Sashe 59
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Cikin Dan Jin kunyar kanta tace"
Ina hajjo??
Kallonta Hanifa tayi kafin ta kalli wanda yagama kamewa akan bayason tada maganarsa da Naj yanzu saita haihu ta kalla hannunsa dake riqedana matarsa tace"
Hajjo tafara fitowa taga abinda yake faruwa a palonta shine Takoma ta turoni akan ku tattara kubar Bata Palo Dan Allah.
Zaro idanuwa Naj tayi cikin wata irin masifaffiyar kunya tace"
Dagaske kike?
Da gaske nake Dan Haka kafin ku makantar Mana da 'yar tsohuwa da wainnan hot romances din naku ku qara gaba.
Fuskewa yayi Yana mamakin yanda hanifa yanzu ta iya gulma da saka ido Yana matarsa Yana cewa suje dining zaici abinci.
Ba kunya suka taru suka fuske a sashen hajjo sai dare bayan sunci abincin dare suka ficewarsu Yana riqeda hannunta shine yayi musu Saida safe Naj kuwa sauran nauyin hajjo yaqi barinta iya mgn.
Saida suka biya sashen Dad Alfa gaisuwa kafin su wuce suka taddashi palon qasan zaune anty Amina na gefensa tana juya Masa tea din data dafo Masa Mai qamshi.
Sama sama suka gaida Dad din suka fito sbd ganin shima hutawarsa yake da amaryarsa.
Rufe kofar palonsu yayi Yana janyota jikinsa ya kalli bakinta Yana shafawa yace"
I love you wifey.
I love you too" tafurta Kai tsaye cikin siriryar muryar data sake yamutsashi suka kwasa sukai bedroom dinsa inda suka baje komai.
Asubar fari naquda me qarfi ta tadata hafara hawayen azaba Dana abun kunyar daketa binta kala kala tun aurenta yanzu Kuma daga zuwa kwana dakin mijin sai naquda kowa zaisan abinda ya tado Mata da naqudar karma Dadah taji shikenan.
Hajjo yakira Kai tsaye ya sanar Mata aikuwa hankali tashe tareda Hanifa suka fito lokacin har Anty Amina ma daya kira ta fito aka dauketa zuwa asibiti aka bar anty Amina tayi musu breakfast tazo daga baya.
Muguwar azabar datakeji yasa yau duk miskilancinta da sanyinta guduwa ta ringa Kiran sunayen Allah tana roqan gafarar mutuwa zatai
Aikuwa hankalinsa yayi mugun tashi yacewa Dr sa'id ayi Mata CS kawai tadaina Shan wannan wahalan dayake jinya acikin zuciyarsa na neman tarwatsewa.
Basa hakuri Dr sa'id yayi Yana cewa Kar ayi gaggawa zata haihu dakanta Inshallah.
Bata haihuwa sai gap da magriba lokacin tuni ta mugun galabaita Ana gama gyarata wani wahalallen bacci ya dauketa aka fitowa dasu hajjo da lafiyayyar jaririyar da Bata bar komai na Marshal ba sai bakin mamanta data dauko murna tasa iyalan gidan kasa barin asibitin Saida Naj ta farka daga dogon baccin gajiyar datai ta kalli fuskarsa Marshal din dake zaune dakin Kan kujera Yana rungume da 'yarsa dayakejin Babu abinda yakeso aduniya yanzu Sama da ita musamman idan ta Dan motsa har cikin ransa yakejinta.
Murmushi Naj din tasaki lokacinda take kallonsa shida babyn shima ya sakar Mata nasa murmushin Yana tasowa yazauna kusada ita ya Dora Mata bbyn batareda ya damu dasu anty Amina dake dakinba umma dai sulalewa tayi tabar dakin gwara su hajjo sunsaba gani.
