← Book details Halin Yau Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 34 OF 45

Sashe 34

Halin Yau Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Baffah da Innah sai murna suke yau ga yarsu zata je ta kare martabar Ma'aiki, ilimin Iyah bai musu da'di iri a wannan karon ba."

Da murna Baffah ya ce " yaushe zaku tafi?".

"Jibi zamu tafi, dan mu sami zaman kotun, tunda gata da sassafe za'a fara shari'ar".

"To ki 'Kira mijinki, ki sanar da shi, tunda dai ba zaki yi tafiyar bai sani ba".

Ta amsa da to badan ta so ba.

Tun yamma take kiransa yana gani, amma ya yi biris, bai dauka ba,sai bayan magariba wadda hakan ya sake fusata, Sa'a ta botsara.😄

Ya dauka, amma ta yi shiru, sanin da ya yi dabi'arta ce ba zata fara yi masa magana a waya ba. Sai ya ce "Ina jinki, na ga 'kiranki rututu, kin gama mini shirin ne, na zo na dauke ki.?"

Ba'kin ciki ya tokare mata wuya, wato shi a haka ya barta ma?

Ta daure ta ce "Dama Sokoto zani".

"Sokoto zaki je?"

"Eh" ta amsa a ta'kaice.

"To ba zaki je ba".

Daga haka ya kashe wayar ya barta da waya a kunne.

Ba'kin cikin da ya turniketa ba'a magana.

Hawaye ya kwace mata.

A hakan Baffah ya shigo ya sameta, ta fada masa abin da Mk ya ce.

Baice komai ba, ya fita waje.
Ya 'Kira Mk a waya, ya ce "lallai ka zo ina nemanka".

Mintina ka'dan ya iso tunda dama yana cikin shagonsa.

Ko gama gaisawa ba su yi ba.
Baffah ya ce "Iyah ta ce wai ba zata je sokoto ba?"

Ya sauya fuska ya ce "Eh haka na fa'da mata Baffa?"

Ai kuwa Baffah ya dauki salati yana fadin "Lallai kuwa, ka bani mamaki, ana tsayawa garabitin mutane a gaban shari'a, balle a taba janibin Ma'aiki. Ai kuwa shine mafi tsayawa a kare darajarsa."

"Da wata irin murya mai nuna mutun na wurin da zai yi shagwaba son ransa.
Mk ya ce "Baffah sanar mini fa kawai ta yi, ba wai izini ta nema ba".

A wannan karon ko ka'dan Baffa bai karbi uzzirin Mk ba, kawai umarni ya bashi akan lallai ya barta taje ta wakilce su, wurin bawa Ma'aiki kariya.

"Shikenan Baffah zata je, amma ban yarda ta yi tafiyar nan cikin kungiya ba, ta jira zan zo na kaita, idan sun kammala na dawo da ita"
"Yauwa Ubangiji ya maka albarka, ya kore shaidanun da suke ta tunzuraku, Suka 'ki su barku ku gane kun girma".
Mk Yana dariya ya ce "itace ai yar burutsa".
Baffah ya taya shi dariya sosai ya ce "Kai kuma baka iya rarrashinta ba".
"Hmmm Baffah ai ba zaka gane ba".
***
A lokacin da Baffah yake bayanin Mk ne zai kaita, Inna hankalinta bai kwanta ba gaba'daya, amma ba yadda za'ayi ta hana ta zuwa wannan shari'ar domin ba karamin daraja bane ace ka samu damar bawa Annabi kariya. Sannan kuma mijinta ne da shari'a ta bashi damar ya tafi da ita duk inda ya so.

