Sashe 35
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
***************
Washe gari ki data farka da jiri ta tashi sai Bata damu sosaiba tasan warwarewar da Bata Gama Yi bane Dan Haka breakfast kawai tayi taredasu hajjo Takoma daki tayi kwanciyarta Hanifa kuma tayi gurin umma.
Sai Rana ta farko shima ko yau din hanifa ce ta tadata sbd lokacin sallah daya wuce sosai bayan ta idar Koda Hanifa ke sake tambayarta lafiyarta kalau itama zuwa yanzu tafara jin kamar ba lafiyaba Dan Kamar tanajin komai nata batajinsa daidai ta dago ta kalli Hanifan dake jiran amsarta tasaki wani qaramin numfashi tareda murmushi sbd kada tasa sufara Kiran sunan Dr sa'id hajjo tabi ta damu tace"
Lafiyata kalau dama bana fada Muku zanyi hutuneba kwana biyu shine naketa kokarin ganin nasamu hutun yanda ya kamata,Yaya harkin dawo daga gidan.¿
Ajiyar zuciya Hanifa ta sauke tana cewa"
Nadawo Amma please Naj idan dai kinji akwai abinda yake damunki ki fadamun sbd Kar abin yayi qarfi ok??
Gyada Mata Kai tayi tana kallonta cikin kulawa tace"
Yes madam.
Daughnuts din da anty Amina tabata tazo Mata dashi ta miqa Mata tana cewa"
Ganshinan Bari naje nayi sallar nima.
Karba tayi tana budewa qamshinsa na shigar Mata hanci ta lumshe fararen idanuwanta ahankali tana daukan daya tareda kaiwa bakinta tana fara Ci.
Sai dataci sosai kafin ta fito da sauran ta miqawa ruqayyat a kicin ta aje Kai tsaye ta nufa dakin Hanifa acan suka zauna Yar fira datakeson ta wartsake sbd Dan zazzabin yamma datake ji.
Da daddare suna zaune suna fira a dakin Naj din Dake kwance Kan gado daga ita sai riga da wandon bacci gajeru hankalinta na Kan wayar datakeyi da Sarah data Kira tana sake jin Yaya jikin nata wayar Hanifa tayi ringing tana dubawa taga sunan Marshal akan wayar Kamar yawanci yanda yasaba dai video call ne Dan Haka earphn dake kusa ta dauka tayi connecting sbd kada Naj taji muryarsa ta dauka kirana tana kallonsa Yana gidansa yau ba gurin aikiba cikin kulawa da farin cikin ganinsa tace"
Hi.
Wani irin qayataccen murmushi ya saki Yana kallonta shima sbd yanda ta maidasa baturen gaske ganin rayuwar dayafi sabawa kenan.
Cikin nutsuwa da sauti me dadi yace"
Assalm alaikm.
Qaramar dariya Mara sauti tayi tana kallonsa tace"
W slm,how are...kasa qarawa tayi ganin Naj Dan kallonta da fararen idanuwanta Jin tana wayar da turanci Wanda tasan shi kadaine baturen gidan Wanda kowa ke waya dashi da turancin fiyeda hausarsa.
Basarwa Hanifa tayi tana maida zancen cikin hausa tace"
Yaya aiki?
Ahankali ya bude Baki yace"
Alhmdlh,hw are you and The Baby?
And the other baby next to you?
Satar kallon Naj dake waya har lokacin tayi tana murmushi tace"
Duk lafiyanmu kalau kawai dai the other babyn is not that ok,I mean she's not..kasa qarasawa tayi sbd Naj dake kokarin Gama wayar karta gane maganarta takeyi Dan Haka ta basar da zancen da kallonsa tace"
Duk lafiyanmu kalau sai Dan zazzabin da ba'a rasabane kawai.
Sakamun ita Zan ganta" yafada Kai tsaye Yana aje cup din lemon tea me zafi dayake Sha.
Cire cameran daga front tayi tana maida Masa cameran wayar ta baya
Naj dake kwance akan gado ta bayyana kan screen din iPad dinsa dayake vidcall da ita,kwance take tana waya fuskarta fresh da alama Bata Dade da yin wankan bacciba ya tsayar da idanuwansa Kan fararen cinyoyinta dogaye dake bayyane suna sheqin haske da lafiyan fata da Allah yabata.
