Sashe 3
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kukan datake kokarin hadiyewa ya kufce mata ta fashe da kuka sosai ko ina na jikinta na rawa,ganin haka yasa yacire hanunshi daga kanta yadan ja baya. a natse yay magana ganin ta tsorata dashine”Hi am not going to hurt yhu, taimakon ki zanyi karki tsorata dani kinji? dazaran kin warware zan maidake,don’t be afraid of me” shiru yadanyi ganin ta tsagaita kukan tana share jajayen idanunta tana kallonshi adan firgice,yakara kwantar da murya irin na lallaba wanda ya tsorata yace ” ki kwantar da hankalin ki kinji,zanje masallaci kinason na siyo miki wani idan zan dawo?” Ta girgiza kai tana share hawaye, yace “ok,oya tashi kije kiyi sallan kema” da sauri ta mike kaman jira take tayi hanyar bathroom tana kallonshi kaman zaibita kumm! ta bige kanta da kofan bayi garin kallonshi rike goshin tayi ta shiga bayi da sauri ta Danna key. Girgiza kanshi yay yatashi yafita daga dakin.
Bayan sallan isha ya bude kofa ya shigo dakin tana zaune kan dadduma da sauri ta mike tsaye ta make ajikin bango, ajiye abunda ya shigo dashi yayi yajuya yafita daga dakin. sauke ajiyan zuciya tayi sanan tacire hijabin jikinta ta zauna abakin gado ta bude ledan, lemun kwali ne da kaza,dayan ledan kuma chocolates ne da cingums, ajiyesu kawai tayi tafada kan gadon ita kadai tasan yanda takeji.
Maman Abd Shakur😘
[4/27, 9:28 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
6
Kwananta uku tana jinya harta warke tai ras,tsawon kwana ukun nan magana baitaba hadata da mai gilashi ba( sunan data rada mishi) saidai abunda tagane game dashi “mutum ne mai tausayi gashi da lallaba Mara lpy, kullum haka yake riritata yana tambayan metakeso yakawo mata,kayan kwalama kala kala yake kawo mata kaman baby, amma bazata taba bashi amsaba, yacika tausayi danta lura ya tsani yaga tana kuka. Itadai har yanzu mai gilashi tsoro yake bata saisa ko eh bai taba hadata dashiba baitabajin ya muryarta takeba”.
Tana cikin tunani taji anbude kofa, da sauri ta gyara hijabin jikinta, kallonta yadan yi wani abu yadan gitta zuciyarshi me yar yarinyar nan ke nufi? Maisa duk lokacin dazata ganni sai tawani sa hijabi? Mezanyi da ita? Mezan gani? Metake dashi? Abun yadan batamai rai amma saiya basar yakaraso ya zauna akan kujera. kanta na kasa yace ” petient naga kin warke ko?” Ta girgiza kai,yace “to Alhamdulillah, inaso nasa a komar dake gidanku ne dama saboda nasan duk inda iyayenki suke suna neman ki, and also maiya faru dake harna ganki a wurin nan a sume?”
Dago kai tayi zatai magana saitaga ita yake kallo. kaman kullum jikinta yahau bari ta fashe da kuka, kuma takasa daina kallonshi, mamaki take bashi wai yarinyar nan is she alright, anya batada matsala, da sauri yadan ja kujeran shi ya matso kusa da gadon ahankali yace “ke kurma ce?” Da sauri ta dagamai kai, tausayin ta yaji sosai yace “to ai basaikinyi kuka ba idan namiki magana kinji?” ta girgiza kai, yace “to share hawayen ki” ta share da gefen hijabin jikinta, “Kinyi iya rubutu?” Yakara jefo mata wani tambayan, ta girgiza kai alamun eh. mika mata byro da memo yayi “rubutamin inda iyayenki suke” kallonshi tayi ta kalli memo dayake mika mata da fararen hanunshi, kasa karba tayi, ganin haka yasa ya ajiye mata akan cinya “oya rubutamin na Karanta” ahankali tadau memo tafara rubutu kaman haka
“Abba na da umma na sun ra..
