Sashe 6
Gudun Aure Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Rashin abin fad'a ya sanya na ja masa wani irin tsaki mai tsayi. Na koma na kwanta yayin da wani malolon abu ya dabaibaye mini wuya. Ya biyo ni gadon ban ankara ba ya sanya yatsunsa akan le'bena ya murde da k'arfin gaske yana fad'in. " Wallahi hukuntaki zan yi kuma na kwana lafiya, mace tana girma amma tana cin kasa. Kuka ne ya kufce mini da k'arfi kamar zararriya na tunkud'eshi kawai sai na rufe shi da duka da hannayena duka biyun kuka nake yi haik'an takaicinsa ne zai halaka ni.
Ya daddaneni ina haurinsa da kafafuna. Ya tashi da sauri ya je ya rufe kofar d'akin ya dawo. Hasken ya kashe d'akin ya yi duhu.
Ganin haka sai na dawo hayyacina na tafi tunanin abinda zai yi. A dan hasashen da na yi na hangi yana cire rigarsa. Da sauri na dira daga gadon na je na kunna haske d'akin na ganshi gabad'aya ya cire kayan jikinsa haihuwar uwarsa.
Gabana na fad'uwa na ce. " Ka zo ka fice mini daga d'akina.
Ya nufo ni jale jale yana fad'in." Ni da gidana da d'akina da kuma matata a ce na fita lallai ma."
Na juya zan bud'e kofa na ga babu mukulli. Lokacin ya isko inda nake na yi saurin dauke kaina saboda kallon yanayin da yake ciki. Lallai namiji bashi da kunya zir haihuwar uwarshi fa.
Kirjinsa ya had'a da nawa ya manne a jikin bango.
Ya zira hannu da k'arfi ya rike 'kunguna. Ha'bata ta sauka a kafad'arsa na ji yana cewa." Ki kore ni mana idan kin isa, gidana ne fa."
Cikin kuka na ce." To me za ka yi mini. Bai tanka mini ba illa sansanar jikina da yake yi kamar karen da ya jima yana farautar nama.
Zubewa muka yi a bakin kofar dalili ni kaina duk dauriyar da nake yi abun da yake yi mini ya fara sa'bata. Faduwarmu rigijif ya yi daidai da lokacin da Yusi ya zo yana buga kofar. Gabana na fad'uwa na ture shi na tashi da sauri na bar shi a wajan.
Ya ta so ya nufo ni a ki'dime Yusi na cigaba da buga kofar d'akin.
Na dube shi na ga duk ya wani rikice kuma ba shi da alamar bud'ewa sai ma ya rikito kan gadon yana janyo ni, na matsa da saurin gaske ba wai bukatarsa ne ba na yi ba, halin takaicin da nake ciki ne ya sanya nake ganin k'yashin bashi kaina.
Jin shiru an daina buga kofar ya tabbatar mini da cewa yaron ya matsa daga wajan.
Kokawa katitir muka dinga yi ni da shi, tun Ina ji da kuzari da karsashin yin kokawar har gab'obina suka sage saboda ya fi ni k'arfi kuma matsa yake yi mini ta rashin imani a haka duk ya ta'be mini kirji suka dinga zafi, sosai na galabaita na zauna kusurawar gado ina kuka shi kuma kamar tsohon maye ya haka ya zame mini, duk abin nan babu suttura ajikinsa sosai hakan ya dinga ba ni mamaki wato shi kunya gaba ya bata ba baya ba.
Na juyar da kaina gefe don har na gaji da kallonsa a haka ya janyo k'afata cikin sigar so lallai sai mun cigaba da yi yana fad'in." Ta ji tsoro a bata ruwan mad'aci."
Na yi shiru ban tanka masa ba, gwiwar hannuna ce kawai take ciwo kuma shine ya kwalmad'e mini ita.