Lumshe fararen idanuwansa yayi ahankali Yana jinginarda bayansa jikin kujera ahankali Hanifa tayi Masa sauti da wayar akan Naj ya aje wayar ta miqe ta fice tana cewa Naj din tana zuwa zata dawo.
Bayan fitarta gyara kwanciyar Naj tayi bayan tagama wayar da Sarah ta juyo da idanuwanta kan sauran boiled plantains da Hanifa tabari acikin plate take taji zuciyarta ta motsa ta dauke ido daga kan plate din sbd zuciyarta data fara tashi akan Amai datakeji
Yana kallonta yakumaga abinda ta daukewa kan,
Duk da ta juyarda Kai zuciyarta takasa daina tashin ta sake juyowa tareda tashi zaune ta zuro qafafunta qasa ta miqe ta tako da niyar dauke plate din ta fita dashi saidai tana qarasowa kafin ta dauka wani irin amai me qarfi yataso Mata da gudu ta nufa toilet tana rufe Baki tashige tafara zuba Amai me qarfi.
Rintse idanuwansa dasukai wani iri yayi tareda dauke Kai daga wayar bayan ya kashe ya Nemo no din Hanifan yasake Danna Mata wani Kiran wanda ba video ba Amma ba'a daukabaya saki wani guntun numfashi me Dan zafi tana jefar da wayar gefensa Kan kejera ya lumshe idanuwansa ahankali.
Amai tayi Sosai Wanda ya mugun galabaitar da ita ta sake watso ruwan zafi sosai ta fito ta saka Kaya masu kauri sbd zazzabin daya taso Mata ga mutuwar jiki ta Haye gado tareda shigewa bargo tana rufe idanuwanta.
Baccin rashin lafiya ne ya dauketa Koda Hanifa tashigo daukan wayarta Bata tashetaba ta dauka wayar ta fice sai alokacin taga misscall dinsa ta saka kiransa saidai Bai dagaba Dan Haka itama ta wuce daki Kai tsaye tafara Shirin kwanciya tana gamawa ta kwanta.
Washe gari sosai Naj din ta tashi da zazzabi, hankalin hajjo ya 'dan tashi sbd dama tasan Najma batada lafiya boyewa kawai takeyi sbd duka alamun Bata daidai ya bayyana.
Dr sa'id aka Kira yazo dubata Dan ko abinci daqyar aka samu ta iya ci sai Amai takeyi Wanda duk ya qarar Mata da qarfin jiki.
Koda Dr sa'id ya iso Anty Amina na gidan itama harta shigo duba Naj din Dan Haka itace ta kamota suka fito Palo bayan ta sanyo doguwar hijab akan kayan baccinta.
Zama sukai Dr sa'id ya Dan zubawa Naj din ido Yana yimata kallon tsaf.
Dauke idonsa yayi tareda Ciro paracetamol ya miqawa Hanifa yace"
Inaga Tasha paracetamol sbd wannan Dan zafin zazzabin ya sauka tukuna Dan gskia inaga saitaje asibiti saina dubata acan Dan inason Zan Mata wasu test musan asalin menene yake damunta.
Cikin kulawa hajjo dake kallonta tace"
Babu wani maganin wannan Aman datajeyine?duk qarfinta ya qare,kodai food poison ne yake wahalar da ita?
Eh zai iya yiyuwa hakan ne Amma dai saimun gwadata zamu sani.
Bayan tafiyar Dr sa'id aka kawo Mata abinci taci ko kadan Amma takasa cin komai,
Kallonta Anty Amina tayi tace"
To akwai abinda kikaji Zaki iyacin sai akawo kici ko kadan ne Kisha maganin.
Ahankali tace"
Aban orange drink ma kawai is ok.
Kawo Mata akai Tasha sosai Tasha maganin sai alokacin tasamu damar watsa ruwan zafi tayi salloli kafin ta iyacin white rice da miyar busasshen kifi.