Kasa karasawa tayi ta kifa kanta a book din tafara kuka dan mutuwar takara dawo mata, tashi yayi ya daga kanta ya zari memo ya karanta sanan ya kalleta yace “sun rasu??” Dagamai kai tayi cikin kuka, yakara jefo wani tambayan “ance wani gida ya rushe mutane sun mutu dayawa kune,iyayenki na cikine?” Da sauri ta girgiza mai kai, “dis morning naji a news ana neman wai young lady iyayenta sun mutu amma ita an nemeta an rasa,cos gamnati nason bata tallafi,kece yarinyar?” Ta girgiza kai cikin kuka, dafe kanshi yadanyi sanan ya zauna akan gadon ya dago kanta yakai hanunshi ya share mata hawayen “is OK,in sha Allah nai alkawarin I will help yhu kinji” ta dagamai kai tareda matsawa baya. “Kinada yan uw… Bai karasa maganan ba saboda jin ana knocking, bada izinin shigowa yay Johnson ya shigo Sir kanada bakuwa? Yace waye? Is Nana sir” dan karamin tsaki yayi yace ina zuwa ”
Baikara cewa komiba, yay shiru tadan kalleshi taga kaman ranshi abace yake hakan yasa takara makewa a jikin gadon, kusan minti 5 sanan ya mike ya kalleta idan kinason zuwa waje kisha iska dakina shine agaban naki ki shigo kifada min zansa akaiki yajuya yafita.
Shiga dakinshi yayi ya mugun daure fuska ganin wacce ke tsaye cikin wani arnen kaya wanda dashi gwara babu, kakkyawar budurwa ce ajin karshe,tana zaune kan gadonshi.
“u again! Nana maiya kawoki wurina? Nafada miki stay away 4rm me”Fari tayi da ido ta langabar dakai “haba My B,maisa kakemin wulakanci dan kaga kanada kyau na mutu a kanka,ina sonka?” Tsaki yay yadafe kanshi kafin yadago yace “kitashi ki fita, get out kafin nakira securities su fitarmin dake” kada kai tayi “ok shikenan inkasan wata bakasan wataba, kakosan wacece mac.. “I said get out Nana” ya daka mata razanan nan tsawa batare da yabari ta gama magana ba. mikewa tsaye tayi tana kadamai jiki da kayan dasuka mugun matseta, matsawa gefe yayi dan ta wuce, saida tazo daidai kusa dashi cikin kyaftawan ido batare daya luraba yaji ta zare glass din idonshi, tasa cikin jaka da sauri takoma gefe tana dariya.
Cikin fushi yace “kiban glas dina,wai wot is ur problem Nana” “ai wlh My B kafin nabar dakinan saina tabbatar nadau cikinka Kota yayane sai Inga idan ka isa kace bazaka aureniba bancin inada cikin ka” ahankali yake daga kafa yana mika hannu kokarin shi shine ya gano saitin datake magana, dariya tayi ciki ciki ta koma gefe tana cire kayan jikinta.
Masu karatu makaho ne wai?ko matsalan ido gareshi?