Ya tale mini k'afafuna ya tusa kansa a tsakiyata. Tsigar jikina ta yi tsananin tashi. Na sanya hannu da k'arfi na cire kansa yana sake mayarwa ina cirewa tare da ran'kwashinsa da gwiwar yatsuna.
Cigaba ya yi da tura kanshi tsakiyar cinyoyina yana sa hannu Yana janyo kafata. Hankalina ya tashi ya riga ya san ta hanyar nan ne kadai zai iya cin galaba akaina. Idan ma na yi yun'kuri domin fita daga tsakiyarsa kamar taimaka masa na ke yi, dole na ha'kura na kyaleshi a lokacin ma jikina gabad'aya ya gama rikicewa tsantsar fitinata ta tashi, na lumshe idona numfashina na fita a hankali a hankali. Ina jin ya lura da hakan yana tunkuda kirjina na yi flat a gadon ya bini ya danne shikkenan kuma ban sake tuna komai ba. Abinda dai yatsa mini a k'wa'kwalwata sambatunsa na yau ya fi na koyaushe kuka kuwa sai kace sabon 'dan yaye yana yi, yana kuka kamar wanda aka aikowa da mutuwar iyayensa abin na yau ya shaddade kwarai da aniya ni kaina sai da na koka ganin yana nema ya kwana a kaina, da kyar ya ha'kura, gefen asubahi ya ce sai ya kuma yi. Na rushe da kuka dashi domin duk kwadayina akan abin ji na yi ba zan iya jura ba, saboda jiya nan ya gurje ni kamar sabuwar amarya, kawai dama ya tanadi wannan ranar nan ne don ya fanshe kwanakin da ya yi bai kwanta da ni ba. Kukana bai hana shi yi ba duk da bai samu hadin kai dari bisa dari ba, ya yi nishadinsa sosai, ni kam ya riga ya goge mini hadda jiya nan shiyasa ban fitar da komai ba.
Ana kiran asubahi ya rabu da ni.
Sai da ya yi wanka tukkuna ya fita daga d'akin.
Mamaki mai yawa ya dabaibayeni. Shin auran da ya yi ne ya kara masa fitina, ko kuma kawai dama ya shirya yi mini haka. Yanayinsa gabad'aya ya canza har karfi da kuzari ba kamar farkon auranmu.
[8/21, 8:21 PM] Aunty B: 65
Bai dawo mini d'aki ba tun bayan da ya fita da asubahi.
Na san dama da wahala ya dawo din dalilin da ya sanya ni kenan na hau saman wanda na fi wata rabona da hawa.
A bakin baranda na ji maganganunsu ita da shi kamar dai kowanne a fusace!
Ganin hakan ya sanya na juya zan sauka daidai lokacin ta bude d'akin ta fito tana goge fuskarta. Kallon juna muka yi, ba ta ce mini komai ba, ta bude dakinta ta shiga wanda yake kusa da nasa.
Cikin zuciyata na ce in dai namiji ba ki fara kuka ba Hajiya balle wannan mijin naki da rikicin tsufa ya fara ta'ba shi.
Ganin ta fito daga d'akin ya sanya na shiga. Yana zaune saman sofa da Laptop a gabansa. Ya dago ya kalleni ba tare da ya ce komai ba ya mayar da kansa yana cigaba da abinda yake yi Hakan da ya yi ya sanya na kama kaina. Na zauna ina fuskantarsa babu sukuni na ce." Ina kwana."
Ya amsa amma bai dago ba."
Na d'an zuba masa ido Ina nazarinsa wato kamar ba shi ne mutumin nan na jiya da daddare ba, sai wani hade rai yake yi.
Na gyada ina dan jin zafi abinda yake yi mini a cikin raina. Gabad'aya yanzu ya gama sare mini, kuma dama tun farkon auranmu ban manta ba ya ta'ba gaya mini Allah ya ba ni ha'kurin zama da halinsa. Ashe ya san yana da wahalar sha'ani.
