Sashe 32
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin jikin sojan damai gadin yay sanyi jin maganar datayi yasa ta mike tsaye tana kakkabe bayan zaninta” zaku nunamin dakin jikata ko saina sa Barraq ya koreku inya dawo?” Da hannu security ya nuna mata part din ta wuce abinta.
Bude part din keda wuya Duduwa ta kwalalo ido “aljannar duniya,wanan daula wlh dole kifita daga ciki Rufaida” katuwar tv bangon dake aiki ta kurama ido, ganin mutane kaman zasu fito. kalle kalle tafara da tabe tabe, tunawa ana jiranta yasa ta fara waige waige neman kofar uwar daka. tafiya tafara takaraso asalin tafkeken falon ganin kaman mutum a chukuikuye cikin bargo akan kujera yasa ta yaye bargon ahankali. ganin kamar fuskar Rufaida kaman kuma ba itaba yasa ta tottafa miyau a hanunta ta malka a idanunta ta dirza kafin ta kara kallon fuskar Rufaida,tabbas itace amma ya akayi mayyar nan tai kyau haka??tai kiba??ahankali ta kama hanunta ta duba tafin hanunta, salati ta buga “Hasbunallahu! yanzu yarnan ciki gareki,cikin shege Rufaida?” hannuwanta ta dunkule guda biyu iya karfinta ta sakinma Rufaida dake bacci nushi aciki tus! Rufaida dake bacci tasaki ihun wahala ahh! Wayyo cikina Mummy” ta tashi zaune ta rike cikinta tana kada kafa saboda azaba. Kaman a mafarki taji muryar Duduwa tace”dan kan ubanki tashi ki tattara kayanki mutafi kauye, tunda zaman karuwan ci kike, hakanan dan kija Allah yajefani a jahannama kinzo kina zama da namiji har ciki yamiki” Rufaida da idanunta ke juyawa saboda azaba ta kokarta takai dubanta ga kafan Duduwa ahaka har takai dubanta ga fuskarta batasan lokacin data zube akasa jikinta na rawa tace”ina kwana Duduwa” Duduwa tasaki shewa” lalle Rufaida, da namiji kike zama ko?” Rufaida ta girgiza kai duk jikinta na rawa, ta fashe da kuka” wlh bada namiji nake zamaba, dan Allah Duduwa kiyakuri karki daken bazan karaba ” Duduwa tai dariya “ai idan banci ubankiba, ba sunana Duduwa diyar mai mandiri jikar mujittpa ba, sainai miki lilis sanan zaki tattara kayanki mu koma kauye ” wiwi Rufaida tafashe da kuka cikinta da maranta na wani irin juyawan azaba da ciwo. Duduwa ta cire gyalen jikinta taci dammara dashi tanabin Rufaida tana ja baya tana kuka “dan Allah kiya kuri Duduwa, dan girman Allah, wlh zan biki amma karki daken wlh banison duka plz”. Duduwa ta kifa mata mari a fuska” yimin shiru kama bakin kidena min ihu kafin arnayen chan suji su shigo” Rufaida ta rike bakin ta tana kuka sosai jijiyo yin kanta sun fito radau, saboda kuka da tsoro zaka iya ganin yanda kirjinta ke bugawa da sauri fat-fat-fat. “Waya miki ciki?” Duduwa ta tambaya a masifan ce. Rufaida ta zaro ido tana kallon Duduwa bata gane maganar datake ba Duduwa tasa kafa ta take kafar Rufaida. Rufaida ta fasa ihu ta rike baki Duduwa tace” oya yi magana waya miki ciki?” Cikin kuka Rufaida tace “wlh wlh wlh Duduwa banda ciki, kalli cikina,baiyi girma ba” hannu biyu Duduwa tasa ta ture Rufaida tafadi akan tiles tasaki karan wahala da kuka, alokacin taji abu mai dumi nabin kafanta cikin karamar murya tace “dan darajar Allah Duduwa kidena dukana, zan mutu wlh,banason duka,kiya kuri”. “oya tashi ki hado kayanki mutafi” Duduwa ta fada tanamai tura kan Rufaida. Rufaida takasa tashi. Duduwa ta daka