Sashe 23
Kaine Sirrina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
51
Ta tsugunna ta rike cikinta gam, tana kakarin amai,gashin kanta duksun barbaje ajikinta. da sauri ya maida kofan yarufe ya karaso ciki da sauri ya ajiye kofin agefe yasa hannu ya dagata “my Baby” ya daurata akan jikinshi, gabaki daya yaji jikinta yay laushi,yasaki yakuma dau zafi sosai. tarike shi gam,hanunshi yasa yatattara gashinta ya tufke mata a tsakiyan kai. Ya kauda kanshi da sauri ganin surarta yasoma tayarmai da hankali, dauko ruwan lemon din yay ya ciro kanta daga wuyarshi yakara mata abaki “drink, sha kinji Baby na zaisa ki warke” jujjuya fuska ta farayi tana neman maida kanta jikinshi,hanunshi daya yasa ya matse bakinta ahankali ya zuba mata lemun tsamin a baki tahadiye tana tabe baki,da kyar dai yasamu tasha rabin cup ya ijiye sauran a gefe yana shafa kanta yana hura mata iska a fuska hawaye yacika idonshi sosai “zaki warke kinji Baby na,be strong ” hawaye yaga ya tsiyayo daga gefen idanunta tai wani lagab, jikinta ko ina yasaki ko karfi daya bataji sai muguwar shaawa datakeji da wani irin sarawa da kanta yakeyi, jin anyi knocking kofa yasa ya dauketa ya daurata kan gado,yadan ja bargo ya rufe mata jikinta yajuya ya gyggyara jikinshi da boturan rigarshi kafin ya bude kofa, maigadi ne ya karbi alluran da sabuwar sirinjin ya shigo daki ya maida kofa yarufe. saida yafara karanta bayanin alluran bayan ya tabbatar na bacci ne ya bude bakin alluran yasa sirinji ya zuko allurar ya ajiye kan table spirit dinshi da cotton wool ya ciro daga drawer ya jika yazo yacire bargon jikinta yamata alluran wanda yasa tasaki dan karamin ihu.
Ya zauna yana shafa gashinta yakara karfin AC ganin yanda take zufa. Har karfe 2 dare yaga batai bacci ba saidai ko motsin kirki bata iyayi. ta harde kafafunta kawai hawaye na zuba daga idonta. Barraq yarike hanunta yana kuka. har karfe 3 dare ganin takiyin bacci sai wahala yasa ya dauko ragowan lemun tsamin addu’oin yay aciki da karatu yakara mata abaki tasha kadan ya ijiye a gefe ya hayo gadon ya daura kanta akan cinyarshi yana shafa kanta ahankali yaga tai shiru ta natsu tadena matse kafafun sai kallon gefe daya datakeyi ahaka suka zauna har karfe shidan safe.
Ya zame kanta daga cinyarshi ya shafa fuskarta “my Baby” yaga ta kalleshi da kananun idanunta “bari nai salla kinji” ya shiga bayi ya sakin ma kanshi shower yana wanka. karan dayaji yasa ya kashe shower jin tabbas karan buga abune yasa yadau jallabiyar shi dake rataye abayin ya zira yafito da sauri ganin Rufaida akasa tana bubbuga kanta ajikin gado tana bubbuga kafarta akasa tana ihu, da sauri yazo wurin ya tsugunna ya daura hanunshi abayan kanta “Rufaida! ” buga jikinta tayi akasa ta kwanta tana wani irin birgima tana kakarin amai, amma komi yaki fitowa. ringing din dayaji wayarshi nayi yasa ya dagata ya daura akan gado yakoma ya daga wayar ganin Mummy yasa gabanshi yafadi ya dauka “Son kasan Rufaida zata school ko,is already after 6 now, bazaka barta tazo ta shirya ba ” muryar shi na rawa yace “gatanan zu..zuwa” yanayin yanda Mum taji muryarshi yasa tace” is everything alright? ” Barraq ya saki wayan akasa yana kiran “Rufaida, Baby” ganin tana wani irin jan numfash tafado daga kan gado.
Maman Abd Shakur😘
mamanshakur Is all about novels.
