata kulasu ba tawuce bedroom dinta da Rufaida, sanan tafito falo ta amsasu cikin raha kafin su dunguma zuwa bedroom dinta. bayan sun duba bayan tane likitan daya shahara kan matsalar fata yace kawai sufita subashi wuri he can handle d situation. duk suka fita kusan awaya daya yayi a dakin sanan yafito yakira Mum, Barraq yabita suka shiga daki anan yake musu bayanin yamata allurai sanan yasa mata wasu magungunan a ciwon yarufe su da bandeji, kwana bakwai zai dawo ya cire bandejin zasuga ciwokan sun warke tabon yabace. Barraq yace “Dr farfado wan tafa?” Dr Yay murmushi yace “anjima kadan zakuga tafarfado,karku damu” mum tai settling din aljihun shi yatafi.
Zama Mum tai akujera da sauri Barraq ya sanya kanshi akan cinyarta, ya sauke ajiyan zuciya “Mom am so tired” Mum tai murmushi tace”Son Dad dinka yamin complain akanka, anjima idan kaci abinci ka huta Me and yhu will have a serious talk” akasalance ya tabe baki yace”okkk” ya tashi daga jikinta yace” Mum a aikomin da abinci dakina, zanje nai wanka yanzu” ya wuce, juyowa yayi ganin Mum na magana da maid din dake in charge of girkin gidan yasa ya shiga dakinta da sauri ya maida kofa ya rufe. ya tsaya yana kallon yanda aka nannade ta daga wuyanta zuwa kwankwasonta da bandeji, sai sket din da Auta ta tasa mata ne kadai a jikinta. karasowa ciki yayi ya zauna a gefen katafaren gadon yakama hanunta yarike ya sauke ajiyan zuciya sanan yace”mekike jira Rufaida da haryanzu kinki farkawa na nuna miki asali so? Don’t yhu think dat I need yhu Rufaida? I luv yhu d way u are” yakai hanunta bakinshi ya sumbaci hannun sanan ya kifa kanshi kan hannun”I beg yhu Rufaida kitashi,lokaci yayi dazan nuna ma Dad ke a matsayin matata” maida hanunta yayi ya ajiye sanan ya mike tsaye tareda chusa hannu cikin aljihun wandon shi yana huci, juyawa yayi yafita daga dakin,kalle -kallen yayi ganin Mum bata wurin yasa yajuya da sauri yatafi part dinshi,Mum tafito daga inda ta labe tana murmushi “so he luvs her” Bude kofar dakin tayi ta shiga tana mai farin ciki.
Part dinshi yatafi kallon dakin yayi yaga komi yana nan yanda yake har ankawo mishi breakfast dinma,murmushi yay ya wuce wurin wardrobe budewa yayi yazaro old sim card dinshi na garin ya bude wayarshi yacire na Nigeria yasa ya kunna ya cilla wayan kan gado, ya shiga bayi yay wanka yafito daure da farin sabon towel a kwankwaso, fadawa kan gado yayi sai bacci.
Bashi yatashi ba sai daya na rana, bayi ya shiga yasake wani wankan yay alwalan salla, yafito yasaka kayan Shan iska yay salla. Part din Mum yatafi dancin lunch bai ganta afalo ba yawuce dakinta yana tafiya ahankali tun kafin ya shiga dakin yake fadin”Mommyyyy am hungry “a shagwabe yake magana, bude kofa yay ya shiga dakin yace” Mommy am hung…” Bai karasa maganar ba ganin Rufaida na mutsu mutsu tana kokarin fadowa daga gado, da gudu yakara sa bakin gadon ya tsugunna kafin yay wani yunkuri tafado kan jikinshi, da sauri ya rungume ta a kirjinshi,ganin tadena motsi yasa ya kwantar da kanta akan cinyarshi yana shafa gashin daya kwanta a goshinta yana murmushi. Ganin idanunta na motsi,su na rawa yasa yace”Rufaida! ” ahankali take bude idanunta tun tana ganin dishi-dishi har idanun suka washe, kyawawan kwayoyin idanunta suka sauka kan kakkyawan fuskar Barr Barraq dake sanye da eyeglasse,lumshe idonta tayi takara budesu tagadai shine yake kallonta kuri, Ihu tafasa mai Wanda saida yakusa fasamai dodon kunne yunkurawa tayi zata mike takara sakin wani ihu jin azababben zafin da bayanta yake, karasa mikewa tsaye tayi jin zafin yay yawa yasa tafara tangal tangal zata fadi,luuu tayi zata fadi tajita tafada hannun wani, bude ido tayi taga Barr Barraq da sauri ta maida idon ta kulle gam jikinta na rawa hawaye na bulbulowa ta gefen ido suna gangarawa kunnenta. Murya Chan kasa taji yace”tsoron kallona kike saboda kinsan ke mai laifice ko?maiyasa zakimin karya?” kwace kanta tayi daga jikinshi tana kuka a duke tafada gadon data gani ta matsa Chan jikin bango ta kankame jikinta tana kuka sosai jikinta na rawa” jawo stool yayi ya zauna a gaban gadon yana kallonta cikin tsawa yace “answer me! Maisa kikamin karya?”.
Maman Abd Shakur😘
[5/12, 7:48 AM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