Sashe 31
In Bani Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kawai amfani suke da talent dinka suna making money a kampanin nan" da sauri ya kalleshi yace "ya akayi ka sani?" murmushi yayi ya kalli ko ina na wurin kafin yaciro wata yar Kati daga aljihun wandonshi ya mikamai yace "inhar kanaso yau yau dinan rayuwarka ta chanza from this poor man dakekeci a gindin wasu kana musu boyi boyi kaima kai kudin bala'i, kudin da sunema zasu rokeka, inhar kanason money and fame, kanason dukiya, kanaso kafada aji kahana ahanu, kanaso kadawo yaro mai gari a hannu to ka kira number nan da kagani ajikin katin nan, Ozo zai biyama bukataun ka, zakai kudin ban mamaki, kudin dasu kansu saisun koma suna rokon ka kudi.
_Manage this guys, nai typing duka ya goge, da kyar na iya nai wanan yanzun nan, gobe kuna bina bashin daya in sha Allah_.
[11/16/2019, 7:59 PM] Aishat Muhammad: _
IN BANI
Maman Abd Shakur
27....
_Cigaban labari_
Baki yasaki yana kallon gateman cikeda mamaki yama kasa cewa uppan, murmushi gateman yayi yace "kaga tafiyata dama resignation letter na nazo nabasu kai baka ganni ba level don change, nima wani yamin hanya wanan harkan, dazaran ka shirya kaima kawai kiran number kadai zakayi, nina gayama har gidana zakazo kamin godiya sabida gatan danama, sai anjima" yawuce yay gaba yana wani irin tafiya irin na masu kudi dinan Abie yabishi da kallo kasa tashi yay daga wurin sai kallon katin yake yana jujjuyawa har aka kira sallan magrib yatashi yaje yayi yajira har akai isha'i yayi daganan yakoma gida ranan kasa baccin dare yayi sai tunane tunane yakeyi yakira ko kar yakira, shidai harga Allah yanason yyi kudin nan kodan yanuna Baffa baidamu da kudin suba hasalima saidai su sudinga begging nashi, har gari yawaye yatafi masallaci baibar tunane tunane va, arana na uku ne ya yanke shawara zai kiradai kodan yaga me gateman kecewa idan ma karyane yagano, Motar gida daya sabaja yadauka yafita daga gidan ya gangara chan wajen gari yay parking motarshi ya kashe sanan yaciro wayarshi yadau katin ya kwafe number jiki yay dailing number, ringing daya wayan yayi kawai saiyaga wani irin duhu a idanunshi daganan kuma bai karasanin inda kanshi yakeba yadai farka yaganshi a wani jan daki yana sanye da jan riga akwance akasa, saiga wasu mutane sun zagayeshi daga cikinsu harda gateman suna rike da jajayen candle dake ci da wuta suna wasu irin wake wake suna zagayeshi, kasa koda motsin kirki yayi tsabagen yanda jikinshi yahau rawa yamugun tsorata kaman daga sama yaji ankira sunanshi.
"Abdullahi yakira Ozo, Ozo ya amsa mishi saki jikinka kafada ma Ozo mekake so" tashi yayi zaune daga kwanciyan ya kankame jikinshi ko ina na jikinshi narawa sosai yama kasa daga kai ya kalli kowa hanunshi nawani irin rawa jikinshi na kakkaurwa yace "dan Allah kuyakuri dama inaso nayi kudine amma yanzu nafasa, banison kudin tsafi dan Allah kumaidani gida" wani irin dariya akayi kaman zai fasa dakin saikuma akai wani irin nishi kaman na zaki.
"ba'a kira mana Allah anan ka kiyaye, dazaran mutum yakirani babu gudu babu komawa baya ka shiga ka shiga ne baka isa kafita ba, inda kasan bakaso da tun aranan ka yarda katin baka kiramu ba" hanunshi yakai baki jikinshi narawa sosai yace "natuba, natuba, ayakuri, amin afuwa, wlh banison kudin tsafi" wani irin dariya akayi dake kama da tsawa akace "nine Ozo duk wanda yakira ni yanemi sanan yace yafasa to motar nan dakasan ka kirani aciki, anan yan uwanka suzo su dauki gawanka tsotse jinin ka zamuyi tsaf dama ga jininka nan mai karni ne jinin virgin, daman irin wanda nake nema kenan jinin musulmi virgin" abun dayaji yana zuba daga ka sanshi yasa yabude ido da kyau yaga ashe fitsari yake, "Abdullahi" a firgice yadago kanshi yace "na...na'am" dawata irin murya kaman nayar jaririya yaji ance "step forward" gabaki daya organ din jikinshi karkadawa suke yay nadaman dailing number dayayi ahankali yamike tsaye kafarshi bankarewa sukeyi tsabagen tsoron dayake ciki yana tafiya kaman wani kwashoko yay gaban dakin yakasa daga kanshi haryakai gaban dakin da candles kenan dayawa da gumaka kanshi akasa.