Yayin da Sa'a ta ji takaicin wulakancin da Mk yake mata, zata bishi suje, Amma ko shine 'kuda wurin naci sai dai ya kalleta kawai, ba zai yiwu ya shareta na sati guda, sannan yanzu ya ce "tare zasu tafi ba".
Haka ce ta kasance lafiya Lau suka isa Sokoto. A hotel ya kama musu daki, ya dinga tuno moment dinsu a tafiyar da suka yi Abuja, a wanccan lokacin ba karamin hutawa da soyayya Suka sha ba, amma wannan karon ta yi kicin kicin da fuska, ko kallonsa bata yi.
Haka suka kwana! da wuri suka nufi kotun, ta shige cikin tawagar lauyoyi, shi Kuma ya zauna a sahun masu kallo, duk kuwa da an tsaurara matakan tsaro kwarai da gaske.
Da azahar suka bar kotun, saboda yadda aka 'daga Shari'ar zuwa wattanni biyu masu zuwa.
A hanyar su ta komawa ya ce "ba wadda zaki kaiwa ziyara ne a Sokoto?".
Fuska a daure ta ce idan ina da su kaini zaka yi ne?"
Da sauri ya ce "Eh Mana ranki ya Da'de, to menene aikina idana ba direbanki ba?"
Ta tura baki ta ce "Humaira Suraj da muka yi F.G.C anan take aure sai dai bani da contact dinta".
"Amma bari na kira uwar dakina idan tana nan ta mini kwatance muje mu gaisheta".
Da kulawa ya ce "Wacece uwar dakin ki ?"
Da murmushi ta ce "uwar marubuta, da makaranta da kuma marubuta masu tasowa, Umman mu Hajiya Saliha A.A Zaria."
Dariya sosai Mk ya saka tare da cewa dadina da ke ri'ke alakawari! Na tuno sadda kike karanta mini littafin Yarda da kaddara kina fa'din yadda Abba lawal yake yiwa Asama'u zan dinga yi Miki. Dole kam muje nima zan gaisheta, domin littafanta no yasa na samu tagomashi a wurin Sa'ade nah".
Ta yi masa shiru.
Ta fido da waya bugun farko Umma ta dauka, tare da cewa "maraba da diyata Sa'adatu".
Soasai Sa'a take jin da'din karamci da mutuntata Dan adam da Umman Sokoto take yiwa masoyan litttafanta, komin 'karancin shekarun mutum kuwa.
Cikin farin-ciki Sa'a ta ce "Gani a Sokoto, kuma ina kan hanyar zuwa gidanki dan gaisuwar girma.
Dadi ya kama Hazi'kar marubuciyar mu ta ce "na gode miki Sa'adah, ubangiji ya kawo ku lafiya.
Haka kuwa Mk ya tsaya ya tambayi adireshin da ta turo musu, ba wahala suka isa.
Murnar da Haj Saliha ta yi, ba yar kadan bace, a lokacin Sa'a da Mk suka gane ashe alherinta da suke ji a waya ba komai bane, sai ka ga zahirinta zaka san ita din Ummul khairi ce.
Ta dinga yi musu nasiha da jan kunne kan hakuri, da kuma gwaggaban ladan da mai yinsa ke rabauta da shi.
Da zasu ta fi ta bawa Sa'a abu a leda da ba tasan ko menene ba, ita kanta Sa'a da aka bata, bata kula da sadda ta ru'ko hannuta ta saka mata ba, saboda tsananin yadda Umma ta iya karrama dan Adam.
Suka tafi cikin Jin da'di kusan saboda nasihar da Umma ta yiwa Sa'a yasa, ta biyewa Mk a hanya suka yi ta hirar arziki, suna ta yiwa Haj Saliha addu'ar samun lafiya da nisan kwana mai albarka. Hadi da yiwa iyalanta addu'ar shiriya da tsari daga dukkan abin ki.
Ya ce sai "Ina kuma".
"Sai gidan kawar Anty Sumayya!
Anty Zalihatu Umar,
da k'awata Hauwa'u Umar matar Nasir,
Shinenan".
Ya ce "angama Hajiyata".
Haka yayi ta kewaye da ita tana samun karamci daga wurin mutanen Sokoto da basu san komai ba sai alheri.
Sai maghrib suka isa hotel dinsu. Ya dawo daga sallah isah, ya dinga yi mata rawar da lallashi kala kala, amma ta yi funfurunfus ta 'ki ko da kula shi, balle ta bashi hadin kai.
"Ashe duk nasihar Umma ta bayan kunnen ki ta bi? Duk yadda na gama yawo dake a gari, dan ki mini yadda nake so, sakayyar da zaki mini kenan?
Wallahi cikina ciwo yake yi, marata a daure take, ki yiwa Allah ki bani dama, ban son na yi miki dole plz my Sa'a".
Ko motsi ta ki yi balle ta tanka, ya gaji ya kwanta a gefenta, yana ta murkususu.
Can kamar awa daya ya kasa hakuri ya janyota, ya fara shafata, ta yi firgit ta tashi, ta fizge, ya kalleta ya gano har yanzu rarrashi baya tasiri akanta, dan haka ya bita ya danne yana jin komai zai faru a yau kam sai dai ya faru amma ba zai 'kyale ba.
Ya fara kici kici da doguwar rigar atamfar da ta sanya, wadda ta kamata soasai, amma dan ta takura shi, yasa da ta yi wanka ta daukota a akawatinta ta sanyata a daren ta kwanta da ita.
Duk kokarin Sa'a ta kasa kwatar kanta a hannun Mk! Domin gaba'daya a rikice yake, ba zato ta ji yasa dukkan hannuwansa da 'karfinsa ya keta rigar nan, wadda sabuwace ko ruwa bata shiga ba.
Haka ya cire mata tare da yin wurgi da ita.
Ya matu'kar jigata kafin ya samu, ya isa inda yake nufin isa, saboda yadda ta ki bashi hadin kai ko kadan. Sai da ya gwada mata karfin kwanji.
Ya matu'kar jimawa yana abu guda, ba karamin kidima ya shiga ba, a lokacin da ya zo samun nutsuwa, saboda yadda ya ji wata irin jijjiga tunda kansa har kafarsa. Karshe ya kammala cikin kuka tamkar ba Namiji ba. Dukkansu kuka suke yi, mai tsuma zuciya, na Sa'a mai sauti, na Mk kuma hawaine zallah, na tsananin farin-ciki, ya da'de yana ro'kon ubangiji ya sake nuna masa lokacin da zai kebe da Sa'a a matsayin miji da mata.
Gefe kuma takaicinta ne ya kama shi na yadda ta wula'kanta shi, tamkar bata san shi ba, duk irin ro'konta da ya yi.
Ya yi shiru yana jin kukan da take tamkar wadda ba aure suka yi ba.
Ba'kin cikin ke nukurkusarta, mussaman idan ta hararo haka fa yake yiwa Farida.
Ta kasa daina kukanta, shikuma Mk wani irin zazzabi ba zato ya saukar masa, tun yana daurewa har hakoransa suka fara kadawa, jikinsa ya dinga bari.
A farko share shi ta yi, sai da ta ga tabbas jikin ne, tasa hannunta, ta ji zafi sosai a jikinsa, ga hawaye sai zubo masa suke yi.
Chapter 34 · 0% Book details