mata tsawa “tashi nace! Da rarrafe Rufaida ta tashi Duduwa na biye da ita tahau bene tafara tafiya jin kafafunta sun rike yasa ta tsugunna tafara Jan jiki da kyar tanabin benen Duduwa na lura da jinin dakebin jikinta taji dadi bazan taba bari ki haifama bature masu kudi yaroba. a tsiyace zaki mutu shegiya yar tsuntuwa. ahaka sukakai daki Rufaida tadau akwati tafara diban duk kayan da idanunta dake juyawa sukaga tana lodawa a akwati harya cika ta rufe Duduwa tace “bazaki sauriba ko saina ballaki ki”. tafashe da kuka cikin dashasshiyar muryar ta tace “dan Allah karki daken Duduwa” ahaka suka fito tanajan jiki suka sauko kasa Duduwa tai gaba wurin kofa ta juyo taga Rufaida tsaye tana kuka ahankali Rufaida tace “Duduwa indan kirashi nafada mai? ?wlh inbaki yardaba nafasa ” maganar ta mugun batama Duduwa rai “ah lalle yarinya nikike fadama zaki kira wanda yamiki cikin shegen nan” ta kama wuyar rigar rufaida ta jijjiga ta Rufaida taji wasu abubuwa masu dumi sunabin kafarta, idanunta suka fara juyawa da kyar tace “Duduwa zan mutu, ki dena dan Allah” daga hannun da Duduwa tayi zata daki Rufaida taji an bude kofa. Maman Abd Shakur 😘
[7/12, 22:53] Aishat Muhammad: *KAINE SIRRI NA*
71
Barraq ya tsaya chak yana kallon jinin daya gani a stairs,da Rufaida dake hannun Duduwa tana numfashi kamar wacce taga mutuwa. Duduwa na ganin Barraq tsaf ta ganeshi, jiki na rawa ta saki Rufaida. Rufaida tai baya zata fadi da sauri Barraq yay gudu ya tareda tafado jikinshi,ya rungumeta kafin ya daura kanta akan cinyarshi yana shafa kanta, yama kasa magana saboda yanda zuciyar shi ke mugun tafarfasa, idanunshi da fuskarshi harma da kunnenshi sunyi bala’in ja,abunku da farin mutum. dago kanshi yayi ya kalli Duduwa saida dan guntun fitsari ya zubo mata saboda tsorata dashi datayi dan gani tayi idanunshi kaman jini,gabaki daya fuskarshi tai ja juyawa Duduwa tayi zata fita tana neman kofar daya shigo da ita dakin bata ankaraba taga kofunan da windunan falon sun kulle da kansu, Duduwa tajuyo a rude tace” kabude min kofa, zan fita natafi kauye, kabude min nace”. bai ce kalaba ya dauko wayarshi yakira wata number ahankali yace “I need ambulance” sanan ya katse wayan ya ijiye. kan Rufaida ya shafa zuciyar shi na mugun kuna da tafasa, ahankali ya kai hanunshi kasanta yaji har alokacin jini na zuba ,jijjiyoyin kanshi ne suka kara tsattsowa ya matse Rufaida a jikinshi,cikin fushin yake kokarin tunanin meke sata bleeding bayan yasan tana salla. “are yhu pregnant Rufaida? ?”tambayar ta fado ranshi. Tunowa da news din daya kalla jiya ana hira da wata Dr hartake fadin alamomin mace nata ciki yasa ya lula duniyar tunani. tun na farkon nan Rufaida bata kara fashin salla ba,ga zazzabin safe, ga yawan bacci, ga selecting abinci,and kirjinta were far too full kwanakin nan ahankali yace”u are pregnant with my own baby Rufaida,my child” ganin yanda take bleeding yasa yace “and matar nan ta zubar min da cikina,u killed my baby” ya kalli Duduwa” waya baki izinin tabamin matata har kika kashemin da, waye? ?” Duduwa da takarasa sakin sauran fitsarin ta rike labule gam da hannu, jikinta na rawa” yo uban wayace ka sacemin jika,ka tambayi izinina kafin ka tafi da itane? bazan taba bari ta haifi shege ba, saisa