Sashe 18
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
39
Zaune suke a cikin jirgi,Rufaida ta kankame Mum jikinta na rawa Mum nata mata dariya tana kai daughter na kincika tsoro,a shagwaban ce ta dago fuskarta daya cika da hawaye ta sharbe hawayen tace”Mummy ai jirgin yanasa naji hanjin cikina kaman zasu fitone” Mum takara tunsurewa da dariya tace”Relax daughter, ai ganinan tareda ke,bazan taba bari wani abu ya sameki ba” lumshe ido Rufaida tayi ta daura kanta akan kafadar Mum tace “thank yhu Mummy, u mean everything to me Mother” Mum tasa hannu ta shafa kumatun ta “don’t thank me kinfi haka a wurina,I will give yhu everything idan inadashi” hawaye ya zubo daga idonta “I soo much luv yhu Mummy, keda Ummana nafiso a duk duniya” Mum ta lumshe ido tana murmushi “keda Barraq kune komina na duniya,banason wani abu dazai tabamin ku,inason ku sama da komi a duniyar nan” Rufaida ta kankame Mum tana dariya ahankali.
Kama hanunta Mum tayi tana kallon yatsun hakan yasa Rufaida ta natsu tana kallon Mum, Mum ta sauke ajiyan zuciya tareda maida hanun Rufaida kan cinyarta tace “Tun ranan farko da Son ya kawoki wurina nagane akwai soyayyar ki atattare dashi da sauri Rufaida ta dago kanta daga jikin Mum ta kalleta,murmushi Mum ta sakar mata tareda jawo kanta ta maida jikinta tana shafawa” kubiyu nafiso a duniya,saisa naso Ku biyu Ku auri juna saboda nasamu jikoki daga abu biyu danafi so aduniya wanda hakan zaisa nai farin cikin daban tabayi ba aduniya” tadan dukar da kanta dan taga yanayin Rufaida sai taga idonta a lumshe tai lamo da kanta a jikinta, murmushi Mum tayi”Daughter zaki iya cikamin wanan burin nawa?zaki iya taimakamin ki auri Dana mai sonki?” Rufaida tai shiru jikinta yafara rawa, jin shiru nakusan yan mintuna yasa Mum tace”idan kincemin a’a daughter I will understand and consider, bazan tabajin haushin kiba,and bazan taba tursasa kiba,niba Mum dinki…” Da sauri Rufaida ta dago da kanta takara hanunta abakin Mum tana girgiza mata kai”u are,and u will always be my Mummy, kinmin komi,kinban kaya, happiness,abinci,ilimi yaza’yi nakasa cikina uwata burinta Kwara daya,ur only wish Mummy? Dabanzama yatagari ba,na yarda zan aureshi,zan kula dash…” Mum tasa hannu ta share mata hawayen idon “banason ki tursasa kanki,banason kiga natakura miki,kaman ina saki dole” Rufaida ta girgiza kai “Mum kin isa ki tursasa min,kin isa kitakura min,kin isa kisani dole saboda ke uwata ce,karki Kara tunanin kin tursasa ni Mommy wlh bakiyi ba,kuma baki tababa” Da sauri Mum ta rungume ta ta sumbaci goshinta daidai lokacin da jirginsu yay landing a Abuja Airport.