Tana gamawa anty Amina dasu biyun ne kawai suka rage a dakin ta kalleta dakyau hat zuwa yatsin hannayenta dasukai wani irin fresh ta maida kallonta zuwa Kan fuskarta data Dan ciko kadan Kai tsaye cikin mamaki da shakku idanuwanta cikeda kasa boye mamakin tambayar tace"
Naj ciki ne dake?????
Dukan zuciyarta da qarfi maganar tayi harsaida kanta ya Sara ta dago ahankali ta kalli anty Aminan data tsareta da ido a waje tana jiran amsarta ta dauke Kai Yana sauke wani irin numfashi me wahala na gabanta daya dauki faduwa da tambayar sbd Karo na biyu kenan Ana Mata wannan tambayar,Sarah tayi yanzu Kuma Anty Amina.
Girgiza Kai tayi Kai tsaye tace"
Tayaya zakice ciki ajikina Anty Amina.
Cikin fa haihuwa kike mgn,Ina Zan samesa.
Da wani sabon mamakin anty Amina tace"
Kinada Miji kike tambayar Ina Zaki samu Miji duk da dai ansan auren baigama daidaitaba Amma yanayin naki ne da sauye sauyen danaga duk kin samu a Yan kwanakin Nan yasa nayi tunanin hakan sorry.
Duk da hakan kije asibitin gobe Dr yadubaki ciwo Haka batareda kasan menene yake damunka ba Dadi wuya zakiyita Sha.
Gyada Kai tayi ahankali zuciyarta na wani irin daukan nauyi da maganar Anty Aminan ta farko,
Ta Yaya za'a ringa tunanin ciki ajikinta?
Shin ciki zai iya shigartane a mu'amala biyu da akai bama da so ko yardartaba?
Rufe idonta dasuka sauya tayi tana girgiza Kai da cewan bazai yiyuba wannan masiface me girma,
Aa aa Bata fata, Allah ya tsareta daga wannan abun kunyar me girmanda bazata taba iya kallon ko kanta a madubi ba bare wani.
Bayan tafiyar Anty Amina daurewa tayi ta cije tafara nuna tasamu sauki Sosai sbd abar wani maganar zuwa asibitin Dan kuwa da kanta zata samu zuwa asibitin ita kadai saita fara Jin abinda yake damunta.
Haka ta tilastawa kanta dauriyar ciwon Wanda take matuqar jinsa Amma ta daure tana kannewa ta nuna taji sauki Sosai da wannan tasa aka bar zancen zuwanta asibiti har aka kwana biyu anty Amina ma data saka Mata ido Dan ta basar da ita akan zancen kullum tare suke zuwa gidan da Hanifa gurin gyara da ake Mata na zuwan Isma'eel itama wani lokacin takanyi wani lokacin Kuma batayi sbd qamshin su kurkum da bataso.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 37_*
A gidansu duk wani Abu dazai sake bawa Anty Amina damar sake saka ido akanta tana kokarin kauce Masa
Sbd gabaki dayama ta rasa tunanin Yi abinda dai tasani shine cikin Marshal ajikinta bazai zama gskia ba.
Washe garin ranarda taji abun yafara Mata yawa ta yanke shawaran komawa aiki ranar Isma'eel ya dawo suna zaune Palo tareda hajjo Hanifa na daki tana sake shiryawa ya iso da sallama ya shigo palon bayan ruqayyat taje ta bude Masa kofa ya qaraso fuskarsa daukeda murmushi ya nema gurin ya zauna Yana gaida hajjo cikin tsananin girmamawa
Naj kuwa kallonsa tayi murmushi akan fuskarta tace"
Sannu da dawowa dadyn baby da maman babyn.
Dariya yayi Yana kallonta yace"
Sannu da zaman hutawa Amarya Kuma uwar gidan Marshal,
Hajjo ta daure Miki kina zuba ikonki akan Marshal.
Basarwa tayi tareda sauya zancen da cewa"
Yanzu dauke matarka zakayi ko kunyar hajjo bakwaji.
Washe gari ki data farka da jiri ta tashi sai Bata damu sosaiba tasan warwarewar da Bata Gama Yi bane Dan Haka breakfast kawai tayi taredasu hajjo Takoma daki tayi kwanciyarta Hanifa kuma tayi gurin umma.
