← Book details In Bani Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 101 OF 101

Sashe 101

In Bani Complete Hausa Novel · about 8 min read

"ahhhhhhh Mami!" yafada yana daura hannayenshi duka biyu kan boobs dinshi ya damko boobs dinta da karfi yana kara danna erection dinshi ciki for d second time, zafin dataji yasa zata saki bakinshi tai ihu yarike lips din nata gam ya shiga kissing dinta kaman zai hadiye bakin gabaki daya yana murza boobs dinta, yakara dagewa ya tura kanshi da karfin tsiya, fashewa da kuka sosai tayi tafara tureshi sabida zafin datakeji gashi ba halin kuka, wani irin tagwayen nishika yake saukewa dan dadin dayakeji yasoma wuce misali ahaukace yasake ramming inside wani irin tureshi tayi da karfinta tasaki kuka sosai zata gudu, fizgota yayi ya danneta da kyau ta yanda ko motsi bazata karaba ya daddage ya shiga yana shifting kanshi ciki ko tausayin yanda take kuka bayaji baimasan tanayi ba saida ya shigeta gabaki daya, fitsari ne kawai bai sakin kata aciki ba danji yake kaman zai mutu sabida dadi, gyara legs dinta yayi ya shiga ramming dinta kaman yasamu Vanessa tuni duk wani shegen maganin sha'awan yasaki Zainab babu abinda takeji sai zafi ko motsi bata iyawa sabida yanda yariketa.

"ahhhhhh Zee zan mutu zaki kasheni, wayyoooooooo ahhhhhh Ummajaga, Wali kuzo kutaimakeni, hq din Zee bala'i ne" yakira kawayen shi mata da sukai school tare a UK, tashi daga kanta yayi ahaukace ganin yana shirin exploding ya chanza position ya juyata yafara doggy da ita, ji Zainab tayi kaman ta suma tun tana kuka tana roko da kaukawa ya barta hartai shiru tanajin shi yajuyata tanan yajuyata ta chan saikuma yawani kankameta kaman zai karyata yana jijigata sosai yasakin mata wani uban explosion ya kwanta ya rungumeta sosai yanajin yanda hawaye ke gangarawa jikinshi, kiran asuba dayaji yasa ya kwantar da ita yatashi yay bayi wanka yayi yahada ruwan zafi yafito kunna wutan dakin yayi yaga yanda idanunta suka kumbura murmushi yayi yakaraso ya yaye bargon daukarta yayi yana kallon gadon ganin no need to change d bedspread dan babu blood stain dama tun a school yayi not all virgin jini ke fitowa a first night satayay aruwan hakan yasa tabude ido tasakin mai kuka sosai, rungume ta yayi cikeda so yace "am sorry babyna please, is not my fault wanan weapon dinan ne na in between my legs yamiki haka but not to worry yau da night zaki bata hukunci ko" kin kallonshi tayi sabida kunyanshi datakeji da taimakonshi tai wankan tsarki yafito da ita saida ya shirya ta yabata tea mai kauri da paracetamol sanan yasa jallabiya yafita mosque.

Wuraren 8 ya shigo gidan bayan yagama waya da Aadil yatambayeshi jikin Hamida nan yake gayamishi za'a sallamesu da rana sanan sukai sallama.

Akan dadduma yaganta tana bacci bayi ya shiga yahada wani ruwan zafin cikin baccin yadagata yay bayi da ita aruwan zafin datajita yasa tabude ido tana kokarin tashi da sauri yariketa yace "kinsan dai yanzun nan za' a cika gidan ko yan uwa, ki tsaya lemme help you okay baby" saukar da kanta kasa tayi tanaji tana gani yana gasata yana dumulmulata ya tsotsi nan ya tsotsi chan sai kuka take bai denaba sallaman dasukaji na mutane yasa ya cirota daga ruwan da sauri ya nadota yafito yana dariya wani dogon riga yaciro mata yasaka mata sanan ya dauko hijabi yasa mata dan gashinta is wet, ya tsugunna agabanta yakama hanunta yana kallon face dinta, ahankali yace "i love you Zainab, anjima da daddare na dawo zan lallasheki da kyau kinji, yanzu bakin nan sunmin fuck up, wai wama yakawo culture din zuwa gidan amarya washe garin ranan da aka kawota ne eh?