Wata'kila dama yana jira mahaifiyarsa ta tafi sai abin ya k'ara tsamari tunda tun tana nan yake d'an yi, yanzu kuwa babu wadda zata gaya masa ya ji. Itama Hauwan wanene ya san abinda ya guma mata.
Na daure zuciyata na ce." Dama zan gaya maka ne jiya anti Yagana take gaya mini ana biki a can garinsu mamanmu maiduguri shine aka ce a gaya mini, to ina so zan shirya gobe ko jini sai na wuce."
Ya yi shiru bai ce mini komai ba, kamar ma bai ji abinda na gaya masa ba.
A da kufule na ce." Ka ji."
Bai dube ni ba ya furta." Ban bari ba."
Sai na ji wani 'kullutun abu ya tokare mini a wuya, duk irin suburbudar da ya yi mini jiya da abinda zai saka mini kenan, ai tsayin shekara da wani abu ban ta'ba tambayarsa zuwa wani wuri ba, ban yi tsammanin zai hana ni ba.
Zuciyata na yi mini zafi na ce." Dada ce fa ta ce a sanar mini, 'yan uwa duk za a had'u kowa zai je, to ni me yasa zaka hana ni, tun fa da na zo garin nan shekara har da doriya ban je wani wajan ba."
"Ni dai na ce ban bari ba." Ya fad'a hankalinsa a kwance.
Kawai sai na ji hawaye sun fara gudana a kumatuna. Ina jin dai d'an tahalikin nan ciwo yake so ya haddasa mini.
Ya dago kai yana kallona lokacin da kukana ya yi karfi.
Sai ya mayar da kansa ya rufe laptop ya rufe ya dan gyara zamansa yana dubana amma bai ce komai ba.
Naja hanci a shake na ce." Wannan zalincin ya yi yawa, kwata-kwata ka hana zuciyata nutsuwa kullum sai ka gumama mini b'akinciki, ban san me na yi maka a rayuwa ba."
Ya ce." Me na yi na zalinci, ba yunwa ba ishirwa haka zalika ba tauye hakki a shimfida, don kawai na hana zuwa unguwa shine zalinci."
Na ce." Zalinci ne mana, kana fita ka yi walwala ka hadu da 'yan uwanka ku gaisa, ni ma na gaya maka Ina so na ga dangina domin Ina kewarsu ina so kuma zuciyata ta samu sasaauci."
Ya daddaneni ina haurinsa da kafafuna. Ya tashi da sauri ya je ya rufe kofar d'akin ya dawo. Hasken ya kashe d'akin ya yi duhu.
Ganin haka sai na dawo hayyacina na tafi tunanin abinda zai yi. A dan hasashen da na yi na hangi yana cire rigarsa. Da sauri na dira daga gadon na je na kunna haske d'akin na ganshi gabad'aya ya cire kayan jikinsa haihuwar uwarsa.
Gabana na fad'uwa na ce. " Ka zo ka fice mini daga d'akina.
Ya nufo ni jale jale yana fad'in." Ni da gidana da d'akina da kuma matata a ce na fita lallai ma."
Na juya zan bud'e kofa na ga babu mukulli. Lokacin ya isko inda nake na yi saurin dauke kaina saboda kallon yanayin da yake ciki. Lallai namiji bashi da kunya zir haihuwar uwarshi fa.
Kirjinsa ya had'a da nawa ya manne a jikin bango.
Ya zira hannu da k'arfi ya rike 'kunguna. Ha'bata ta sauka a kafad'arsa na ji yana cewa." Ki kore ni mana idan kin isa, gidana ne fa."
Cikin kuka na ce." To me za ka yi mini. Bai tanka mini ba illa sansanar jikina da yake yi kamar karen da ya jima yana farautar nama.
Zubewa muka yi a bakin kofar dalili ni kaina duk dauriyar da nake yi abun da yake yi mini ya fara sa'bata. Faduwarmu rigijif ya yi daidai da lokacin da Yusi ya zo yana buga kofar. Gabana na fad'uwa na ture shi na tashi da sauri na bar shi a wajan.