Sakkowa sukayi hanunta na cikin na Mum,sai kalle kalle take,ahaka harsuka fito daga arrival inda suka tarar da Amma a tsaye sai duba agogon hanunta take,Mum ta karaso wurin kafin Amma taji an rungumeta bazata ba tsammani dariya sukayi kafin Mum ta saketa Amma ta karbi handbag din hanun Mum tace “Mum Barraq ya hanya” da harshen turenci,Mum tai murmushi tace “lpy ina auta na maisa baku taho tareba?” Amma tai murmushi “kema kin Santa tanachan tana kwainane wai itama zatama amaryan Uncle B girki,Mum tai dariya dasauri Amma tace” ina maganan Amaryan ina take na ganta? Da sauri Mum ta juyo tana daughter ahankali Rufaida tafito daga bayan Mum kanta akasa tana wasa da yatsar ta muryanta na rawa tace ina wuni, Amma takamo hannayen ta biyu tadan tsunguli kumatun ta ahankali tace”bazan amsa gaisuwar kiba,shine kika boye abayan Mummy saboda bakiso na ganki ko?” Rufaida ta girgiza kai yakuri, da sauri Amma ta kama baki dena bani hakuri amaryan Dana muje gida kici abinci ki huta gwara baniso ki wahala dan daki wahala gwara tsohuwar nan ta wahala ta nuna Mum tana dariya,Mum ma tai dariya kafin su shiga mota driver yajasu zuwa gida.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
40
Fitowa sukayi daga cikin motar Amma ta rike hannu Rufaida datake shirin kuka tana kallon Mum, Mum ta girgiza mata kai alamun kartayi da kyar ta iya hadiye hawayen suka cigaba da tafiya auta ce tafara artowa aguje ta rungume Mum tana ihu”big Mummy oyoyo” bama tajira amsan Mum ba tasake ta ta rungume Rufaida da saida takusa faduwa Amma ta sakin mata rankwashi zaki fadar da itane Mara natsuwa,Auta ta bare baki Mum tarike ta tana lallashin ta tace muje ciki nakawo miki tsaraba Auta tace to amma bari naje nafadan ma Anty Hafsat (amaryar Muzammil) matar Uncle B tazo dan tana kitchen kafin Mum ta amsa tayi ciki da gudu. Kan Rufaida akasa harsuka shiga mai falo suka zazzauna ana hira Auta da wata kakkyawar mace doguwa tana sanye da brown dinkin doguwan rigar shadda taji aiki hanunta dauke da tray na drinks tana murmushi tajawo center table ta daura drinks din tana gaishe da Mum,Mum ta amsata sosai da faraa dan tasan Muzammil. Amma tace sannu da aiki Hafsat tun safe kinki hutawa kinata aiki,da sauri tace laaa Amma bakomi Uncle B yace nakula da Mum da amaryar shi da kyau kafin yadawo ta dawo kusa da Rufaida ta zauna tana kallonta Rufaida ta dukar da kai taki bari suhada ido,Mum tai dariya tace daughter na tacika kunya dauketa Hafsat Ku shiga ciki tayi wanka tagaji. Hafsat ta rike hanunta tana murmushi tace to muje,Rufaida ta mike ahankali ta daga kanta karaf suka hada ido da Hafsat da sauri Rufaida ta dukar da kai,dariya Hafsat tayi tace aita boyemin fuskar Nanda sati biyu dole muga fuskar da kyau,suka fara tafiya wani bangare daban da Amma ta nuna mata takaita,ta ajiyeta a hadadden bedroom kafin tace to bari na dauko miki kayanki ko Kai akasa tace to” Hafsat tai murmushi takoma shashin Amma wayarta ta dauko ajaka ta kira number Mijinta ringing daya Muzammil ya dauko yace baby na ya? ” da sauri Honey sun iso, Muzammil yace da gaske baby na sun iso?” Barraq dake gefenshi yana duba wasu takardu Zane ya ajiye da sauri ya matso kusa da Muzammil yana kallonshi “su Mum ne suka iso?” Muzammil ya ballamai harara tareda juyamai baya yace “baby na kinaji ki kula da ita,jeki zauna da ita kartai kewa…” Fisge wayar yaji anyi daga kunenshi Barraq jikinshi har wani bari yake yace”madam kikace sun iso?”dariya Hafsat tayi tace eh Uncle B, da sauri yace tana ina?” Tana daki,Barr yace babu wani abu dake damunta ko?,taci abinci?,tai wanka? Tagaji sosai ko halan,Abba ya ganta?” Hafsat ta rike kai o Uncle B ko kunyana bakaji wanan tambayoyi haka,yadan Sosa keya yana murmushi, nabarta zata shiga wanka saita fito ne zataci abinci ” Barr yace “ok,plz nabaki amanarta kinji madam,da zaran mun gama binciken damuka zoyi zamu biyo flight mudawo” Hafsat tai dariya sosai tace naji bama honey tabe baki yayi ya mikama Muzzamil dake kallonshi Hafsat tace Honey Allah dawo daku daga Lagos din lafiya.yace Amin takatse wayan takoma sitting room tadau jakar da Mum ta nuna mata na Rufaida ta wuce shashin da Rufaida take.
