Sashe 17
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Hj ta sauke ajiyan zuciya kafin tafara magana””nidai sunana Maryam Muhammad yar fulanin yolace,mun dade dayin aure bayan kusan shekara 12 dayin auren mu Allah ya azurtamu da yarmu tafarko mai suna “Rufaida” sunar kakarta taci saisa Dani da babanta muke kiranta da “MEEMA”. Barr ya kalli yanayinta yadanyi rubutu kadan kafin ya dago kanshi yace ” cigaba ma” tace” Rufaida ko kuma ince Meema yarinya ce shiru shiru,ko kadan Meema batada fada,batada karfi kona digi,tun tana karama bata iya shiga cikin sa’ointa suyi wasa,cus dukanta ake, har wanda Meema ta girma ma saiya daki Meema kaga tana kuka batare data iya ramawa ba,wanan dibi’an Meema na rashin karfin fada na damuna gata da yawan kuka,abu kadan kesata kuka,gata da yawan tsoro. Haka nacigaba da kula da ita muna nuna mata so da kulawa,nida babanta mune kawayenta,dan bata iya shiga cikin yara, dazaran tadawo daga makaranta tana tareda mu adaki,ahaka Meema takai shekara 14 batareda Kawa ko dayaba, hartafara abun namu namata Wanda yazo mata da gardama tanada ciwon Mara sosai, dan akwai lokacin da muka kaita asibiti akace mumata aure, babanta bai dau maganar komiba dan aganinshi yarinya yar 14 zaima aure? Aibata isaba, haka muka dawo gida muna kulawa da ita. Har babanta yakara aure “Salameme” wacce itace mutum ta farko danasan batasan Meema kullum saita daki Meema,saidai inbata gantaba,ban taba mata magana akan tadena dukan Meema ba dannima banason hayaniya.
Bana mantawa da watarana Meema na 15 ta shigo dakina tana kuka nace mata menene tacemin Anty(salameme) tace mata wai watarana saitasa ta manta da mamarta da babanta ya zamto batasan kowaba,ta manta mu a duniya, maganar ta dami Rufaida tanata cemin yanzu Amma wai zan iya mantaki a duniya keda Abba?. Nace mata karki damu bazaki taba mantamuba Salameme wasa take miki,da kyar na lallabata tai shiru nabar dakinta nakoma dakina ina tunanin maisa zata fadama Meema irin maganar nan, ina zaune a wurin naga Meema ta shigo dakina da murnar ta tana rike dawasu cardboard paper farare guda biyu ta shinfidasu agabana naga sak zanena Dana Baban ta ne, na tambayeta me dalilinta na zanamu tace toba Anty tace zan mantaku ba,kinga tunda nazanaku ai bazan taba mantaku ba,kallon zanen nayi ina dariya sainaga tayi signature da zanen baby Dana tambayeta dalili saitace min… Kuka yaci karfinta, Alh ya shafa bayanta yana fadin ya isa kuka baida kyau agareki yanzu. Da kyar tai shiru tace”Dana tambayeta dalili saitace min”Amma inaso ki haifamin kanwa ko kani,halan idan ina amfani da signature na baby ki haifamin baby ” dariya kawai nayi ina mamakin yarintar Meema, tundaga lokacin babanta ya bude mata wani Babban daki a gidanan inda take Zane zanen ta. Barr Barraq yace “zan iya ganin dakin?” Suka kaishi har dakin Zane kala kala duk Wanda tayi saitadan zana karamin baby akasa,bayan yagama rubuce Rubuce suka dawo falo. Barr ya kalli Alh yace”sir banda ciwon Mara batada wani ciwo? Maybe Aljanu haka or something else kaga sai muyi tunanin ko sune suka dauketa??” Alh ya girgiza kai,gaskiya Rufaida batada wani ciwo sai na Mara,Wanda nasan duk inda take yanzu tana wahala da ciwon. Barr yasake wurgo wani tambayar “dayar matar kafa” Alh yace “tunda naga tadami uwar gidan na chanza mata gida,naraba su”.
Barr Barraq yay rubuce-rubuce ya maida paper cikin jaka kafin ya dago kai ya kallesu yace”Alh, Umma banason nabaku much hope,even though bansan adininmu sosai ba,but d little I know daga abokina Muzammil shine duk Wanda ya dogara ga Allah,to Allah ya isar masa,watakila wanan itace jaraba warku,Ni ban isa na nemo muku Rufaida ba,saida yardar Allah,haka wayau na ko wayanku bazaisa a gantaba” ya kalli Amma yace”Umma have faith, trust in Allah,ki yarda shikadai zai iya bayyana miki yarinyar ki, ki kwantar da hankalin ki ki sauka lpy,in sha Allah za’aga yarku. I will try my best na nemota,da gobe zanyi tafiya but nadaga tafiyan sai next month”.