Ya ta so ya nufo ni a ki'dime Yusi na cigaba da buga kofar d'akin.
Na dube shi na ga duk ya wani rikice kuma ba shi da alamar bud'ewa sai ma ya rikito kan gadon yana janyo ni, na matsa da saurin gaske ba wai bukatarsa ne ba na yi ba, halin takaicin da nake ciki ne ya sanya nake ganin k'yashin bashi kaina.
Jin shiru an daina buga kofar ya tabbatar mini da cewa yaron ya matsa daga wajan.
Kokawa katitir muka dinga yi ni da shi, tun Ina ji da kuzari da karsashin yin kokawar har gab'obina suka sage saboda ya fi ni k'arfi kuma matsa yake yi mini ta rashin imani a haka duk ya ta'be mini kirji suka dinga zafi, sosai na galabaita na zauna kusurawar gado ina kuka shi kuma kamar tsohon maye ya haka ya zame mini, duk abin nan babu suttura ajikinsa sosai hakan ya dinga ba ni mamaki wato shi kunya gaba ya bata ba baya ba.
Na juyar da kaina gefe don har na gaji da kallonsa a haka ya janyo k'afata cikin sigar so lallai sai mun cigaba da yi yana fad'in." Ta ji tsoro a bata ruwan mad'aci."
Na yi shiru ban tanka masa ba, gwiwar hannuna ce kawai take ciwo kuma shine ya kwalmad'e mini ita.
Ya tale mini k'afafuna ya tusa kansa a tsakiyata. Tsigar jikina ta yi tsananin tashi. Na sanya hannu da k'arfi na cire kansa yana sake mayarwa ina cirewa tare da ran'kwashinsa da gwiwar yatsuna.
Cigaba ya yi da tura kanshi tsakiyar cinyoyina yana sa hannu Yana janyo kafata. Hankalina ya tashi ya riga ya san ta hanyar nan ne kadai zai iya cin galaba akaina. Idan ma na yi yun'kuri domin fita daga tsakiyarsa kamar taimaka masa na ke yi, dole na ha'kura na kyaleshi a lokacin ma jikina gabad'aya ya gama rikicewa tsantsar fitinata ta tashi, na lumshe idona numfashina na fita a hankali a hankali. Ina jin ya lura da hakan yana tunkuda kirjina na yi flat a gadon ya bini ya danne shikkenan kuma ban sake tuna komai ba. Abinda dai yatsa mini a k'wa'kwalwata sambatunsa na yau ya fi na koyaushe kuka kuwa sai kace sabon 'dan yaye yana yi, yana kuka kamar wanda aka aikowa da mutuwar iyayensa abin na yau ya shaddade kwarai da aniya ni kaina sai da na koka ganin yana nema ya kwana a kaina, da kyar ya ha'kura, gefen asubahi ya ce sai ya kuma yi. Na rushe da kuka dashi domin duk kwadayina akan abin ji na yi ba zan iya jura ba, saboda jiya nan ya gurje ni kamar sabuwar amarya, kawai dama ya tanadi wannan ranar nan ne don ya fanshe kwanakin da ya yi bai kwanta da ni ba. Kukana bai hana shi yi ba duk da bai samu hadin kai dari bisa dari ba, ya yi nishadinsa sosai, ni kam ya riga ya goge mini hadda jiya nan shiyasa ban fitar da komai ba.
Ana kiran asubahi ya rabu da ni.
Sai da ya yi wanka tukkuna ya fita daga d'akin.
Mamaki mai yawa ya dabaibayeni. Shin auran da ya yi ne ya kara masa fitina, ko kuma kawai dama ya shirya yi mini haka. Yanayinsa gabad'aya ya canza har karfi da kuzari ba kamar farkon auranmu.
[8/21, 8:21 PM] Aunty B: 65
Bai dawo mini d'aki ba tun bayan da ya fita da asubahi.