Samunta tayi a zaune daure da towel
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: *KAINE SIRRI NA*
42
Kuka tafara sosai harda shesheka tana mammatse kafa kaman tanajin fitsari. yadade yana kallonta kafin ya zaro Biro daga aljihun gaban rigarshi ya ijeye mata akan table ya kalleta yace”ki tayani solving. Naje makarantu da wuraren Zane a Lagos yau, anyway kiduba zakiga komi saikimin lissafi” hannu tasa ta share hawayen idon nata tadau biron ta bude littafin tafara Mai lissafin,yayinda shikuma yadau remote ya kunna TV yana kallon channel news ganin taki sakewa.
Wuraren 10:30 tagama ta dago kai ta kalleshi amma takasa mai magana,haka tai shiru ga bacci na kamata. kwantar da kanta tayi a kan center table din ahaka har bacci yay gabada ita.
Karfe shadaya yagama kallon news din,ya kashe kafin yazo inda take ya tsugunna yana kallon fuskarta,ahankali yakai bakinshi goshinta ya sumbaceta kadan sanan yadago yana murmushi”I luv yhu Rufaida with all of my heart” ya sumbaci hanunta “ina sonki sosai matata sama da yanda kike zato”bakinshi yakara sakin wani tattausan murmushi,fararen hakoranshi suka bayyana. Rike kanshi yay”duk lokacin Dana ganki konake taredake jinake kaman zuciyata zata fashe saboda irin son danake miki Rufaida” jin ana kokarin bude kofa yasa yasaki hanunta yadau memo da Biro ya Mike tsaye da sauri Mum ta kullo kofan tana karemai kallo”what are yhu doing here?bakaga tai bacci ba?” Yadan Sosa keya “news NA kalla” yabata amsa atakaice yabita gefenta yafita daga dakin. Mum tai murmushi takada kai tana mamakin dannata,kamar mafarki yaron da bayason auren kananun yara shine yau ya mutum ma Rufaida.
Maman Abd Shakur.
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
41
Da sallama suka shiga falon Dad ya amsa Hafsat ta gaishe da Dad sosai kafin ta fice daga dakin,Rufaida ta zauna kusada kafar Mum murya Chan kasa tace”ina wuni Daddy ” da tattausan muryarshi yace”lpy lau yata,ya lesson din da ake miki hope kina ganewa kuma kina kokari?” Ta dagama Dad kai, Daddy yace to Alhamdulillah, in sha Allah bazaki taba nadamar zamanmu iyayenki ba,in sha Allah bazaki taba Dana sanin saninmuba,Allah zai albarkaci rayuwar ki kinji yata?” Ahankali tace”Ameen nagode Daddy”.
Yace Rufaida inaso nahada ki aure da dana dan yazomin da maganar yana sonki,a tsarina da tsarin dayake raina tun kafin nama haifi ya mace shine duk Randa Allah yabani mace zan aurar da ita tana shekara16-17 saboda aure shine gatan dazakama yarka mace. Tunda yanzu Allah ya banike Rufaida zanso na aurar dake yanzu inyaso bayan anyi aure kya cigaba da karatun ki but dudda wanan dogon burin nawa bazan iya bama Barraq keba saida yardar ki da amince warki,kin yarda zaki auri Barraq? Dukar dakai Rufaida tayi ita batason yanda suke tambayar izininta saikace tafi karfinsu,wlh banda kowa daya wuce Ku aduniya bantaba sanin bayan rasuwar Abba da Umma zan sami wayanda zasu soni kaman kuba,kowa kuka bani zan aura,zanmai biyayya zanmai komi inhar hakan zai baku natsuwa da farin ciki kwatankwacin irin wanan dakuka bani ayau.
Muryar Dad taji yace”to Alhamdulillah yata,Allah ubangiji yamiki Albarka,sati biyu za’a dauka kafin a daura muku aure Allah miki albarka kinji tashi kitafi kunya taji yakamata ta chusa kanta a cikin cinya tana kuka sosai. Mum ta mikar da ita suka fita daga dakin.