Wlh du..." "Assalamu Alaykum kodai angon bai fita har yanzu bane?" yaji maganganun mata kiss yamata a kumatu da sauri yace "bye baby be safe okay" falo yayi kitchen ya shiga yabi ta dayan door din yafice kaman mara gaskiya yana takaicin zuwan mutanen.

Zainab ranan taga abin kunya babu wanda zai ganta bazai gane anyi abuba, kawayenta sai dariya suke mata dan dama itama harda ita ake zuwa gidan kawayen su dasukai aure washe garin ranan da ango ya shiga aga ko tafiya ya chanxa, sai gashi itama Allah yakamata daren ranan da aka kaita saida Aabid yayi, kunya kaman zata binne kanta akasa ta huta, ganin iskancin kawayen nata yay yawa yasa Anty Lami ta kadasu itama sai murmushi take ganin yanda Zainab mai shegen tsiwa da masifa da fada duk tabi ta natsu yarinya taji maza.
[1/9, 6:44 PM] Aishat Muhammad: ......
_Bayan wata hudu!_
Sosai cikin Hami, sosai cikin Hamida yafito yay girma dan yanzu yana neman kusan wata shida takara kyau takara kiba, bakaramin kula da ita Aadil yakeyiba ko abu zata dauka saidai ya zaunar da ita ya daukar mata, soyayya sukeci bana wasaba dan cikin yasamata itama jaraba hakan yama Aadil mugun dadi dan yana having dinta yanda yakamata, tasan Aadil tasan halinshi duk wani abu dazai batamai rai kiyayeshi take, ance tsakanin hakori da harshe ana samin matsala balle suma saidai kosun sami matsalan nan da nan suke resolving dinshi kuma su manta kaman ba'ayiba dan Aadil baida riko itama haka hakan yasa basuda matsala, shidai arayuwa bayason yaji zata fita yafiso koda yaushe tana killace adakinshi agidanshi duk idan zaifita sau dari yadawo zai ganta tanamai wanan murmushin mai sanyaya mai rai.

Aabid ma da Zainab dinshi da yanzu take dauke da dan karamin cikinta soyayya mai karfi ta kullu tsakanin su tuni ya manta da zancen Hamida dan yasan Allah ya musanya mai ne, Zainab is everything to him harfi ma, yarinyar tanada hankali ga iya tattalin miji gatada juriya bata taba nuna gajiya duk idan zaizo mata, gidan wani irin shiri suke sun hade kansu cikeda so da kauna bakajin kansu yayinda sai albarka kamfanin su yakeyi sai bude wasu side sana'a suke sosai kuma Alhamdulillah ana samin riba bana wasaba.
*****
Wani shegen ciwan bayane yatada Hamidan daga baccin datakeyi misalin 2 nadare, motsin datayi zata tashi yatada Aadil da sauri ya kunna bedside lamp yace "kin shanye ruwan ki ne Dewdrop na dauko miki wani?" yay tambayan yana goge idanunshi dan yasan tanashan ruwan dare sosai, ganin yanda take cije baki yasa yace "subhannallah, Dewdrop menene" "bayana" "nakuda ce, haihuwa ne, my boy or girl is coming today Alhamdulillah" yay pwani jumping daga gado, jallabiya ya nema ya zura yadauko wani doguwan riga yasaka mata yadau car key daukarta yayi sai mota yadawo agurguje yadau jakar babynta sai mota suka tafi asibiti batare daya tadasu Aabid ba dan yasan suna bacci itama Zainab ba lafiya tacika ba laulayi yatasata agaba, tana zuwa asibiti akace contraction ne aka kaita labour room, yafara sintiri bakin kofa yana mata addu'a, bata wani dade a nakuda ba Allah yakawo mata haihuwa mai sauke just two hours tayi ta santalo twins dinta mata ye guda biyu masu kama da ubatata, shirya yaran akayi ana gyara maman aka fitar da yaran su gaisa da baban su ganin yan biyu mata yasa Aadil yafara kuka kuka he couldn't hold back his tears dayaga yaran cikinshi, children are blessing, children are gift from Allah, Alhamdulillah Allah kara yamin su rungume yaran yayi tsam yana musu kiss a goshi yadago kai ya kalli nurse din yace "how's my wife?" murmushi nurse din tayi tace "she's fine u will see her soon" godiya yadinga ma Allah suka karbi yaran sukai ciki dasu Aabid yafara kira yafada mawa, Zainab harda tsalle kafin yakira su Mami sanan yakira Anty Lami itakuma tafadama su Mama murna asuban fari asibiti yataru da yan uwa Aadil yakasa dena kallon Hamida dayake so ya rungume amma mutane sun cika dakin, wurarwn 1 aka sallamesu akai gida bayan sati akai suna yara sukaci sunan Hassana da Husaina ana kiransu da Amana da Amouna, daganan anyi daga kafin Aadil ya yarda ta tafi gida wanka shima saida Baffa ya shiga zancen nanne yahakura badan yasoba aka shirya mata tai gida.