Skip to content
Home
About
TSAFI 1to 11
← KAINE SIRRI NA 50 & 51KAINE SIRRI NA 53 →
KAINE SIRRI NA 52
Posted on May 26, 2016 by mamanshakur
🖌KAINE SIRRI NA🖌
52
Ya dauketa da sauri yasata ajikinshi yana shafa fuskarta “my luv” rirrikeshi tayi gam ta lumshe ido tana Jan numfasi da sauri, tana wani irin mika ajikinshi. knocking din dayaji anyi yasa ya daurata akan gado yaja bargo ya rufeta, yadau rigarta data cire ya wurga a toilet dinshi sanan yay wurin kofar ya bude, ganin Mum a wurin yasa zuciyarshi ta buga “ina daughter na ?” Mum ta tambaya ganinshi abirkice, ya shafa kanshi yana waigen baya, “I said ina daughter na, I know something is wrong,maiya sameta ” yabude baki zaiyi magana kenan sukaji karan buga abu, da sauri yajuya yakoma ciki,Mum tabi bayanshi suka shiga cikin dakin, Rufaida sukagani tafadi akasa takifa cikinta akasa tana kwara wani irin bakin amai, da sauri Barraq ya shiga bayi Mum ta tsugunna tasa hannu takamata tarike, Barraq yafito dauke da bowl din ruwa da karamin towel. Mum tasa ta share mata baki da jikinta tareda kasan wurin, Barraq ya maida ruwan bayi yafito ya tsugunna a gabansu yana kallon Rufaida dake kallonshi da kananun Idonta. da karfi Rufaida ta fizge jikinta daga Mum tafada jikin Barraq tana jan kwalar jallabiyar shi idanunta arufe.
Mum ta kalli Barraq “maiya sami Daughter?” Barraq yay shiru kanshi akasa dan baimasan tayaya zaima Mum bayani ba, ahankali ya dagata yamaida ta kan gado ya lullube ta da bargo tana mutsu mutsu “I said wot is wrong with my girl?”Mum ta tambaya azafafe. Barraq ya dafakai yace “I,I, I don’t know Mummy,she just ate chocolate din daaka bani, shine tadawo haka, takoma haka” Mum ta kalleshi ganin shima dukya daburce gashi Rufaida saijan jallabiyar shi take hakan yasa tace “sit down & carry her” ya zauna ya dauketa yana shafa mata kai, Mum ta kwantar da murya idanunta akan Rufaida dataga tawani chanza ta rame idanunta sun kumbura sunyi ja sosai gashi sun kankance “Son wot happen to my baby? ” ahankali cikin natsuwa Barraq ya fadinma Mum komi, tundaga lokacin da Nana ta bashi chocolate har zuwa yanzu da safe. Idanun Mum yacika da hawaye sosai dan tagane sexual inducement chocolate Nana tabashi shine Rufaida tasha, ta kalli Rufaida dake juye juye ajikin Barraq gwanin ban tausayi.
Ahankali ta tashi taje gaban kofa tarike Door handle, tajuyo da kanta ta kalli Barraq da ita yake kallo “am a mother! uwa bata iya jure ganin yaranta na ciwo! tun kana karami Barraq idan kana ciwo,kana wahala, inhar aka cemin ga kaza shine zaisa kadena shan wahala, kadena ciwo zan karba nabaka kasha ka warke koma menene,kawai bukatana ka warke” ta sauke ajiyan zuciya “my daughter has been suffering tun jiya da daddare, and u know d actually cure dazaisa tadawo normal, ta warware but ka kyaleta,kabarmin y’a tanata wahala akan abunda kasan it was meant 4 yhu! kanajin dadin yanda take wahala ne ahaka,are yhu happy?” Barraq ya girgiza mata kai hawaye na neman zubomai “Mum listen bahaka.. ” ta dagamai hannu” banason naji komi, I will not lie 2 yhu Barraq, 4 d 1st time yau kabatamin rai, U hurt me deeply,abunda kayi ya sosamin rai” ta share hawayen daya zubo mata takara kallon Rufaida “just take a look at her,jibi yanda tadawo, U allow my baby to suffer 4 d past 11 hours,Inda haka na raineka idan kana ciwo inada maganin dazan baka kasha ka warke ban bakaba da kakai haka yanzu?dakama rayu?” Barraq ya girgiza kai yafashe da kuka yana kallon Mum dake fadanmai maganganun dake tabamai rai sosai. Mum ta dauke kai daga kallonshi “just do something, kabama daughter na maganin daya dace,wanda kasan shizaisa taji normal, inka gama mu wuce da ita hospital ” tabude kofa tafita tareda bugo kofar.