Zaune suke a cikin jirgi,Rufaida ta kankame Mum jikinta na rawa Mum nata mata dariya tana kai daughter na kincika tsoro,a shagwaban ce ta dago fuskarta daya cika da hawaye ta sharbe hawayen tace”Mummy ai jirgin yanasa naji hanjin cikina kaman zasu fitone” Mum takara tunsurewa da dariya tace”Relax daughter, ai ganinan tareda ke,bazan taba bari wani abu ya sameki ba” lumshe ido Rufaida tayi ta daura kanta akan kafadar Mum tace “thank yhu Mummy, u mean everything to me Mother” Mum tasa hannu ta shafa kumatun ta “don’t thank me kinfi haka a wurina,I will give yhu everything idan inadashi” hawaye ya zubo daga idonta “I soo much luv yhu Mummy, keda Ummana nafiso a duk duniya” Mum ta lumshe ido tana murmushi “keda Barraq kune komina na duniya,banason wani abu dazai tabamin ku,inason ku sama da komi a duniyar nan” Rufaida ta kankame Mum tana dariya ahankali.
Kama hanunta Mum tayi tana kallon yatsun hakan yasa Rufaida ta natsu tana kallon Mum, Mum ta sauke ajiyan zuciya tareda maida hanun Rufaida kan cinyarta tace “Tun ranan farko da Son ya kawoki wurina nagane akwai soyayyar ki atattare dashi da sauri Rufaida ta dago kanta daga jikin Mum ta kalleta,murmushi Mum ta sakar mata tareda jawo kanta ta maida jikinta tana shafawa” kubiyu nafiso a duniya,saisa naso Ku biyu Ku auri juna saboda nasamu jikoki daga abu biyu danafi so aduniya wanda hakan zaisa nai farin cikin daban tabayi ba aduniya” tadan dukar da kanta dan taga yanayin Rufaida sai taga idonta a lumshe tai lamo da kanta a jikinta, murmushi Mum tayi”Daughter zaki iya cikamin wanan burin nawa?zaki iya taimakamin ki auri Dana mai sonki?” Rufaida tai shiru jikinta yafara rawa, jin shiru nakusan yan mintuna yasa Mum tace”idan kincemin a’a daughter I will understand and consider, bazan tabajin haushin kiba,and bazan taba tursasa kiba,niba Mum dinki…” Da sauri Rufaida ta dago da kanta takara hanunta abakin Mum tana girgiza mata kai”u are,and u will always be my Mummy, kinmin komi,kinban kaya, happiness,abinci,ilimi yaza’yi nakasa cikina uwata burinta Kwara daya,ur only wish Mummy? Dabanzama yatagari ba,na yarda zan aureshi,zan kula dash…” Mum tasa hannu ta share mata hawayen idon “banason ki tursasa kanki,banason kiga natakura miki,kaman ina saki dole” Rufaida ta girgiza kai “Mum kin isa ki tursasa min,kin isa kitakura min,kin isa kisani dole saboda ke uwata ce,karki Kara tunanin kin tursasa ni Mommy wlh bakiyi ba,kuma baki tababa” Da sauri Mum ta rungume ta ta sumbaci goshinta daidai lokacin da jirginsu yay landing a Abuja Airport.
Sakkowa sukayi hanunta na cikin na Mum,sai kalle kalle take,ahaka harsuka fito daga arrival inda suka tarar da Amma a tsaye sai duba agogon hanunta take,Mum ta karaso wurin kafin Amma taji an rungumeta bazata ba tsammani dariya sukayi kafin Mum ta saketa Amma ta karbi handbag din hanun Mum tace “Mum Barraq ya hanya” da harshen turenci,Mum tai murmushi tace “lpy ina auta na maisa baku taho tareba?” Amma tai murmushi “kema kin Santa tanachan tana kwainane wai itama zatama amaryan Uncle B girki,Mum tai dariya dasauri Amma tace” ina maganan Amaryan ina take na ganta? Da sauri Mum ta juyo tana daughter ahankali Rufaida tafito daga bayan Mum kanta akasa tana wasa da yatsar ta muryanta na rawa tace ina wuni, Amma takamo hannayen ta biyu tadan tsunguli kumatun ta ahankali tace”bazan amsa gaisuwar kiba,shine kika boye abayan Mummy saboda bakiso na ganki ko?” Rufaida ta girgiza kai yakuri, da sauri Amma ta kama baki dena bani hakuri amaryan Dana muje gida kici abinci ki huta gwara baniso ki wahala dan daki wahala gwara tsohuwar nan ta wahala ta nuna Mum tana dariya,Mum ma tai dariya kafin su shiga mota driver yajasu zuwa gida.