na daki cikinta da hannayena biyun nan, dan ta mutu cikin ma ya mutu” Barraq jikinshi yafara rawa ya kwantar da Rufaida akasa “kece zaki mutu yanzu ba matata ba” taku biyu ya kaishi gaban Duduwa wacce ta daga murya ta tsala ihu tana neman taimako “wayyo Allah, zai kasheni, ayi taimako zai kashe kakar matarshi” Barraq ya daga hannu zai wanketa da mari kenan yaji muryan Dad yace “Barraq! Chak ya tsayar da hannun batare daya kai fuskar Duduwa data make a labule ba, kuma bai sauke hanunba,Amma tai sauri takarasa inda Rufaida ke kwance tafashe da kuka “Wlh hukuma ce zata rabamu dake”. Dad yakarasa wurin ya kama kafadar Barraq ya matsa da karfi “dan ranka yabaci bazaisa kai abunda bai kamata ba,idan rai yabaci hankali karya gushe! maizaka daka a jikin tsohuwar nan da akalla tai clocking 80 years?wot will yhu archive?and kakar matar ka for dat matter!,Kul!Ahir gareka ya Barraq karka fara kadaga hannu wataran kace zaka daki wacce ta isa ta haifeka, koma wanda ya girmeka,ba tarbiya bace, dan haka za’ama iyayenka kaima wataran, no matter wot she did ka barta da halinta, duniya nada fadi and Allah subhanahu wata ala never sleep. Yana ganin komi”. Sakin kafadar Barraq yay Ya kalli Duduwa yace “Mama tafi abunki” Barraq ya kalli Dad afusace “wot are saying Dad?dis woman killed my unborn child Dad,my Baby!she have to pay for her crime Dad”. John! Joseph! Yakirasu dawani irin muryar zaki, suka shigo dakin da sauri ta kofar kitchen, ya nuna musu Duduwa” lock her up! Da sauri sukazo zasu kama Duduwa Dad hana”let her go” alokacin Amma tasa baki tace “akulle ta, koma wacece she must pay for her crime, ku tafi da ita ku kulle ta cus wot she did is unforgivable “. Dad baice komiba saidai taku biyu dayayi yakaishi gaban Duduwa ya mika hannu ya riketa, Duduwa data mugun rudewa bata tabajin tsoro irin nayau ba arayuwar ta, tabishi luuu ya kai ta har kofar gida sanan yaciro dubu goma ya bata yay murmushi manya yace “mungode hajiya,kome kikama Rufaida kin isane saisai, Allah kaiki lpy” Jikin Duduwa yay sanyi ta karbi kudin tajuya tana tafiya ahankali tana waigen Alh( Dad). Tare da motar ambulance Dad ya shigo, Barraq na tsaye inda Dad ya barshi zuciyar shi tai baki, ahankali Amma ke maimaita mai kalmar La ilaha illallah. Daukar Rufaida akayi akasata akan wata yar gado aka samata oxygen a hanci sanan aka gungurata aka fitar, Barraq dayaki kallon Dad saboda fushin dayake ya kalli Amma yace “Amma zanyi baki daga Lagos any minute from now,Dan Allah ki tsaya idan sun iso entertain them,if they insist zasu ganni ki kawosu hospital”. Amma tamika mishi tissue ganin hawaye nabin idonshi. Tace “take it easy Barraq komi zai dawo normal I promise” bai ce komiba yajuya yafita da sauri ya shiga motar ambulance din ya rike hanun Rufaida gam hawaye na sintiri a kumatun shi masu zafi. aka wangale gate suka fita,dad ya shiga motarshi ya bisu abaya akabar Amma kadai a gidan. Ko minti 15 ba ayi da fitar motar ambulance dinba wata hadaddiyar Benz baka har walkiya take ta shigo gidan. Magidancin Alhaji ya fito dauke da yaro tareda matarshi data zagaya ta bude baya ta ciro stroller sanan ta karbi kakkyawan yaron ta saka cikin stroller. Ta kalli mijinta tace”Ragadada maigida nakaina” yace”naam Ragadada uwar gida takaina” wlh naji wani iri dana taka kasar gidanan why??”. Maman Abd Shakur😘