Barraq yakara fashewa da kuka ya dago Rufaida ya rungumeta yana jijjigata “Wlh,Wlh Rufaida I luv yhuu soo much,ban barki ahaka bane danna wahalar dakeba,I soo much care about yhu my luv, am sorry, am sorry dana barki kika wahala tun jiya batare dana miki maganin matsalan kiba” dago kanta yay yana shesheka yarike fuskarta, ahankali yahada bakinshi da nata da sauri ta chafke tareda sauke wani irin ajiyan zuciya, hakan yasa hawaye yakara zubomai saboda tausayinta.
Ahankali yake shafa jikinta har hanunwanshi suka sauka a maballin Bra dinta,ya ballesu a natse,ya zamesu daga jikinta, Bakinshi yacire daga nata ya kwantar da ita kan gado tana mutsu mutsu tana kokarin rikeshi ya kalleta kafin yakara daukota ya maidata jikinshi. ahankali yake shafa wuyanta har yakai hannu yafara wasa da kirjinta.
Maman Abd Shakur😘
53
Wasanni yacigaba da aikamata dasu masu zafi, tana kara shihshige mai jiki, harshe shi yakai cikin kunnenta, hannayenshi yana yawo dasu ajikinta tana mutsu-mutsu. Da karfi yaji ta rike kwalar rigarshi, tana bankarewa, da sauri yazaro harsheshi daga kunnenta yasaketa. Amai tafara kwarowa nawani irin bakin abu, tun tanayi abu nafita hartazo babu abinda kefita daga cikinta.
Ta tsugunna ta rike cikinta gam, tana kakarin amai,gashin kanta duksun barbaje ajikinta. da sauri ya maida kofan yarufe ya karaso ciki da sauri ya ajiye kofin agefe yasa hannu ya dagata “my Baby” ya daurata akan jikinshi, gabaki daya yaji jikinta yay laushi,yasaki yakuma dau zafi sosai. tarike shi gam,hanunshi yasa yatattara gashinta ya tufke mata a tsakiyan kai. Ya kauda kanshi da sauri ganin surarta yasoma tayarmai da hankali, dauko ruwan lemon din yay ya ciro kanta daga wuyarshi yakara mata abaki “drink, sha kinji Baby na zaisa ki warke” jujjuya fuska ta farayi tana neman maida kanta jikinshi,hanunshi daya yasa ya matse bakinta ahankali ya zuba mata lemun tsamin a baki tahadiye tana tabe baki,da kyar dai yasamu tasha rabin cup ya ijiye sauran a gefe yana shafa kanta yana hura mata iska a fuska hawaye yacika idonshi sosai “zaki warke kinji Baby na,be strong ” hawaye yaga ya tsiyayo daga gefen idanunta tai wani lagab, jikinta ko ina yasaki ko karfi daya bataji sai muguwar shaawa datakeji da wani irin sarawa da kanta yakeyi, jin anyi knocking kofa yasa ya dauketa ya daurata kan gado,yadan ja bargo ya rufe mata jikinta yajuya ya gyggyara jikinshi da boturan rigarshi kafin ya bude kofa, maigadi ne ya karbi alluran da sabuwar sirinjin ya shigo daki ya maida kofa yarufe. saida yafara karanta bayanin alluran bayan ya tabbatar na bacci ne ya bude bakin alluran yasa sirinji ya zuko allurar ya ajiye kan table spirit dinshi da cotton wool ya ciro daga drawer ya jika yazo yacire bargon jikinta yamata alluran wanda yasa tasaki dan karamin ihu.