"ka daga kanka" yaji anfadi cikin wani irin kakkausar murya da sauri yadaga kanshi wani kwarangwal yagani agabanshi yamikomai wata yar karaman kwarya da abu keciki ja kaman jini, ihu yayi zaikoma baya yaji kafafunshi sunkasa motsi kaman yataka gum, yafashe da kuka cikin wata irin murya mai echo yaji ance "karba kasha" kasa mika hanunshi yayi tsabagen tsoron kwarangwal din mai jajayen idanu, hanunshi yaji ana kaiwa saitin karyan yadaiga ya karbi kwaryan amma baisan tayaya ba yadaiga hanunshi ya amshi kwaryan yakai bakinshi wani irin yatsine fuska yayi yanajin wani iri amai natasomai haka yaga abun kaman ana controlling dinshi yabude baki da kyar yafara shan jinin hawaye nafita daga idanunshi, ahaka ya shanye na kwaryan tass, wani irin sanyi yaji cikin jikinshi tundaga yatsarshi har cikin kwakwalwanshi kafin idanunshi suyi wani irin ja yazaro su saikuma sukadawo farare, dariya dakin yadauka sauran mutanen sukace "welcome to the family, money and fame duka nakane ayanzu" shiru sukayi sabida wani hadadden zobe da kwarangwal din yadauko yakawo saitin hanunshi, ahankali yamikamai hanunshi yanajin wani irin farin ciki yasakamai ring din jikinshi yay wani irin kara saikuma yadawo daidai, daga sama yaji magana.
"welcome to the family Tursoso, kudi saidai idan kaine kace sun isheka, Ga zoban kanan koda yaushe ka bukata zai maka aman kudi, wanan cult din mai adalci ne babu bukatan wani abu babba kuma bamu tsanan tawa kasani cewa duk randa ka haifi d'a namiji, danka nafarko namune, namune, namune " nan yace ya yarda haka yakoma gida ya shiga dakinshi ya kulle ya xauna akan gado yanaso ya gwada ya kalli zoben yatsar tashi yace" kudi", ko gama ambata baiyiba zoben yafaramai aman kudi dahar saida yaji tsoro ya tsugunna yana tumurmusan kudin yana ihu yana murna yana mamaki yanzu wanan duka kudin shine, nan ya tatatra kudin yazuba a ghana masgo kusan biyu ya cika yafara tunanin karyan dazai shigo yafadi cewa ya sami wani aiki ne, wani paper ne yaga an wurgo akanshi da sauri ya chabe yaga job offer letter ne nawani kampanin sport cars ihu yay najin dadi yace thank you Ozo the great one, washe gari ya nunama Baffa sosai duka yan gidan sukaji dadi nan Baffa yace tunda hakanr za'aska ranan bikin shi da Mami kafin yatafi haka aka saka wata biyu yatafi UK abinshi yana fanchakala da kudi yabude wani durmemen kampanin motoci inda har kira motoci akeyi aikuwa fame yasamu dan kusan kowa na UK din saida ya sanshi lokacin bikin shi yakoma ya auro Mami yadawo suna zama na soyayya dan sosai Yakesan Mami yanadai ta addu'a kartasami ciki, bayan shekara daya.