Ya mike tsaye tareda daukar jakanshi yace”nabarku lpy” Alh da Umma sukamai godiya da shatara na arziki duk bai karbaba haka yatafi suna mai yabon kyawawan dabi’un Barr Barraq.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:44] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
38
Zaune yake adakinshi yadan kishingida da gado yana zukar tabarshi, kayan bacci ne a jikinshi dan bai dade da shigowa ba yay wanka yay salla. Jin knocking din da’ake yi a sitting room yasa ya mike tsaye ya bude kofar dazata sadashi da sitting room, Wurgar da karan taban hanunshi yay akan tiles yasa kafa yatake kafin yakara sa wurin kofar ya bude Daddy ya shigo dakin sanye da farar jallabiya ya zauna akan kujerar zaman mutum daya yahade rai, ahankali Barr ya maida kofan yarufe yakaraso tsakiyar dakin ya zauna akan kujera kanshi akasa yace “Good evening Daddy “,Dad bai amsashi ba cikeda bacin rai ya kalli Barr da kanshi akasa yace” Mummy ka tafada ma sakona” Barr ya girgiza kai tareda furta”eh Daddy tafada min,but Dad banda wacce zan aura” Dad ya dakamai tsawa just shout up!, I said shout up Barraq, duk matayen dake duniyar nan ace ka kasa picking one ka aura,kullum tsufa kake karayi 35years is not a joke. Barr ya dafe kanshi dan mugun darawa yake bayason yaga yanada Dad fushi but amma me zaiyi baida wacce zai Aura maganar Dad yadawo dashi daga tunanin dayake “ina shekara 75 ku biyu kacal Allah yabani a duniya dakai da Auta,don’t you feel ashame of ur self Barraq, All ur friends sunyi aure banda kai” zama yayi yana sauke ajiyan zuciya kafin yace” Barraq ina bukatan jikoki dazanyi wasa dasu,yace just take a look at dis big house kullum empty babu yara masu wasa,I want my house to be full with children, Barraq banason nai forcing dinka ka aure Nana saboda banason nama yarona abunda bayaso but listen” ya daddaki hannun kujera tareda nuna Barraq da yatsa “wlh,billahil azim Barraq nabaka two weeks ka kawomin matar dazaka aura inba hakaba u will see my… Da sauri Barraq ya sakko daga kan kujera yarike kafan Dad hawaye ya cika idonshi ya kifa kanshi akan kafar hawayen shi na zuba akan kafar Dad hakan ya mugun karyama Dad zuciya yadau hanunshi ya chusa a cikin gashin kanshi murya Chan kasa yace” Son ko bakada lpy ne? Tell me d truth “Barr ya girgiza kai,Dad yasa hannu ya dago kanshi ya rike kuncinshi kafin yasa hannu ya share hawayen daya zubo daga idonshi ahankali yace to meke damunka Barraq maiya hanaka aure?”
Ahankali Barraq muryan shi na rawa yace “Dad inada wanda nakeso,but yarinya ce karama,iyayenta sun rasu,tanada grandma data tsaneta sosai,and the law has given me her custody…” Nan yaba Dad labarin Rufaida gabaki daya batare daya boyema Dad ko abu dayaba,daidai da yanda ta taimake shi a kauye saida yafadan ma Dad.
Saida yagama fadanma Dad komi sanan Dad yace”maisa zaka boyemin all dis things Barraq,kama ubanka adalci kuwa harka tsinci yarinya gwamnati tabaka kudinta,shari’a tabaka yarinyar ta dawo karkashin ka saika boyemin duka ka kyauta?” Barraq ya girgiza kai yay kneeling agaban Dad yana girgiza kai araunane I was wrong Daddy dan Allah kayafemin,wlh Dad nai hakane saboda tsoron na tunkareka da zance,I thought bazaka saurare nibane” Dad ya girgiza kai “bazan taba ganin zakai taimako nahana kaba Barraq” ya girgiza kai ahankali yace zauna, Barraq ya zauna Dad ya daura hanunshi akanshi yana murmushi yace “am proud of you son,ina alfahari dakai,ina godiya da Allah daya bani kai a matsayin da,duk wanda Allah ya azurtashi da d’a mai jinkan wasu,mai tausayi da taimakon marasa karfi to hakika Allah yamai Babban kyauta,Allah maka albarka”ahankali Barraq yace” Ameen Daddy” Dad yace ” dudda law ne yabaka Rufaida dagayau duk wani abu nata na dauka yadawo kaina, daga yanzu nine mahaifin Rufaida, zan zame mata mahaifin data rasa,haka zan hadata aure da Dana danasan dan arziki ne,dan bazan bama yata abunda zai cutar da itaba. Barraq baisan lokacin da murmushi ya subuce maiba.