Washe gari aka sallamosu suka dawo gida inda suka tararda komai anyi musu tanadinsa adakinta inda zatai jegon Yan gidansu kuwa sai zuwa barka sukeyi Hanifa takasa saka ranta koina sbd farin ciki,
Dadah Kai tsaye ta sakawa yarinyar sunan _Anqi Allah yaso_ Naj najin sunan tasan da ita Dadah take saigashi yarinyar taci sunan hajjo suna kiranta da _Noor_
Bayan sunan Noor da sati biyu su anty Amina suka bar qasar itada Dad Alfa sukai tafiya zuwa umrah dakuma Malaysia da dad din zaije wani taron tsofin Marshals hahifa ma bayan tafiyansu anty Amina da kwana goma Hanifa ta wuce aka barsu sukadai sai hajjo da sabuwar tsohuwar Mai aikin hajjo Dake kula dasu bayansu ruqayyat dasu nasu aikin gyara dasu girki ne,
Mum Malika shiryawa tayi ta tafi Ghana tana cewa idan bataiwa Hannah dukaba bazata dainajin abinda takejiba dan haka ta tafi tayo Mata dukan tsiya tana kuka Hannah din na kuka suka dawo gida suka koma Yan kallon ikon Allah Dole Hannah din tafara bawa masu nemanta Daman zuwa gurinta badan tasoba sai Dan shafawa Kai lafiya dason maso wani tunda gashinan Bai kaita koinaba kotayi dinma baqin cikin zata kwasa gwara tayi aure tabar gidanma ta huta.
Watan Noor uku sabon ciki ya bulla jikin Naj batareda sanin kowaba tace Masa su tattara su koma kafin asan da cikin batason surutun dadah Dan Allah,
Dama shi hakan yakeso sukai Shirin komawa sukaje yiwasu umma bankwana da shigarsu kallo daya Dadah tayi Mata tace"
'yar nan wani cikin Kika Kuma Yi da jaririyar 'ya??
Kallonsa Naj tayi ganin murmushin da maganar Dadah ta sakasa ta dauke Kai ta wuce tana qin tanka maganar Dadahn sbd duk su umma da Dattijo na gurin
Sama sama cikin kunya tayi bankwana da iyayen nata tafito bayan umma ta hadota da kayan *_AMARYAR KB GLOBAL ENTERPRISE 08067558902_* washe gari sukabi jirgin asuba suka wuce tareda barin 'yan uwa da kewarsu.
Tunda suka koma wata sabuwar rayuwar Jin Dadi da kwanciyar hankali suka bude Mai tattareda tsananin so da qaunar juna gashi Kuma wannan cikinma baida laulayi Dan Haka soyayyarsu suke Sha Babu cikas ahaka tasamu cikin yakai wata bakwai lokacin Noor tayi 10month saita yayeta Hanifa tabiyo jirgi daga us tazo ta dauketa da dukkanin kayanta gabaki daya akan itace zatai riqonta.
Wannan karon Bata samu wahalar naquda ba ta haifo 'danta namiji lafiyayye shima sukai bikinsu dagasu saisu Hanifa dasukazo da 'yarta Noor sai anty Amina datazo tareda umma da hajjo Wanda Suma Dagan umrah zasu wuce da umman tayo kafin Hajj.
##MAMUH#
*_ALHAMDULILLAH YA ALLAH_*
*_DUKKANIN KURAKURAI DAKE CIKI ALLAH YA YAFEMANA GABAKI DAYA DANI DANA RUBUTA DAKU DAKUKA KARANTA,_*
*_DAN ALLAH KARKUCE BAI KAMATA YAQAREBA SBD BANSAN ABINDA ZA'A CIGABA DA RUBUTAWANBA IDAN BA'A TSAYA A GABARDA LABARI ZAI TAFIBA CIKIN MARMARI BATAREDA ANYITA JANSABA HARYA FITA RANMU MU DUKA, DAN HAKA KAWAI MUCE ALLAH YASA MU AMFANA GA ABINDA MUKA KARANTA,_*
*_IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWAR WANI ABU KU DAUKESA AMATSAYIN AJIZANCI NA DAN ADAM,_*
*_SAIMUN HADE AGABA,_*
*_ALLAH YABAR SO DA QAUNA NAGODE SOSAI._*
ZAFAFA BIYAR.