Kwatsam Mami tasami ciki sosai cikin ke bata wahala bana wasaba haka suka cigaba da rainon cikin, cikin nawani irin girma, ko kadan baida kwanciyan hankali dan tun kafin yaga mezata haifamai Allah ya dauramai son cikin bana wasaba sai fargaba yake har bayason ranan haihuwan tazo haka wani Friday night Mami ta tashi da serious nakuda ya kwashe ta sai wani babban asibiti, takai kusan awa biyar da kyar ta sullubo yaranta maza, biyu Hassan akafara shiryawa aka fitomai dashi nannade a towel sosai gabanshi yawani irin fadi yana addu'a Allah yasa mace ce banamiji ba, karban yaron yayi ahankali jikinshi a mugun sanyaye ya kalli yaron ganin namiji ne, yaron gwanin kyau jajur dashi bulbul ahankali ya sumbaci goshinshi kafin ma yazare bakinshi daga kan goshinshi yaji wani irin sanyi duk idan Ozo zai bayyanar mishi haka yakejin irin sanyin nan, da sauri yadaga kai hada ido yay da Ozo daya tsaya a jikin bango, shi kadai ke iya ganinshi duk sauran mutanen dake waje da fice basu ganinshi, wani irin hawaye ne suka gangaromai yana kallon Ozo, ahankali Ozo yay pointing babban yatsarshi ajikin Aadil wani irin farin hayaki ne yafito daga jikin Aadil din yataho wajen Ozo, Ozo ya bude wani kwalba hayakin ya shiga ciki duk Abie na kallo hawaye na zuba daga idanunshi, Ozo yarufe gwangwanin yabace bat daga bangon, wani irin nishi Aadil yayi dake kan hanun Abie wani kumfa yafara fitowa ta bakinshi da hancinshi ihu Abie yayi arude.
"nurse, Dr my son is dying, somebody help" dagudu Dr na nurses suka fito daga labour' room din suka karbi Aadil Dr na jijjiga yaron adan rude, dawani irin gudu Abba yajuya kaman mahaukaci yafita daga asibitin yana sumbatu i don't want my baby boy to die, gida yakoma ya shiga wani underground secret room dinshi dako Mami batasan dashiba yay kiran Ozo wanda da kyar ya bayyanar mishi, da kyar ya shawo kan Ozo akan karya kashemai Aadil nan Ozo yace yaji ya yarda amma ga yanda zai komar da yaron gakuma sharudda yace duk yaji kuma ya yarda ya kuma amince.
Da kyar likitoci suka ceto Aadil, Mami kuka harta godewa Allah, ta rungume Aabid tsam tsam a jikinta, tundaga ra nan ake fama da Aadil yau lafiya gobe ciwo, yaron Allah yasamai wani irin shiga ran mutum tun yana yaro, duk likitocin shi bakaramin sonshi sukeba, haryazo ya girma yana abin yara bama sutaba zatan zaiyi girma yakai hakaba, babu asibitin mahaukata duniya dabasu jeba.
Allah yadaura musu wani irin son yaron bana wasaba daga Abie har Mamin.
Koda wasa Abie baitaba yin abin dazaisa Mami ko wani nashi ya zarge shiba, asibitoci kuwan shida kanshi yakekai Aadil din.
_Manage this guys, nai typing duka ya goge, da kyar na iya nai wanan yanzun nan, gobe kuna bina bashin daya in sha Allah_.
[11/16/2019, 7:59 PM] Aishat Muhammad: _
IN BANI
Maman Abd Shakur
27....
_Cigaban labari_
Baki yasaki yana kallon gateman cikeda mamaki yama kasa cewa uppan, murmushi gateman yayi yace "kaga tafiyata dama resignation letter na nazo nabasu kai baka ganni ba level don change, nima wani yamin hanya wanan harkan, dazaran ka shirya kaima kawai kiran number kadai zakayi, nina gayama har gidana zakazo kamin godiya sabida gatan danama, sai anjima" yawuce yay gaba yana wani irin tafiya irin na masu kudi dinan Abie yabishi da kallo kasa tashi yay daga wurin sai kallon katin yake yana jujjuyawa har aka kira sallan magrib yatashi yaje yayi yajira har akai isha'i yayi daganan yakoma gida ranan kasa baccin dare yayi sai tunane tunane yakeyi yakira ko kar yakira, shidai harga Allah yanason yyi kudin nan kodan yanuna Baffa baidamu da kudin suba hasalima saidai su sudinga begging nashi, har gari yawaye yatafi masallaci baibar tunane tunane va, arana na uku ne ya yanke shawara zai kiradai kodan yaga me gateman kecewa idan ma karyane yagano, Motar gida daya sabaja yadauka yafita daga gidan ya gangara chan wajen gari yay parking motarshi ya kashe sanan yaciro wayarshi yadau katin ya kwafe number jiki yay dailing number, ringing daya wayan yayi kawai saiyaga wani irin duhu a idanunshi daganan kuma bai karasanin inda kanshi yakeba yadai farka yaganshi a wani jan daki yana sanye da jan riga akwance akasa, saiga wasu mutane sun zagayeshi daga cikinsu harda gateman suna rike da jajayen candle dake ci da wuta suna wasu irin wake wake suna zagayeshi, kasa koda motsin kirki yayi tsabagen yanda jikinshi yahau rawa yamugun tsorata kaman daga sama yaji ankira sunanshi.