Maman Abd Shakur😘
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
40
Fitowa sukayi daga cikin motar Amma ta rike hannu Rufaida datake shirin kuka tana kallon Mum, Mum ta girgiza mata kai alamun kartayi da kyar ta iya hadiye hawayen suka cigaba da tafiya auta ce tafara artowa aguje ta rungume Mum tana ihu”big Mummy oyoyo” bama tajira amsan Mum ba tasake ta ta rungume Rufaida da saida takusa faduwa Amma ta sakin mata rankwashi zaki fadar da itane Mara natsuwa,Auta ta bare baki Mum tarike ta tana lallashin ta tace muje ciki nakawo miki tsaraba Auta tace to amma bari naje nafadan ma Anty Hafsat (amaryar Muzammil) matar Uncle B tazo dan tana kitchen kafin Mum ta amsa tayi ciki da gudu. Kan Rufaida akasa harsuka shiga mai falo suka zazzauna ana hira Auta da wata kakkyawar mace doguwa tana sanye da brown dinkin doguwan rigar shadda taji aiki hanunta dauke da tray na drinks tana murmushi tajawo center table ta daura drinks din tana gaishe da Mum,Mum ta amsata sosai da faraa dan tasan Muzammil. Amma tace sannu da aiki Hafsat tun safe kinki hutawa kinata aiki,da sauri tace laaa Amma bakomi Uncle B yace nakula da Mum da amaryar shi da kyau kafin yadawo ta dawo kusa da Rufaida ta zauna tana kallonta Rufaida ta dukar da kai taki bari suhada ido,Mum tai dariya tace daughter na tacika kunya dauketa Hafsat Ku shiga ciki tayi wanka tagaji. Hafsat ta rike hanunta tana murmushi tace to muje,Rufaida ta mike ahankali ta daga kanta karaf suka hada ido da Hafsat da sauri Rufaida ta dukar da kai,dariya Hafsat tayi tace aita boyemin fuskar Nanda sati biyu dole muga fuskar da kyau,suka fara tafiya wani bangare daban da Amma ta nuna mata takaita,ta ajiyeta a hadadden bedroom kafin tace to bari na dauko miki kayanki ko Kai akasa tace to” Hafsat tai murmushi takoma shashin Amma wayarta ta dauko ajaka ta kira number Mijinta ringing daya Muzammil ya dauko yace baby na ya? ” da sauri Honey sun iso, Muzammil yace da gaske baby na sun iso?” Barraq dake gefenshi yana duba wasu takardu Zane ya ajiye da sauri ya matso kusa da Muzammil yana kallonshi “su Mum ne suka iso?” Muzammil ya ballamai harara tareda juyamai baya yace “baby na kinaji ki kula da ita,jeki zauna da ita kartai kewa…” Fisge wayar yaji anyi daga kunenshi Barraq jikinshi har wani bari yake yace”madam kikace sun iso?”dariya Hafsat tayi tace eh Uncle B, da sauri yace tana ina?” Tana daki,Barr yace babu wani abu dake damunta ko?,taci abinci?,tai wanka? Tagaji sosai ko halan,Abba ya ganta?” Hafsat ta rike kai o Uncle B ko kunyana bakaji wanan tambayoyi haka,yadan Sosa keya yana murmushi, nabarta zata shiga wanka saita fito ne zataci abinci ” Barr yace “ok,plz nabaki amanarta kinji madam,da zaran mun gama binciken damuka zoyi zamu biyo flight mudawo” Hafsat tai dariya sosai tace naji bama honey tabe baki yayi ya mikama Muzzamil dake kallonshi Hafsat tace Honey Allah dawo daku daga Lagos din lafiya.yace Amin takatse wayan takoma sitting room tadau jakar da Mum ta nuna mata na Rufaida ta wuce shashin da Rufaida take.