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
Ina hajjo??
Kallonta Hanifa tayi kafin ta kalli wanda yagama kamewa akan bayason tada maganarsa da Naj yanzu saita haihu ta kalla hannunsa dake riqedana matarsa tace"
Hajjo tafara fitowa taga abinda yake faruwa a palonta shine Takoma ta turoni akan ku tattara kubar Bata Palo Dan Allah.
Zaro idanuwa Naj tayi cikin wata irin masifaffiyar kunya tace"
Dagaske kike?
Da gaske nake Dan Haka kafin ku makantar Mana da 'yar tsohuwa da wainnan hot romances din naku ku qara gaba.
Fuskewa yayi Yana mamakin yanda hanifa yanzu ta iya gulma da saka ido Yana matarsa Yana cewa suje dining zaici abinci.
Ba kunya suka taru suka fuske a sashen hajjo sai dare bayan sunci abincin dare suka ficewarsu Yana riqeda hannunta shine yayi musu Saida safe Naj kuwa sauran nauyin hajjo yaqi barinta iya mgn.
Saida suka biya sashen Dad Alfa gaisuwa kafin su wuce suka taddashi palon qasan zaune anty Amina na gefensa tana juya Masa tea din data dafo Masa Mai qamshi.
Sama sama suka gaida Dad din suka fito sbd ganin shima hutawarsa yake da amaryarsa.
Rufe kofar palonsu yayi Yana janyota jikinsa ya kalli bakinta Yana shafawa yace"
I love you wifey.
I love you too" tafurta Kai tsaye cikin siriryar muryar data sake yamutsashi suka kwasa sukai bedroom dinsa inda suka baje komai.
Asubar fari naquda me qarfi ta tadata hafara hawayen azaba Dana abun kunyar daketa binta kala kala tun aurenta yanzu Kuma daga zuwa kwana dakin mijin sai naquda kowa zaisan abinda ya tado Mata da naqudar karma Dadah taji shikenan.
Hajjo yakira Kai tsaye ya sanar Mata aikuwa hankali tashe tareda Hanifa suka fito lokacin har Anty Amina ma daya kira ta fito aka dauketa zuwa asibiti aka bar anty Amina tayi musu breakfast tazo daga baya.
Muguwar azabar datakeji yasa yau duk miskilancinta da sanyinta guduwa ta ringa Kiran sunayen Allah tana roqan gafarar mutuwa zatai
Aikuwa hankalinsa yayi mugun tashi yacewa Dr sa'id ayi Mata CS kawai tadaina Shan wannan wahalan dayake jinya acikin zuciyarsa na neman tarwatsewa.
Basa hakuri Dr sa'id yayi Yana cewa Kar ayi gaggawa zata haihu dakanta Inshallah.
Bata haihuwa sai gap da magriba lokacin tuni ta mugun galabaita Ana gama gyarata wani wahalallen bacci ya dauketa aka fitowa dasu hajjo da lafiyayyar jaririyar da Bata bar komai na Marshal ba sai bakin mamanta data dauko murna tasa iyalan gidan kasa barin asibitin Saida Naj ta farka daga dogon baccin gajiyar datai ta kalli fuskarsa Marshal din dake zaune dakin Kan kujera Yana rungume da 'yarsa dayakejin Babu abinda yakeso aduniya yanzu Sama da ita musamman idan ta Dan motsa har cikin ransa yakejinta.
Murmushi Naj din tasaki lokacinda take kallonsa shida babyn shima ya sakar Mata nasa murmushin Yana tasowa yazauna kusada ita ya Dora Mata bbyn batareda ya damu dasu anty Amina dake dakinba umma dai sulalewa tayi tabar dakin gwara su hajjo sunsaba gani.