Na san dama da wahala ya dawo din dalilin da ya sanya ni kenan na hau saman wanda na fi wata rabona da hawa.
A bakin baranda na ji maganganunsu ita da shi kamar dai kowanne a fusace!
Ganin hakan ya sanya na juya zan sauka daidai lokacin ta bude d'akin ta fito tana goge fuskarta. Kallon juna muka yi, ba ta ce mini komai ba, ta bude dakinta ta shiga wanda yake kusa da nasa.
Cikin zuciyata na ce in dai namiji ba ki fara kuka ba Hajiya balle wannan mijin naki da rikicin tsufa ya fara ta'ba shi.
Ganin ta fito daga d'akin ya sanya na shiga. Yana zaune saman sofa da Laptop a gabansa. Ya dago ya kalleni ba tare da ya ce komai ba ya mayar da kansa yana cigaba da abinda yake yi Hakan da ya yi ya sanya na kama kaina. Na zauna ina fuskantarsa babu sukuni na ce." Ina kwana."
Ya amsa amma bai dago ba."
Na d'an zuba masa ido Ina nazarinsa wato kamar ba shi ne mutumin nan na jiya da daddare ba, sai wani hade rai yake yi.
Na gyada ina dan jin zafi abinda yake yi mini a cikin raina. Gabad'aya yanzu ya gama sare mini, kuma dama tun farkon auranmu ban manta ba ya ta'ba gaya mini Allah ya ba ni ha'kurin zama da halinsa. Ashe ya san yana da wahalar sha'ani.
Wata'kila dama yana jira mahaifiyarsa ta tafi sai abin ya k'ara tsamari tunda tun tana nan yake d'an yi, yanzu kuwa babu wadda zata gaya masa ya ji. Itama Hauwan wanene ya san abinda ya guma mata.
Na daure zuciyata na ce." Dama zan gaya maka ne jiya anti Yagana take gaya mini ana biki a can garinsu mamanmu maiduguri shine aka ce a gaya mini, to ina so zan shirya gobe ko jini sai na wuce."
Ya yi shiru bai ce mini komai ba, kamar ma bai ji abinda na gaya masa ba.
A da kufule na ce." Ka ji."
Bai dube ni ba ya furta." Ban bari ba."
Sai na ji wani 'kullutun abu ya tokare mini a wuya, duk irin suburbudar da ya yi mini jiya da abinda zai saka mini kenan, ai tsayin shekara da wani abu ban ta'ba tambayarsa zuwa wani wuri ba, ban yi tsammanin zai hana ni ba.
Zuciyata na yi mini zafi na ce." Dada ce fa ta ce a sanar mini, 'yan uwa duk za a had'u kowa zai je, to ni me yasa zaka hana ni, tun fa da na zo garin nan shekara har da doriya ban je wani wajan ba."
"Ni dai na ce ban bari ba." Ya fad'a hankalinsa a kwance.
Kawai sai na ji hawaye sun fara gudana a kumatuna. Ina jin dai d'an tahalikin nan ciwo yake so ya haddasa mini.
Ya dago kai yana kallona lokacin da kukana ya yi karfi.
Sai ya mayar da kansa ya rufe laptop ya rufe ya dan gyara zamansa yana dubana amma bai ce komai ba.
Naja hanci a shake na ce." Wannan zalincin ya yi yawa, kwata-kwata ka hana zuciyata nutsuwa kullum sai ka gumama mini b'akinciki, ban san me na yi maka a rayuwa ba."
Ya ce." Me na yi na zalinci, ba yunwa ba ishirwa haka zalika ba tauye hakki a shimfida, don kawai na hana zuwa unguwa shine zalinci."
Na ce." Zalinci ne mana, kana fita ka yi walwala ka hadu da 'yan uwanka ku gaisa, ni ma na gaya maka Ina so na ga dangina domin Ina kewarsu ina so kuma zuciyata ta samu sasaauci."