[7/13, 08:50] Aishat Muhammad: *KAINE SIRRI NA*
72
Bude part din keda wuya Duduwa ta kwalalo ido “aljannar duniya,wanan daula wlh dole kifita daga ciki Rufaida” katuwar tv bangon dake aiki ta kurama ido, ganin mutane kaman zasu fito. kalle kalle tafara da tabe tabe, tunawa ana jiranta yasa ta fara waige waige neman kofar uwar daka. tafiya tafara takaraso asalin tafkeken falon ganin kaman mutum a chukuikuye cikin bargo akan kujera yasa ta yaye bargon ahankali. ganin kamar fuskar Rufaida kaman kuma ba itaba yasa ta tottafa miyau a hanunta ta malka a idanunta ta dirza kafin ta kara kallon fuskar Rufaida,tabbas itace amma ya akayi mayyar nan tai kyau haka??tai kiba??ahankali ta kama hanunta ta duba tafin hanunta, salati ta buga “Hasbunallahu! yanzu yarnan ciki gareki,cikin shege Rufaida?” hannuwanta ta dunkule guda biyu iya karfinta ta sakinma Rufaida dake bacci nushi aciki tus! Rufaida dake bacci tasaki ihun wahala ahh! Wayyo cikina Mummy” ta tashi zaune ta rike cikinta tana kada kafa saboda azaba. Kaman a mafarki taji muryar Duduwa tace”dan kan ubanki tashi ki tattara kayanki mutafi kauye, tunda zaman karuwan ci kike, hakanan dan kija Allah yajefani a jahannama kinzo kina zama da namiji har ciki yamiki” Rufaida da idanunta ke juyawa saboda azaba ta kokarta takai dubanta ga kafan Duduwa ahaka har takai dubanta ga fuskarta batasan lokacin data zube akasa jikinta na rawa tace”ina kwana Duduwa” Duduwa tasaki shewa” lalle Rufaida, da namiji kike zama ko?” Rufaida ta girgiza kai duk jikinta na rawa, ta fashe da kuka” wlh bada namiji nake zamaba, dan Allah Duduwa kiyakuri karki daken bazan karaba ” Duduwa tai dariya “ai idan banci ubankiba, ba sunana Duduwa diyar mai mandiri jikar mujittpa ba, sainai miki lilis sanan zaki tattara kayanki mu koma kauye ” wiwi Rufaida tafashe da kuka cikinta da maranta na wani irin juyawan azaba da ciwo. Duduwa ta cire gyalen jikinta taci dammara dashi tanabin Rufaida tana ja baya tana kuka “dan Allah kiya kuri Duduwa, dan girman Allah, wlh zan biki amma karki daken wlh banison duka plz”. Duduwa ta kifa mata mari a fuska” yimin shiru kama bakin kidena min ihu kafin arnayen chan suji su shigo” Rufaida ta rike bakin ta tana kuka sosai jijiyo yin kanta sun fito radau, saboda kuka da tsoro zaka iya ganin yanda kirjinta ke bugawa da sauri fat-fat-fat. “Waya miki ciki?” Duduwa ta tambaya a masifan ce. Rufaida ta zaro ido tana kallon Duduwa bata gane maganar datake ba Duduwa tasa kafa ta take kafar Rufaida. Rufaida ta fasa ihu ta rike baki Duduwa tace” oya yi magana waya miki ciki?” Cikin kuka Rufaida tace “wlh wlh wlh Duduwa banda ciki, kalli cikina,baiyi girma ba” hannu biyu Duduwa tasa ta ture Rufaida tafadi akan tiles tasaki karan wahala da kuka, alokacin taji abu mai dumi nabin kafanta cikin karamar murya tace “dan darajar Allah Duduwa kidena dukana, zan mutu wlh,banason duka,kiya kuri”. “oya tashi ki hado kayanki mutafi” Duduwa ta fada tanamai tura kan Rufaida. Rufaida takasa tashi. Duduwa ta daka mata tsawa “tashi nace! Da rarrafe Rufaida ta tashi Duduwa na biye da ita tahau bene tafara tafiya jin kafafunta sun rike yasa ta tsugunna