Maman Abd Shakur😘
[4/28, 9:51 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
7
Ya dakamata tsawa Nana! “Kiban glass kafin na saba miki wlh,nace kiba..”bai karasa maganan ba saboda jin bakinta acikin nashi tana wani shasshafa bayanshi, jikinshi yaji yamutu yakasa tureta, yakasa aiwatar da komi. yana kokarin magana takara tusa harshenta cikin nashi…
Ahankali take tura kofan dakin tanadan hawaye, yatsanta na jini saboda yankewan datayi da nail cutter dabata taba ganin irinshiba. Shiganta dakin keda wuya tasaki wani razanannen ihu wanda saida yasasu firgicewa Nana tasakeshi da sauri tana kokarin jawo abu tarufe jikinta, ihu tacigaba dayi ta kukkulle ido dan ita bata taba ganin mace ba kaya a jikinta ba. Nana takoma baya dan kallon aljana take mata dan bataji alaman shigowan mutum ba saidai ihu, Barraq ne yadan tattaro karfin magana yace “ban eyeglasses dina” da sauri Nana ta dauko jakanta taciro glass din jikinta na rawa ta sakamai a hannu, sawa yayi yajuyo yana kallon yanda take ihu ta kulle idanu tsugunawa a gabanta yayi yace” lafiya ” Kara fasa ihu tayi tana cukuikuye hijabin jikinta tana Kara matsawa jikin garu, ganin kaman ta zare yasa ya juyo da kanshi ya kalli Nana datake tsaye tana kallonsu kauda kanshi yay yace “malama kisa kaya kificemin daga daki,believe me inna dawo na ganki u will see my other part” ya tashi ya dagata chak yafita da ita daga dakin, Kara kurma ihu tayi tana wunsula kafa ya bude dakinta ya wurgata kan gado tacigaba da ihu. ” keep quiet! Ya dakamata tsawa Idanunshi sukai jajir “one more ihu saina zaneki wlh, spoiled brat” ya fice daga dakin tareda bugo kofan yakoma dakinshi dancin uban Nana, saidai yaga batanan tariga ta tafi, zama yay gefen gado ya zaro taba ya kunna yafara zuka saida yasha Kara 4 sanan yaji bacin ran dayake ciki yaragu, bayi ya shiga yakarayin wani wanka yasake kaya.
Wayanshi tayi Kara ganin sunan mai kiran yasa ya dau wayan da sauri tareda zama akan kujera.
” Barrister Barraq! I just got ur email, so yanzu yarinyar natare dakai?” Ya amsa “eh tana tareda ni,u can come over ka ganta,badai tagama warkewa bane,tunda tamin bayani itace wacce parent dinta suka rasu shine nace is better na sanar daku dan adaina nemanta,but plan dina sir zan riketa I will train her and sponsor her education, inajinta kaman sister na,zanyi signing everything gobe inmun hadu a Court, tadawo under my custody,mace ce abu kadan ne zai iya lalata mata rayuwa,idan ban dauketaba bansan ina gawmnati zata turataba,orphanage?gidan marayu? Who knows, zan dauketa kawai” dayan yace “ok,I trust yhu Barisster, nasan u will take good care of her,come over later ka karbi kudin da government yabata” Barisster yadan yamutse fuska “no need of dat sir inada enough money dazan kula da ita” Minister yace “but still gawmnati yabata,kazo ka karban mata is her right” Barisster yace “ok,anjima zanzo na karba, thank yhu sir,I appreciate”
Tashi yayi yadau 1st aid box yafito ya wuce dakinta ganinta yay zaune kan gadon, tana ganinshi taja baya, baice mata komiba dan yasan yanda taganshi da Nana ne yajawo haka, “ban yatsan” Kalmar daya fada kenan, ahankali ta mika mishi tana matsar kwalla sai alokacin yagama karamin ciwone, yadan wanke jinin sanan yace “dena kukan ki kwanta kiyi bacci” kwanciya tayi ta lumshe ido shikuma yakoma kan sofa ya zauna yana karanta newspaper.
Ajiye newspaper yayi ya dafe kanshi yana cije lips, kwata kwata ya rasa natsuwarshi,Nana ta dagulamai lissafi tsaki yayi yazaro taba daga aljihun rigan dayasa ya kunna yafara zuka. Jin warin taba yasa ta bude ido ta juyo da kanta da kalleshi gabanta yay mummunan faduwa ganin yanda yakeshan taba, lumshe ido tayi tana maganan zuci na shiga uku,wlh bazan kwana anan ba yau,gwara na koma wurin Duduwa koda kasheni zatayi, wanan mutumin dan iskane, malam ma yace Annabi yahana zaman mace tareda namijin daba muharraminta ba a wurin daya. wayyo umma na maisa kuka mutu? Yanzu waye zaitaba rikeni?? hawaye take sharewa tana tausayin rayuwar ta, jin anbude kofa yasa ta juyo da kanta taga fita yayi.