Washe gari aka sallamosu suka dawo gida inda suka tararda komai anyi musu tanadinsa adakinta inda zatai jegon Yan gidansu kuwa sai zuwa barka sukeyi Hanifa takasa saka ranta koina sbd farin ciki,
Dadah Kai tsaye ta sakawa yarinyar sunan _Anqi Allah yaso_ Naj najin sunan tasan da ita Dadah take saigashi yarinyar taci sunan hajjo suna kiranta da _Noor_
Bayan sunan Noor da sati biyu su anty Amina suka bar qasar itada Dad Alfa sukai tafiya zuwa umrah dakuma Malaysia da dad din zaije wani taron tsofin Marshals hahifa ma bayan tafiyansu anty Amina da kwana goma Hanifa ta wuce aka barsu sukadai sai hajjo da sabuwar tsohuwar Mai aikin hajjo Dake kula dasu bayansu ruqayyat dasu nasu aikin gyara dasu girki ne,
Mum Malika shiryawa tayi ta tafi Ghana tana cewa idan bataiwa Hannah dukaba bazata dainajin abinda takejiba dan haka ta tafi tayo Mata dukan tsiya tana kuka Hannah din na kuka suka dawo gida suka koma Yan kallon ikon Allah Dole Hannah din tafara bawa masu nemanta Daman zuwa gurinta badan tasoba sai Dan shafawa Kai lafiya dason maso wani tunda gashinan Bai kaita koinaba kotayi dinma baqin cikin zata kwasa gwara tayi aure tabar gidanma ta huta.
Watan Noor uku sabon ciki ya bulla jikin Naj batareda sanin kowaba tace Masa su tattara su koma kafin asan da cikin batason surutun dadah Dan Allah,
Dama shi hakan yakeso sukai Shirin komawa sukaje yiwasu umma bankwana da shigarsu kallo daya Dadah tayi Mata tace"
'yar nan wani cikin Kika Kuma Yi da jaririyar 'ya??
Kallonsa Naj tayi ganin murmushin da maganar Dadah ta sakasa ta dauke Kai ta wuce tana qin tanka maganar Dadahn sbd duk su umma da Dattijo na gurin
Sama sama cikin kunya tayi bankwana da iyayen nata tafito bayan umma ta hadota da kayan *_AMARYAR KB GLOBAL ENTERPRISE 08067558902_* washe gari sukabi jirgin asuba suka wuce tareda barin 'yan uwa da kewarsu.
Tunda suka koma wata sabuwar rayuwar Jin Dadi da kwanciyar hankali suka bude Mai tattareda tsananin so da qaunar juna gashi Kuma wannan cikinma baida laulayi Dan Haka soyayyarsu suke Sha Babu cikas ahaka tasamu cikin yakai wata bakwai lokacin Noor tayi 10month saita yayeta Hanifa tabiyo jirgi daga us tazo ta dauketa da dukkanin kayanta gabaki daya akan itace zatai riqonta.
Wannan karon Bata samu wahalar naquda ba ta haifo 'danta namiji lafiyayye shima sukai bikinsu dagasu saisu Hanifa dasukazo da 'yarta Noor sai anty Amina datazo tareda umma da hajjo Wanda Suma Dagan umrah zasu wuce da umman tayo kafin Hajj.
##MAMUH#
*_ALHAMDULILLAH YA ALLAH_*
*_DUKKANIN KURAKURAI DAKE CIKI ALLAH YA YAFEMANA GABAKI DAYA DANI DANA RUBUTA DAKU DAKUKA KARANTA,_*
*_DAN ALLAH KARKUCE BAI KAMATA YAQAREBA SBD BANSAN ABINDA ZA'A CIGABA DA RUBUTAWANBA IDAN BA'A TSAYA A GABARDA LABARI ZAI TAFIBA CIKIN MARMARI BATAREDA ANYITA JANSABA HARYA FITA RANMU MU DUKA, DAN HAKA KAWAI MUCE ALLAH YASA MU AMFANA GA ABINDA MUKA KARANTA,_*
*_IDAN AKWAI INDA NAYI MANTUWAR WANI ABU KU DAUKESA AMATSAYIN AJIZANCI NA DAN ADAM,_*
*_SAIMUN HADE AGABA,_*
*_ALLAH YABAR SO DA QAUNA NAGODE SOSAI._*
ZAFAFA BIYAR.
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107