Ya zauna yana shafa gashinta yakara karfin AC ganin yanda take zufa. Har karfe 2 dare yaga batai bacci ba saidai ko motsin kirki bata iyayi. ta harde kafafunta kawai hawaye na zuba daga idonta. Barraq yarike hanunta yana kuka. har karfe 3 dare ganin takiyin bacci sai wahala yasa ya dauko ragowan lemun tsamin addu’oin yay aciki da karatu yakara mata abaki tasha kadan ya ijiye a gefe ya hayo gadon ya daura kanta akan cinyarshi yana shafa kanta ahankali yaga tai shiru ta natsu tadena matse kafafun sai kallon gefe daya datakeyi ahaka suka zauna har karfe shidan safe.
Ya zame kanta daga cinyarshi ya shafa fuskarta “my Baby” yaga ta kalleshi da kananun idanunta “bari nai salla kinji” ya shiga bayi ya sakin ma kanshi shower yana wanka. karan dayaji yasa ya kashe shower jin tabbas karan buga abune yasa yadau jallabiyar shi dake rataye abayin ya zira yafito da sauri ganin Rufaida akasa tana bubbuga kanta ajikin gado tana bubbuga kafarta akasa tana ihu, da sauri yazo wurin ya tsugunna ya daura hanunshi abayan kanta “Rufaida! ” buga jikinta tayi akasa ta kwanta tana wani irin birgima tana kakarin amai, amma komi yaki fitowa. ringing din dayaji wayarshi nayi yasa ya dagata ya daura akan gado yakoma ya daga wayar ganin Mummy yasa gabanshi yafadi ya dauka “Son kasan Rufaida zata school ko,is already after 6 now, bazaka barta tazo ta shirya ba ” muryar shi na rawa yace “gatanan zu..zuwa” yanayin yanda Mum taji muryarshi yasa tace” is everything alright? ” Barraq ya saki wayan akasa yana kiran “Rufaida, Baby” ganin tana wani irin jan numfash tafado daga kan gado.
Maman Abd Shakur😘
mamanshakur Is all about novels.
Skip to content
Home
About
TSAFI 1to 11
← KAINE SIRRI NA 50 & 51KAINE SIRRI NA 53 →
KAINE SIRRI NA 52
Posted on May 26, 2016 by mamanshakur
🖌KAINE SIRRI NA🖌
52
Ya dauketa da sauri yasata ajikinshi yana shafa fuskarta “my luv” rirrikeshi tayi gam ta lumshe ido tana Jan numfasi da sauri, tana wani irin mika ajikinshi. knocking din dayaji anyi yasa ya daurata akan gado yaja bargo ya rufeta, yadau rigarta data cire ya wurga a toilet dinshi sanan yay wurin kofar ya bude, ganin Mum a wurin yasa zuciyarshi ta buga “ina daughter na ?” Mum ta tambaya ganinshi abirkice, ya shafa kanshi yana waigen baya, “I said ina daughter na, I know something is wrong,maiya sameta ” yabude baki zaiyi magana kenan sukaji karan buga abu, da sauri yajuya yakoma ciki,Mum tabi bayanshi suka shiga cikin dakin, Rufaida sukagani tafadi akasa takifa cikinta akasa tana kwara wani irin bakin amai, da sauri Barraq ya shiga bayi Mum ta tsugunna tasa hannu takamata tarike, Barraq yafito dauke da bowl din ruwa da karamin towel. Mum tasa ta share mata baki da jikinta tareda kasan wurin, Barraq ya maida ruwan bayi yafito ya tsugunna a gabansu yana kallon Rufaida dake kallonshi da kananun Idonta. da karfi Rufaida ta fizge jikinta daga Mum tafada jikin Barraq tana jan kwalar jallabiyar shi idanunta arufe.