Bayan wasu yan watanni Faruk yay aure shima matarshi kyakyawa, Zainab itama ta haihu ta haifi dan danta namiji mai kama da Aabid sak anata murna haka rayuwan ta kasance cikin farin ciki da godiyan Allah.

Karshe!!!
_Alhamdulillah Anan nakawo karshen littafina mai suna IN BANI kuskuren danayi ciki Allah ya yafemin_
_This book is for you Fauzy, ciwo is not the end of life, komi jarabawa ce ta Allah, and duk wanda ya dogara ga Allah, Allah ya isar masa, kowani situation kake ciki accept it and pray over it Allah na sane dakai, Allah yasaka wanan ciwon kaffara ne, Allah kuma yabaki lafiya_
_To my VIPs, you guys owns my heart, banda kaman ku, thanks for believing in me, understanding me and standing by my side, my matured gang, my sabi women_
_Cutest!

Kataba sanin cewa akwai Human angels?

You are my human angel, my guardian, my teacher, my annoying not so annoying, sweet Cutest, you've contributed alot da i can't go without shouting out to you, mad luv Bro, mad luv!!!

Am a proud Aunty
please who is cutting onions anan?

Am so emotional, I love you okay_
_Yarinya yar gidan metron, u be one in a million, make i chop all ur millions in tiwa savage voice
u are blood kema kinsani, Allah barmin ke my zuma rock_.
_Ni mutum ce, one way or another i know during the course of writing this book I've hurt, fought someone, please ayafemin duk wanda na batama rai, Allah barmin ku_
_Allah ya gafarta ma iyayen mu da yan uwanmu musulmai dasuka rigamu gidan gaskiya_.
_Ya Allah dukkan musulmai dakeda bukatan wani abu, Ya Allah kabiya musu bukatun su na alkhairi_
_Ya Allah dukkan musulmai da sukai aure ba ciki, ya Allah ka basu ciki, Ya Allah ka azurtasu da haihuwa, y'a y'a adorable ones, cute cute kaman Cutest dina, mai albarka, mahaddata Al Qur'ani, children that will raise the flag of Islam_
_Ya Allah dukkan musulman da basuda lafiya Ya Allah kabasu lafiya, kasa kaffara ne, mumasu lafiya Ya Allah kabamu ikon yimaka biyayya ka kare zukatan daga aikata alfasha, ya Allah ka kashemu muna musulmai, Ya Allah ka shiryar damu gabaki daya_
_duk wacce takarata daidai da layi daya na book dinan batare data biyaba itada Allah, duk maison this book should chat me up 07012181461_
Chapter 101 · 0% Book details