Daki yakoma ya chanza kaya zuwa suit mai ruwon toka ya fashe jikinshi da turare yafita yaja mota zuwa gidan Minister.
Bayan sallan isha ya bude kofa ya shigo dakin tana zaune kan dadduma da sauri ta mike tsaye ta make ajikin bango, ajiye abunda ya shigo dashi yayi yajuya yafita daga dakin. sauke ajiyan zuciya tayi sanan tacire hijabin jikinta ta zauna abakin gado ta bude ledan, lemun kwali ne da kaza,dayan ledan kuma chocolates ne da cingums, ajiyesu kawai tayi tafada kan gadon ita kadai tasan yanda takeji.
Maman Abd Shakur😘
[4/27, 9:28 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
6
Kwananta uku tana jinya harta warke tai ras,tsawon kwana ukun nan magana baitaba hadata da mai gilashi ba( sunan data rada mishi) saidai abunda tagane game dashi “mutum ne mai tausayi gashi da lallaba Mara lpy, kullum haka yake riritata yana tambayan metakeso yakawo mata,kayan kwalama kala kala yake kawo mata kaman baby, amma bazata taba bashi amsaba, yacika tausayi danta lura ya tsani yaga tana kuka. Itadai har yanzu mai gilashi tsoro yake bata saisa ko eh bai taba hadata dashiba baitabajin ya muryarta takeba”.
Tana cikin tunani taji anbude kofa, da sauri ta gyara hijabin jikinta, kallonta yadan yi wani abu yadan gitta zuciyarshi me yar yarinyar nan ke nufi? Maisa duk lokacin dazata ganni sai tawani sa hijabi? Mezanyi da ita? Mezan gani? Metake dashi? Abun yadan batamai rai amma saiya basar yakaraso ya zauna akan kujera. kanta na kasa yace ” petient naga kin warke ko?” Ta girgiza kai,yace “to Alhamdulillah, inaso nasa a komar dake gidanku ne dama saboda nasan duk inda iyayenki suke suna neman ki, and also maiya faru dake harna ganki a wurin nan a sume?”
Dago kai tayi zatai magana saitaga ita yake kallo. kaman kullum jikinta yahau bari ta fashe da kuka, kuma takasa daina kallonshi, mamaki take bashi wai yarinyar nan is she alright, anya batada matsala, da sauri yadan ja kujeran shi ya matso kusa da gadon ahankali yace “ke kurma ce?” Da sauri ta dagamai kai, tausayin ta yaji sosai yace “to ai basaikinyi kuka ba idan namiki magana kinji?” ta girgiza kai, yace “to share hawayen ki” ta share da gefen hijabin jikinta, “Kinyi iya rubutu?” Yakara jefo mata wani tambayan, ta girgiza kai alamun eh. mika mata byro da memo yayi “rubutamin inda iyayenki suke” kallonshi tayi ta kalli memo dayake mika mata da fararen hanunshi, kasa karba tayi, ganin haka yasa ya ajiye mata akan cinya “oya rubutamin na Karanta” ahankali tadau memo tafara rubutu kaman haka
“Abba na da umma na sun ra..