"Abdullahi yakira Ozo, Ozo ya amsa mishi saki jikinka kafada ma Ozo mekake so" tashi yayi zaune daga kwanciyan ya kankame jikinshi ko ina na jikinshi narawa sosai yama kasa daga kai ya kalli kowa hanunshi nawani irin rawa jikinshi na kakkaurwa yace "dan Allah kuyakuri dama inaso nayi kudine amma yanzu nafasa, banison kudin tsafi dan Allah kumaidani gida" wani irin dariya akayi kaman zai fasa dakin saikuma akai wani irin nishi kaman na zaki.
"ba'a kira mana Allah anan ka kiyaye, dazaran mutum yakirani babu gudu babu komawa baya ka shiga ka shiga ne baka isa kafita ba, inda kasan bakaso da tun aranan ka yarda katin baka kiramu ba" hanunshi yakai baki jikinshi narawa sosai yace "natuba, natuba, ayakuri, amin afuwa, wlh banison kudin tsafi" wani irin dariya akayi dake kama da tsawa akace "nine Ozo duk wanda yakira ni yanemi sanan yace yafasa to motar nan dakasan ka kirani aciki, anan yan uwanka suzo su dauki gawanka tsotse jinin ka zamuyi tsaf dama ga jininka nan mai karni ne jinin virgin, daman irin wanda nake nema kenan jinin musulmi virgin" abun dayaji yana zuba daga ka sanshi yasa yabude ido da kyau yaga ashe fitsari yake, "Abdullahi" a firgice yadago kanshi yace "na...na'am" dawata irin murya kaman nayar jaririya yaji ance "step forward" gabaki daya organ din jikinshi karkadawa suke yay nadaman dailing number dayayi ahankali yamike tsaye kafarshi bankarewa sukeyi tsabagen tsoron dayake ciki yana tafiya kaman wani kwashoko yay gaban dakin yakasa daga kanshi haryakai gaban dakin da candles kenan dayawa da gumaka kanshi akasa.
"ka daga kanka" yaji anfadi cikin wani irin kakkausar murya da sauri yadaga kanshi wani kwarangwal yagani agabanshi yamikomai wata yar karaman kwarya da abu keciki ja kaman jini, ihu yayi zaikoma baya yaji kafafunshi sunkasa motsi kaman yataka gum, yafashe da kuka cikin wata irin murya mai echo yaji ance "karba kasha" kasa mika hanunshi yayi tsabagen tsoron kwarangwal din mai jajayen idanu, hanunshi yaji ana kaiwa saitin karyan yadaiga ya karbi kwaryan amma baisan tayaya ba yadaiga hanunshi ya amshi kwaryan yakai bakinshi wani irin yatsine fuska yayi yanajin wani iri amai natasomai haka yaga abun kaman ana controlling dinshi yabude baki da kyar yafara shan jinin hawaye nafita daga idanunshi, ahaka ya shanye na kwaryan tass, wani irin sanyi yaji cikin jikinshi tundaga yatsarshi har cikin kwakwalwanshi kafin idanunshi suyi wani irin ja yazaro su saikuma sukadawo farare, dariya dakin yadauka sauran mutanen sukace "welcome to the family, money and fame duka nakane ayanzu" shiru sukayi sabida wani hadadden zobe da kwarangwal din yadauko yakawo saitin hanunshi, ahankali yamikamai hanunshi yanajin wani irin farin ciki yasakamai ring din jikinshi yay wani irin kara saikuma yadawo daidai, daga sama yaji magana.