tafara Jan jiki da kyar tanabin benen Duduwa na lura da jinin dakebin jikinta taji dadi bazan taba bari ki haifama bature masu kudi yaroba. a tsiyace zaki mutu shegiya yar tsuntuwa. ahaka sukakai daki Rufaida tadau akwati tafara diban duk kayan da idanunta dake juyawa sukaga tana lodawa a akwati harya cika ta rufe Duduwa tace “bazaki sauriba ko saina ballaki ki”. tafashe da kuka cikin dashasshiyar muryar ta tace “dan Allah karki daken Duduwa” ahaka suka fito tanajan jiki suka sauko kasa Duduwa tai gaba wurin kofa ta juyo taga Rufaida tsaye tana kuka ahankali Rufaida tace “Duduwa indan kirashi nafada mai? ?wlh inbaki yardaba nafasa ” maganar ta mugun batama Duduwa rai “ah lalle yarinya nikike fadama zaki kira wanda yamiki cikin shegen nan” ta kama wuyar rigar rufaida ta jijjiga ta Rufaida taji wasu abubuwa masu dumi sunabin kafarta, idanunta suka fara juyawa da kyar tace “Duduwa zan mutu, ki dena dan Allah” daga hannun da Duduwa tayi zata daki Rufaida taji an bude kofa. Maman Abd Shakur 😘
[7/12, 22:53] Aishat Muhammad: *KAINE SIRRI NA*
71
Barraq ya tsaya chak yana kallon jinin daya gani a stairs,da Rufaida dake hannun Duduwa tana numfashi kamar wacce taga mutuwa. Duduwa na ganin Barraq tsaf ta ganeshi, jiki na rawa ta saki Rufaida. Rufaida tai baya zata fadi da sauri Barraq yay gudu ya tareda tafado jikinshi,ya rungumeta kafin ya daura kanta akan cinyarshi yana shafa kanta, yama kasa magana saboda yanda zuciyar shi ke mugun tafarfasa, idanunshi da fuskarshi harma da kunnenshi sunyi bala’in ja,abunku da farin mutum. dago kanshi yayi ya kalli Duduwa saida dan guntun fitsari ya zubo mata saboda tsorata dashi datayi dan gani tayi idanunshi kaman jini,gabaki daya fuskarshi tai ja juyawa Duduwa tayi zata fita tana neman kofar daya shigo da ita dakin bata ankaraba taga kofunan da windunan falon sun kulle da kansu, Duduwa tajuyo a rude tace” kabude min kofa, zan fita natafi kauye, kabude min nace”. bai ce kalaba ya dauko wayarshi yakira wata number ahankali yace “I need ambulance” sanan ya katse wayan ya ijiye. kan Rufaida ya shafa zuciyar shi na mugun kuna da tafasa, ahankali ya kai hanunshi kasanta yaji har alokacin jini na zuba ,jijjiyoyin kanshi ne suka kara tsattsowa ya matse Rufaida a jikinshi,cikin fushin yake kokarin tunanin meke sata bleeding bayan yasan tana salla. “are yhu pregnant Rufaida? ?”tambayar ta fado ranshi. Tunowa da news din daya kalla jiya ana hira da wata Dr hartake fadin alamomin mace nata ciki yasa ya lula duniyar tunani. tun na farkon nan Rufaida bata kara fashin salla ba,ga zazzabin safe, ga yawan bacci, ga selecting abinci,and kirjinta were far too full kwanakin nan ahankali yace”u are pregnant with my own baby Rufaida,my child” ganin yanda take bleeding yasa yace “and matar nan ta zubar min da cikina,u killed my baby” ya kalli Duduwa” waya baki izinin tabamin matata har kika kashemin da, waye? ?” Duduwa da takarasa sakin sauran fitsarin ta rike labule gam da hannu, jikinta na rawa” yo uban wayace ka sacemin jika,ka tambayi izinina kafin ka tafi da itane? bazan taba bari ta haifi shege ba, saisa na daki cikinta da hannayena biyun nan, dan ta mutu cikin ma ya mutu” Barraq jikinshi yafara rawa ya kwantar da Rufaida akasa “kece zaki mutu