Mum ta kalli Barraq “maiya sami Daughter?” Barraq yay shiru kanshi akasa dan baimasan tayaya zaima Mum bayani ba, ahankali ya dagata yamaida ta kan gado ya lullube ta da bargo tana mutsu mutsu “I said wot is wrong with my girl?”Mum ta tambaya azafafe. Barraq ya dafakai yace “I,I, I don’t know Mummy,she just ate chocolate din daaka bani, shine tadawo haka, takoma haka” Mum ta kalleshi ganin shima dukya daburce gashi Rufaida saijan jallabiyar shi take hakan yasa tace “sit down & carry her” ya zauna ya dauketa yana shafa mata kai, Mum ta kwantar da murya idanunta akan Rufaida dataga tawani chanza ta rame idanunta sun kumbura sunyi ja sosai gashi sun kankance “Son wot happen to my baby? ” ahankali cikin natsuwa Barraq ya fadinma Mum komi, tundaga lokacin da Nana ta bashi chocolate har zuwa yanzu da safe. Idanun Mum yacika da hawaye sosai dan tagane sexual inducement chocolate Nana tabashi shine Rufaida tasha, ta kalli Rufaida dake juye juye ajikin Barraq gwanin ban tausayi.
Ahankali ta tashi taje gaban kofa tarike Door handle, tajuyo da kanta ta kalli Barraq da ita yake kallo “am a mother! uwa bata iya jure ganin yaranta na ciwo! tun kana karami Barraq idan kana ciwo,kana wahala, inhar aka cemin ga kaza shine zaisa kadena shan wahala, kadena ciwo zan karba nabaka kasha ka warke koma menene,kawai bukatana ka warke” ta sauke ajiyan zuciya “my daughter has been suffering tun jiya da daddare, and u know d actually cure dazaisa tadawo normal, ta warware but ka kyaleta,kabarmin y’a tanata wahala akan abunda kasan it was meant 4 yhu! kanajin dadin yanda take wahala ne ahaka,are yhu happy?” Barraq ya girgiza mata kai hawaye na neman zubomai “Mum listen bahaka.. ” ta dagamai hannu” banason naji komi, I will not lie 2 yhu Barraq, 4 d 1st time yau kabatamin rai, U hurt me deeply,abunda kayi ya sosamin rai” ta share hawayen daya zubo mata takara kallon Rufaida “just take a look at her,jibi yanda tadawo, U allow my baby to suffer 4 d past 11 hours,Inda haka na raineka idan kana ciwo inada maganin dazan baka kasha ka warke ban bakaba da kakai haka yanzu?dakama rayu?” Barraq ya girgiza kai yafashe da kuka yana kallon Mum dake fadanmai maganganun dake tabamai rai sosai. Mum ta dauke kai daga kallonshi “just do something, kabama daughter na maganin daya dace,wanda kasan shizaisa taji normal, inka gama mu wuce da ita hospital ” tabude kofa tafita tareda bugo kofar.
Barraq yakara fashewa da kuka ya dago Rufaida ya rungumeta yana jijjigata “Wlh,Wlh Rufaida I luv yhuu soo much,ban barki ahaka bane danna wahalar dakeba,I soo much care about yhu my luv, am sorry, am sorry dana barki kika wahala tun jiya batare dana miki maganin matsalan kiba” dago kanta yay yana shesheka yarike fuskarta, ahankali yahada bakinshi da nata da sauri ta chafke tareda sauke wani irin ajiyan zuciya, hakan yasa hawaye yakara zubomai saboda tausayinta.
Ahankali yake shafa jikinta har hanunwanshi suka sauka a maballin Bra dinta,ya ballesu a natse,ya zamesu daga jikinta, Bakinshi yacire daga nata ya kwantar da ita kan gado tana mutsu mutsu tana kokarin rikeshi ya kalleta kafin yakara daukota ya maidata jikinshi. ahankali yake shafa wuyanta har yakai hannu yafara wasa da kirjinta.
Maman Abd Shakur😘
53
Wasanni yacigaba da aikamata dasu masu zafi, tana kara shihshige mai jiki, harshe shi yakai cikin kunnenta, hannayenshi yana yawo dasu ajikinta tana mutsu-mutsu. Da karfi yaji ta rike kwalar rigarshi, tana bankarewa, da sauri yazaro harsheshi daga kunnenta yasaketa. Amai tafara kwarowa nawani irin bakin abu, tun tanayi abu nafita hartazo babu abinda kefita daga cikinta.