"welcome to the family Tursoso, kudi saidai idan kaine kace sun isheka, Ga zoban kanan koda yaushe ka bukata zai maka aman kudi, wanan cult din mai adalci ne babu bukatan wani abu babba kuma bamu tsanan tawa kasani cewa duk randa ka haifi d'a namiji, danka nafarko namune, namune, namune " nan yace ya yarda haka yakoma gida ya shiga dakinshi ya kulle ya xauna akan gado yanaso ya gwada ya kalli zoben yatsar tashi yace" kudi", ko gama ambata baiyiba zoben yafaramai aman kudi dahar saida yaji tsoro ya tsugunna yana tumurmusan kudin yana ihu yana murna yana mamaki yanzu wanan duka kudin shine, nan ya tatatra kudin yazuba a ghana masgo kusan biyu ya cika yafara tunanin karyan dazai shigo yafadi cewa ya sami wani aiki ne, wani paper ne yaga an wurgo akanshi da sauri ya chabe yaga job offer letter ne nawani kampanin sport cars ihu yay najin dadi yace thank you Ozo the great one, washe gari ya nunama Baffa sosai duka yan gidan sukaji dadi nan Baffa yace tunda hakanr za'aska ranan bikin shi da Mami kafin yatafi haka aka saka wata biyu yatafi UK abinshi yana fanchakala da kudi yabude wani durmemen kampanin motoci inda har kira motoci akeyi aikuwa fame yasamu dan kusan kowa na UK din saida ya sanshi lokacin bikin shi yakoma ya auro Mami yadawo suna zama na soyayya dan sosai Yakesan Mami yanadai ta addu'a kartasami ciki, bayan shekara daya.
Kwatsam Mami tasami ciki sosai cikin ke bata wahala bana wasaba haka suka cigaba da rainon cikin, cikin nawani irin girma, ko kadan baida kwanciyan hankali dan tun kafin yaga mezata haifamai Allah ya dauramai son cikin bana wasaba sai fargaba yake har bayason ranan haihuwan tazo haka wani Friday night Mami ta tashi da serious nakuda ya kwashe ta sai wani babban asibiti, takai kusan awa biyar da kyar ta sullubo yaranta maza, biyu Hassan akafara shiryawa aka fitomai dashi nannade a towel sosai gabanshi yawani irin fadi yana addu'a Allah yasa mace ce banamiji ba, karban yaron yayi ahankali jikinshi a mugun sanyaye ya kalli yaron ganin namiji ne, yaron gwanin kyau jajur dashi bulbul ahankali ya sumbaci goshinshi kafin ma yazare bakinshi daga kan goshinshi yaji wani irin sanyi duk idan Ozo zai bayyanar mishi haka yakejin irin sanyin nan, da sauri yadaga kai hada ido yay da Ozo daya tsaya a jikin bango, shi kadai ke iya ganinshi duk sauran mutanen dake waje da fice basu ganinshi, wani irin hawaye ne suka gangaromai yana kallon Ozo, ahankali Ozo yay pointing babban yatsarshi ajikin Aadil wani irin farin hayaki ne yafito daga jikin Aadil din yataho wajen Ozo, Ozo ya bude wani kwalba hayakin ya shiga ciki duk Abie na kallo hawaye na zuba daga idanunshi, Ozo yarufe gwangwanin yabace bat daga bangon, wani irin nishi Aadil yayi dake kan hanun Abie wani kumfa yafara fitowa ta bakinshi da hancinshi ihu Abie yayi arude.
"nurse, Dr my son is dying, somebody help" dagudu Dr na nurses suka fito daga labour' room din suka karbi Aadil Dr na jijjiga yaron adan rude, dawani irin gudu Abba yajuya kaman mahaukaci yafita daga asibitin yana sumbatu i don't want my baby boy to die, gida yakoma ya shiga wani underground secret room dinshi dako Mami batasan dashiba yay kiran Ozo wanda da kyar ya bayyanar mishi, da kyar ya shawo kan Ozo akan karya kashemai Aadil nan Ozo yace yaji ya yarda amma ga yanda zai komar da yaron gakuma sharudda yace duk yaji kuma ya yarda ya kuma amince.
Da kyar likitoci suka ceto Aadil, Mami kuka harta godewa Allah, ta rungume Aabid tsam tsam a jikinta, tundaga ra nan ake fama da Aadil yau lafiya gobe ciwo, yaron Allah yasamai wani irin shiga ran mutum tun yana yaro, duk likitocin shi bakaramin sonshi sukeba, haryazo ya girma yana abin yara bama sutaba zatan zaiyi girma yakai hakaba, babu asibitin mahaukata duniya dabasu jeba.
Allah yadaura musu wani irin son yaron bana wasaba daga Abie har Mamin.
Koda wasa Abie baitaba yin abin dazaisa Mami ko wani nashi ya zarge shiba, asibitoci kuwan shida kanshi yakekai Aadil din.