Dad yakara kallonshi yace”gobe zan kira Mum dinka ta tahomin da Rufaida, sudawo Nigeria zan aurar da Rufaida gareka, kaje ka fara shirye shiryen Aure in 2weeks, ina certificates din daka samo mata?” Barraq yatashi ya shiga bedroom dinshi ya kawoma Dad ya karba ya dudduba sanan ya sauke ajiyan zuciya yace “zan nema mata makaranta,amma tana dakinka zata fara karatu,Allah sanya maka albarka, Dad ya fita daga dakin dauke da certificates din a hanunshi. Wani irin ihun murna Barraq yay yafara neman wayanshi yana Muzammil must here dis good news, wani tsalle yayi yafada gado zan zama ango in 2weeks.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
Bana mantawa da watarana Meema na 15 ta shigo dakina tana kuka nace mata menene tacemin Anty(salameme) tace mata wai watarana saitasa ta manta da mamarta da babanta ya zamto batasan kowaba,ta manta mu a duniya, maganar ta dami Rufaida tanata cemin yanzu Amma wai zan iya mantaki a duniya keda Abba?. Nace mata karki damu bazaki taba mantamuba Salameme wasa take miki,da kyar na lallabata tai shiru nabar dakinta nakoma dakina ina tunanin maisa zata fadama Meema irin maganar nan, ina zaune a wurin naga Meema ta shigo dakina da murnar ta tana rike dawasu cardboard paper farare guda biyu ta shinfidasu agabana naga sak zanena Dana Baban ta ne, na tambayeta me dalilinta na zanamu tace toba Anty tace zan mantaku ba,kinga tunda nazanaku ai bazan taba mantaku ba,kallon zanen nayi ina dariya sainaga tayi signature da zanen baby Dana tambayeta dalili saitace min… Kuka yaci karfinta, Alh ya shafa bayanta yana fadin ya isa kuka baida kyau agareki yanzu. Da kyar tai shiru tace”Dana tambayeta dalili saitace min”Amma inaso ki haifamin kanwa ko kani,halan idan ina amfani da signature na baby ki haifamin baby ” dariya kawai nayi ina mamakin yarintar Meema, tundaga lokacin babanta ya bude mata wani Babban daki a gidanan inda take Zane zanen ta. Barr Barraq yace “zan iya ganin dakin?” Suka kaishi har dakin Zane kala kala duk Wanda tayi saitadan zana karamin baby akasa,bayan yagama rubuce Rubuce suka dawo falo. Barr ya kalli Alh yace”sir banda ciwon Mara batada wani ciwo? Maybe Aljanu haka or something else kaga sai muyi tunanin ko sune suka dauketa??” Alh ya girgiza kai,gaskiya Rufaida batada wani ciwo sai na Mara,Wanda nasan duk inda take yanzu tana wahala da ciwon. Barr yasake wurgo wani tambayar “dayar matar kafa” Alh yace “tunda naga tadami uwar gidan na chanza mata gida,naraba su”.
Barr Barraq yay rubuce-rubuce ya maida paper cikin jaka kafin ya dago kai ya kallesu yace”Alh, Umma banason nabaku much hope,even though bansan adininmu sosai ba,but d little I know daga abokina Muzammil shine duk Wanda ya dogara ga Allah,to Allah ya isar masa,watakila wanan itace jaraba warku,Ni ban isa na nemo muku Rufaida ba,saida yardar Allah,haka wayau na ko wayanku bazaisa a gantaba” ya kalli Amma yace”Umma have faith, trust in Allah,ki yarda shikadai zai iya bayyana miki yarinyar ki, ki kwantar da hankalin ki ki sauka lpy,in sha Allah za’aga yarku. I will try my best na nemota,da gobe zanyi tafiya but nadaga tafiyan sai next month”.