yanzu ba matata ba” taku biyu ya kaishi gaban Duduwa wacce ta daga murya ta tsala ihu tana neman taimako “wayyo Allah, zai kasheni, ayi taimako zai kashe kakar matarshi” Barraq ya daga hannu zai wanketa da mari kenan yaji muryan Dad yace “Barraq! Chak ya tsayar da hannun batare daya kai fuskar Duduwa data make a labule ba, kuma bai sauke hanunba,Amma tai sauri takarasa inda Rufaida ke kwance tafashe da kuka “Wlh hukuma ce zata rabamu dake”. Dad yakarasa wurin ya kama kafadar Barraq ya matsa da karfi “dan ranka yabaci bazaisa kai abunda bai kamata ba,idan rai yabaci hankali karya gushe! maizaka daka a jikin tsohuwar nan da akalla tai clocking 80 years?wot will yhu archive?and kakar matar ka for dat matter!,Kul!Ahir gareka ya Barraq karka fara kadaga hannu wataran kace zaka daki wacce ta isa ta haifeka, koma wanda ya girmeka,ba tarbiya bace, dan haka za’ama iyayenka kaima wataran, no matter wot she did ka barta da halinta, duniya nada fadi and Allah subhanahu wata ala never sleep. Yana ganin komi”. Sakin kafadar Barraq yay Ya kalli Duduwa yace “Mama tafi abunki” Barraq ya kalli Dad afusace “wot are saying Dad?dis woman killed my unborn child Dad,my Baby!she have to pay for her crime Dad”. John! Joseph! Yakirasu dawani irin muryar zaki, suka shigo dakin da sauri ta kofar kitchen, ya nuna musu Duduwa” lock her up! Da sauri sukazo zasu kama Duduwa Dad hana”let her go” alokacin Amma tasa baki tace “akulle ta, koma wacece she must pay for her crime, ku tafi da ita ku kulle ta cus wot she did is unforgivable “. Dad baice komiba saidai taku biyu dayayi yakaishi gaban Duduwa ya mika hannu ya riketa, Duduwa data mugun rudewa bata tabajin tsoro irin nayau ba arayuwar ta, tabishi luuu ya kai ta har kofar gida sanan yaciro dubu goma ya bata yay murmushi manya yace “mungode hajiya,kome kikama Rufaida kin isane saisai, Allah kaiki lpy” Jikin Duduwa yay sanyi ta karbi kudin tajuya tana tafiya ahankali tana waigen Alh( Dad). Tare da motar ambulance Dad ya shigo, Barraq na tsaye inda Dad ya barshi zuciyar shi tai baki, ahankali Amma ke maimaita mai kalmar La ilaha illallah. Daukar Rufaida akayi akasata akan wata yar gado aka samata oxygen a hanci sanan aka gungurata aka fitar, Barraq dayaki kallon Dad saboda fushin dayake ya kalli Amma yace “Amma zanyi baki daga Lagos any minute from now,Dan Allah ki tsaya idan sun iso entertain them,if they insist zasu ganni ki kawosu hospital”. Amma tamika mishi tissue ganin hawaye nabin idonshi. Tace “take it easy Barraq komi zai dawo normal I promise” bai ce komiba yajuya yafita da sauri ya shiga motar ambulance din ya rike hanun Rufaida gam hawaye na sintiri a kumatun shi masu zafi. aka wangale gate suka fita,dad ya shiga motarshi ya bisu abaya akabar Amma kadai a gidan. Ko minti 15 ba ayi da fitar motar ambulance dinba wata hadaddiyar Benz baka har walkiya take ta shigo gidan. Magidancin Alhaji ya fito dauke da yaro tareda matarshi data zagaya ta bude baya ta ciro stroller sanan ta karbi kakkyawan yaron ta saka cikin stroller. Ta kalli mijinta tace”Ragadada maigida nakaina” yace”naam Ragadada uwar gida takaina” wlh naji wani iri dana taka kasar gidanan why??”. Maman Abd Shakur😘
[7/13, 08:50] Aishat Muhammad: *KAINE SIRRI NA*
72