Samunta tayi a zaune daure da towel
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: *KAINE SIRRI NA*
42
Kuka tafara sosai harda shesheka tana mammatse kafa kaman tanajin fitsari. yadade yana kallonta kafin ya zaro Biro daga aljihun gaban rigarshi ya ijeye mata akan table ya kalleta yace”ki tayani solving. Naje makarantu da wuraren Zane a Lagos yau, anyway kiduba zakiga komi saikimin lissafi” hannu tasa ta share hawayen idon nata tadau biron ta bude littafin tafara Mai lissafin,yayinda shikuma yadau remote ya kunna TV yana kallon channel news ganin taki sakewa.
Wuraren 10:30 tagama ta dago kai ta kalleshi amma takasa mai magana,haka tai shiru ga bacci na kamata. kwantar da kanta tayi a kan center table din ahaka har bacci yay gabada ita.
Karfe shadaya yagama kallon news din,ya kashe kafin yazo inda take ya tsugunna yana kallon fuskarta,ahankali yakai bakinshi goshinta ya sumbaceta kadan sanan yadago yana murmushi”I luv yhu Rufaida with all of my heart” ya sumbaci hanunta “ina sonki sosai matata sama da yanda kike zato”bakinshi yakara sakin wani tattausan murmushi,fararen hakoranshi suka bayyana. Rike kanshi yay”duk lokacin Dana ganki konake taredake jinake kaman zuciyata zata fashe saboda irin son danake miki Rufaida” jin ana kokarin bude kofa yasa yasaki hanunta yadau memo da Biro ya Mike tsaye da sauri Mum ta kullo kofan tana karemai kallo”what are yhu doing here?bakaga tai bacci ba?” Yadan Sosa keya “news NA kalla” yabata amsa atakaice yabita gefenta yafita daga dakin. Mum tai murmushi takada kai tana mamakin dannata,kamar mafarki yaron da bayason auren kananun yara shine yau ya mutum ma Rufaida.
Maman Abd Shakur.
[5/24, 13:45] Fauzee Preety: 🖌KAINE SIRRI NA🖌
41
Da sallama suka shiga falon Dad ya amsa Hafsat ta gaishe da Dad sosai kafin ta fice daga dakin,Rufaida ta zauna kusada kafar Mum murya Chan kasa tace”ina wuni Daddy ” da tattausan muryarshi yace”lpy lau yata,ya lesson din da ake miki hope kina ganewa kuma kina kokari?” Ta dagama Dad kai, Daddy yace to Alhamdulillah, in sha Allah bazaki taba nadamar zamanmu iyayenki ba,in sha Allah bazaki taba Dana sanin saninmuba,Allah zai albarkaci rayuwar ki kinji yata?” Ahankali tace”Ameen nagode Daddy”.
Yace Rufaida inaso nahada ki aure da dana dan yazomin da maganar yana sonki,a tsarina da tsarin dayake raina tun kafin nama haifi ya mace shine duk Randa Allah yabani mace zan aurar da ita tana shekara16-17 saboda aure shine gatan dazakama yarka mace. Tunda yanzu Allah ya banike Rufaida zanso na aurar dake yanzu inyaso bayan anyi aure kya cigaba da karatun ki but dudda wanan dogon burin nawa bazan iya bama Barraq keba saida yardar ki da amince warki,kin yarda zaki auri Barraq? Dukar dakai Rufaida tayi ita batason yanda suke tambayar izininta saikace tafi karfinsu,wlh banda kowa daya wuce Ku aduniya bantaba sanin bayan rasuwar Abba da Umma zan sami wayanda zasu soni kaman kuba,kowa kuka bani zan aura,zanmai biyayya zanmai komi inhar hakan zai baku natsuwa da farin ciki kwatankwacin irin wanan dakuka bani ayau.
Muryar Dad taji yace”to Alhamdulillah yata,Allah ubangiji yamiki Albarka,sati biyu za’a dauka kafin a daura muku aure Allah miki albarka kinji tashi kitafi kunya taji yakamata ta chusa kanta a cikin cinya tana kuka sosai. Mum ta mikar da ita suka fita daga dakin.