Kasa karasawa tayi ta kifa kanta a book din tafara kuka dan mutuwar takara dawo mata, tashi yayi ya daga kanta ya zari memo ya karanta sanan ya kalleta yace “sun rasu??” Dagamai kai tayi cikin kuka, yakara jefo wani tambayan “ance wani gida ya rushe mutane sun mutu dayawa kune,iyayenki na cikine?” Da sauri ta girgiza mai kai, “dis morning naji a news ana neman wai young lady iyayenta sun mutu amma ita an nemeta an rasa,cos gamnati nason bata tallafi,kece yarinyar?” Ta girgiza kai cikin kuka, dafe kanshi yadanyi sanan ya zauna akan gadon ya dago kanta yakai hanunshi ya share mata hawayen “is OK,in sha Allah nai alkawarin I will help yhu kinji” ta dagamai kai tareda matsawa baya. “Kinada yan uw… Bai karasa maganan ba saboda jin ana knocking, bada izinin shigowa yay Johnson ya shigo Sir kanada bakuwa? Yace waye? Is Nana sir” dan karamin tsaki yayi yace ina zuwa ”
Baikara cewa komiba, yay shiru tadan kalleshi taga kaman ranshi abace yake hakan yasa takara makewa a jikin gadon, kusan minti 5 sanan ya mike ya kalleta idan kinason zuwa waje kisha iska dakina shine agaban naki ki shigo kifada min zansa akaiki yajuya yafita.
Shiga dakinshi yayi ya mugun daure fuska ganin wacce ke tsaye cikin wani arnen kaya wanda dashi gwara babu, kakkyawar budurwa ce ajin karshe,tana zaune kan gadonshi.
“u again! Nana maiya kawoki wurina? Nafada miki stay away 4rm me”Fari tayi da ido ta langabar dakai “haba My B,maisa kakemin wulakanci dan kaga kanada kyau na mutu a kanka,ina sonka?” Tsaki yay yadafe kanshi kafin yadago yace “kitashi ki fita, get out kafin nakira securities su fitarmin dake” kada kai tayi “ok shikenan inkasan wata bakasan wataba, kakosan wacece mac.. “I said get out Nana” ya daka mata razanan nan tsawa batare da yabari ta gama magana ba. mikewa tsaye tayi tana kadamai jiki da kayan dasuka mugun matseta, matsawa gefe yayi dan ta wuce, saida tazo daidai kusa dashi cikin kyaftawan ido batare daya luraba yaji ta zare glass din idonshi, tasa cikin jaka da sauri takoma gefe tana dariya.
Cikin fushi yace “kiban glas dina,wai wot is ur problem Nana” “ai wlh My B kafin nabar dakinan saina tabbatar nadau cikinka Kota yayane sai Inga idan ka isa kace bazaka aureniba bancin inada cikin ka” ahankali yake daga kafa yana mika hannu kokarin shi shine ya gano saitin datake magana, dariya tayi ciki ciki ta koma gefe tana cire kayan jikinta.
Masu karatu makaho ne wai?ko matsalan ido gareshi?
Maman Abd Shakur😘
[4/28, 9:51 PM] Aishat Muhammad: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
7
Ya dakamata tsawa Nana! “Kiban glass kafin na saba miki wlh,nace kiba..”bai karasa maganan ba saboda jin bakinta acikin nashi tana wani shasshafa bayanshi, jikinshi yaji yamutu yakasa tureta, yakasa aiwatar da komi. yana kokarin magana takara tusa harshenta cikin nashi…
Ahankali take tura kofan dakin tanadan hawaye, yatsanta na jini saboda yankewan datayi da nail cutter dabata taba ganin irinshiba. Shiganta dakin keda wuya tasaki wani razanannen ihu wanda saida yasasu firgicewa Nana tasakeshi da sauri tana kokarin jawo abu tarufe jikinta, ihu tacigaba dayi ta kukkulle ido dan ita bata taba ganin mace ba kaya a jikinta ba. Nana takoma baya dan kallon aljana take mata dan bataji alaman shigowan mutum ba saidai ihu, Barraq ne yadan tattaro karfin magana yace “ban eyeglasses dina” da sauri Nana ta dauko jakanta taciro glass din jikinta na rawa ta sakamai a hannu, sawa yayi yajuyo yana kallon yanda take ihu ta kulle idanu tsugunawa a gabanta yayi yace” lafiya ” Kara fasa ihu tayi tana cukuikuye hijabin jikinta tana Kara matsawa jikin garu, ganin kaman ta zare yasa ya juyo da kanshi ya kalli Nana datake tsaye tana kallonsu kauda kanshi yay yace “malama kisa kaya kificemin daga daki,believe me inna dawo na ganki u will see my other part” ya tashi ya dagata chak yafita da ita daga dakin, Kara kurma ihu tayi tana wunsula kafa ya bude dakinta ya wurgata kan gado tacigaba da ihu. ” keep quiet! Ya dakamata tsawa Idanunshi sukai jajir “one more ihu saina zaneki wlh, spoiled brat” ya fice daga dakin tareda bugo kofan yakoma dakinshi dancin uban Nana, saidai yaga batanan tariga ta tafi, zama yay gefen gado ya zaro taba ya kunna yafara zuka saida yasha Kara 4 sanan yaji bacin ran dayake ciki yaragu, bayi ya shiga yakarayin wani wanka yasake kaya.