Ya mike tsaye tareda daukar jakanshi yace”nabarku lpy” Alh da Umma sukamai godiya da shatara na arziki duk bai karbaba haka yatafi suna mai yabon kyawawan dabi’un Barr Barraq.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:44] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
38
Zaune yake adakinshi yadan kishingida da gado yana zukar tabarshi, kayan bacci ne a jikinshi dan bai dade da shigowa ba yay wanka yay salla. Jin knocking din da’ake yi a sitting room yasa ya mike tsaye ya bude kofar dazata sadashi da sitting room, Wurgar da karan taban hanunshi yay akan tiles yasa kafa yatake kafin yakara sa wurin kofar ya bude Daddy ya shigo dakin sanye da farar jallabiya ya zauna akan kujerar zaman mutum daya yahade rai, ahankali Barr ya maida kofan yarufe yakaraso tsakiyar dakin ya zauna akan kujera kanshi akasa yace “Good evening Daddy “,Dad bai amsashi ba cikeda bacin rai ya kalli Barr da kanshi akasa yace” Mummy ka tafada ma sakona” Barr ya girgiza kai tareda furta”eh Daddy tafada min,but Dad banda wacce zan aura” Dad ya dakamai tsawa just shout up!, I said shout up Barraq, duk matayen dake duniyar nan ace ka kasa picking one ka aura,kullum tsufa kake karayi 35years is not a joke. Barr ya dafe kanshi dan mugun darawa yake bayason yaga yanada Dad fushi but amma me zaiyi baida wacce zai Aura maganar Dad yadawo dashi daga tunanin dayake “ina shekara 75 ku biyu kacal Allah yabani a duniya dakai da Auta,don’t you feel ashame of ur self Barraq, All ur friends sunyi aure banda kai” zama yayi yana sauke ajiyan zuciya kafin yace” Barraq ina bukatan jikoki dazanyi wasa dasu,yace just take a look at dis big house kullum empty babu yara masu wasa,I want my house to be full with children, Barraq banason nai forcing dinka ka aure Nana saboda banason nama yarona abunda bayaso but listen” ya daddaki hannun kujera tareda nuna Barraq da yatsa “wlh,billahil azim Barraq nabaka two weeks ka kawomin matar dazaka aura inba hakaba u will see my… Da sauri Barraq ya sakko daga kan kujera yarike kafan Dad hawaye ya cika idonshi ya kifa kanshi akan kafar hawayen shi na zuba akan kafar Dad hakan ya mugun karyama Dad zuciya yadau hanunshi ya chusa a cikin gashin kanshi murya Chan kasa yace” Son ko bakada lpy ne? Tell me d truth “Barr ya girgiza kai,Dad yasa hannu ya dago kanshi ya rike kuncinshi kafin yasa hannu ya share hawayen daya zubo daga idonshi ahankali yace to meke damunka Barraq maiya hanaka aure?”
Ahankali Barraq muryan shi na rawa yace “Dad inada wanda nakeso,but yarinya ce karama,iyayenta sun rasu,tanada grandma data tsaneta sosai,and the law has given me her custody…” Nan yaba Dad labarin Rufaida gabaki daya batare daya boyema Dad ko abu dayaba,daidai da yanda ta taimake shi a kauye saida yafadan ma Dad.
Saida yagama fadanma Dad komi sanan Dad yace”maisa zaka boyemin all dis things Barraq,kama ubanka adalci kuwa harka tsinci yarinya gwamnati tabaka kudinta,shari’a tabaka yarinyar ta dawo karkashin ka saika boyemin duka ka kyauta?” Barraq ya girgiza kai yay kneeling agaban Dad yana girgiza kai araunane I was wrong Daddy dan Allah kayafemin,wlh Dad nai hakane saboda tsoron na tunkareka da zance,I thought bazaka saurare nibane” Dad ya girgiza kai “bazan taba ganin zakai taimako nahana kaba Barraq” ya girgiza kai ahankali yace zauna, Barraq ya zauna Dad ya daura hanunshi akanshi yana murmushi yace “am proud of you son,ina alfahari dakai,ina godiya da Allah daya bani kai a matsayin da,duk wanda Allah ya azurtashi da d’a mai jinkan wasu,mai tausayi da taimakon marasa karfi to hakika Allah yamai Babban kyauta,Allah maka albarka”ahankali Barraq yace” Ameen Daddy” Dad yace ” dudda law ne yabaka Rufaida dagayau duk wani abu nata na dauka yadawo kaina, daga yanzu nine mahaifin Rufaida, zan zame mata mahaifin data rasa,haka zan hadata aure da Dana danasan dan arziki ne,dan bazan bama yata abunda zai cutar da itaba. Barraq baisan lokacin da murmushi ya subuce maiba.
Dad yakara kallonshi yace”gobe zan kira Mum dinka ta tahomin da Rufaida, sudawo Nigeria zan aurar da Rufaida gareka, kaje ka fara shirye shiryen Aure in 2weeks, ina certificates din daka samo mata?” Barraq yatashi ya shiga bedroom dinshi ya kawoma Dad ya karba ya dudduba sanan ya sauke ajiyan zuciya yace “zan nema mata makaranta,amma tana dakinka zata fara karatu,Allah sanya maka albarka, Dad ya fita daga dakin dauke da certificates din a hanunshi. Wani irin ihun murna Barraq yay yafara neman wayanshi yana Muzammil must here dis good news, wani tsalle yayi yafada gado zan zama ango in 2weeks.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