Wayanshi tayi Kara ganin sunan mai kiran yasa ya dau wayan da sauri tareda zama akan kujera.
” Barrister Barraq! I just got ur email, so yanzu yarinyar natare dakai?” Ya amsa “eh tana tareda ni,u can come over ka ganta,badai tagama warkewa bane,tunda tamin bayani itace wacce parent dinta suka rasu shine nace is better na sanar daku dan adaina nemanta,but plan dina sir zan riketa I will train her and sponsor her education, inajinta kaman sister na,zanyi signing everything gobe inmun hadu a Court, tadawo under my custody,mace ce abu kadan ne zai iya lalata mata rayuwa,idan ban dauketaba bansan ina gawmnati zata turataba,orphanage?gidan marayu? Who knows, zan dauketa kawai” dayan yace “ok,I trust yhu Barisster, nasan u will take good care of her,come over later ka karbi kudin da government yabata” Barisster yadan yamutse fuska “no need of dat sir inada enough money dazan kula da ita” Minister yace “but still gawmnati yabata,kazo ka karban mata is her right” Barisster yace “ok,anjima zanzo na karba, thank yhu sir,I appreciate”
Tashi yayi yadau 1st aid box yafito ya wuce dakinta ganinta yay zaune kan gadon, tana ganinshi taja baya, baice mata komiba dan yasan yanda taganshi da Nana ne yajawo haka, “ban yatsan” Kalmar daya fada kenan, ahankali ta mika mishi tana matsar kwalla sai alokacin yagama karamin ciwone, yadan wanke jinin sanan yace “dena kukan ki kwanta kiyi bacci” kwanciya tayi ta lumshe ido shikuma yakoma kan sofa ya zauna yana karanta newspaper.
Ajiye newspaper yayi ya dafe kanshi yana cije lips, kwata kwata ya rasa natsuwarshi,Nana ta dagulamai lissafi tsaki yayi yazaro taba daga aljihun rigan dayasa ya kunna yafara zuka. Jin warin taba yasa ta bude ido ta juyo da kanta da kalleshi gabanta yay mummunan faduwa ganin yanda yakeshan taba, lumshe ido tayi tana maganan zuci na shiga uku,wlh bazan kwana anan ba yau,gwara na koma wurin Duduwa koda kasheni zatayi, wanan mutumin dan iskane, malam ma yace Annabi yahana zaman mace tareda namijin daba muharraminta ba a wurin daya. wayyo umma na maisa kuka mutu? Yanzu waye zaitaba rikeni?? hawaye take sharewa tana tausayin rayuwar ta, jin anbude kofa yasa ta juyo da kanta taga fita yayi.
Daki yakoma ya chanza kaya zuwa suit mai ruwon toka ya fashe jikinshi da turare yafita yaja mota zuwa gidan Minister.