Sai Rana ta farko shima ko yau din hanifa ce ta tadata sbd lokacin sallah daya wuce sosai bayan ta idar Koda Hanifa ke sake tambayarta lafiyarta kalau itama zuwa yanzu tafara jin kamar ba lafiyaba Dan Kamar tanajin komai nata batajinsa daidai ta dago ta kalli Hanifan dake jiran amsarta tasaki wani qaramin numfashi tareda murmushi sbd kada tasa sufara Kiran sunan Dr sa'id hajjo tabi ta damu tace"
Lafiyata kalau dama bana fada Muku zanyi hutuneba kwana biyu shine naketa kokarin ganin nasamu hutun yanda ya kamata,Yaya harkin dawo daga gidan.¿
Ajiyar zuciya Hanifa ta sauke tana cewa"
Nadawo Amma please Naj idan dai kinji akwai abinda yake damunki ki fadamun sbd Kar abin yayi qarfi ok??
Gyada Mata Kai tayi tana kallonta cikin kulawa tace"
Yes madam.
Daughnuts din da anty Amina tabata tazo Mata dashi ta miqa Mata tana cewa"
Ganshinan Bari naje nayi sallar nima.
Karba tayi tana budewa qamshinsa na shigar Mata hanci ta lumshe fararen idanuwanta ahankali tana daukan daya tareda kaiwa bakinta tana fara Ci.
Sai dataci sosai kafin ta fito da sauran ta miqawa ruqayyat a kicin ta aje Kai tsaye ta nufa dakin Hanifa acan suka zauna Yar fira datakeson ta wartsake sbd Dan zazzabin yamma datake ji.
Da daddare suna zaune suna fira a dakin Naj din Dake kwance Kan gado daga ita sai riga da wandon bacci gajeru hankalinta na Kan wayar datakeyi da Sarah data Kira tana sake jin Yaya jikin nata wayar Hanifa tayi ringing tana dubawa taga sunan Marshal akan wayar Kamar yawanci yanda yasaba dai video call ne Dan Haka earphn dake kusa ta dauka tayi connecting sbd kada Naj taji muryarsa ta dauka kirana tana kallonsa Yana gidansa yau ba gurin aikiba cikin kulawa da farin cikin ganinsa tace"
Hi.
Wani irin qayataccen murmushi ya saki Yana kallonta shima sbd yanda ta maidasa baturen gaske ganin rayuwar dayafi sabawa kenan.
Cikin nutsuwa da sauti me dadi yace"
Assalm alaikm.
Qaramar dariya Mara sauti tayi tana kallonsa tace"
W slm,how are...kasa qarawa tayi ganin Naj Dan kallonta da fararen idanuwanta Jin tana wayar da turanci Wanda tasan shi kadaine baturen gidan Wanda kowa ke waya dashi da turancin fiyeda hausarsa.
Basarwa Hanifa tayi tana maida zancen cikin hausa tace"
Yaya aiki?
Ahankali ya bude Baki yace"
Alhmdlh,hw are you and The Baby?
And the other baby next to you?
Satar kallon Naj dake waya har lokacin tayi tana murmushi tace"
Duk lafiyanmu kalau kawai dai the other babyn is not that ok,I mean she's not..kasa qarasawa tayi sbd Naj dake kokarin Gama wayar karta gane maganarta takeyi Dan Haka ta basar da zancen da kallonsa tace"
Duk lafiyanmu kalau sai Dan zazzabin da ba'a rasabane kawai.
Sakamun ita Zan ganta" yafada Kai tsaye Yana aje cup din lemon tea me zafi dayake Sha.
Cire cameran daga front tayi tana maida Masa cameran wayar ta baya
Naj dake kwance akan gado ta bayyana kan screen din iPad dinsa dayake vidcall da ita,kwance take tana waya fuskarta fresh da alama Bata Dade da yin wankan bacciba ya tsayar da idanuwansa Kan fararen cinyoyinta dogaye dake bayyane suna sheqin haske da lafiyan fata da Allah yabata.
Lumshe fararen idanuwansa yayi ahankali Yana jinginarda bayansa jikin kujera ahankali Hanifa tayi Masa sauti da wayar akan Naj ya aje wayar ta miqe ta fice tana cewa Naj din tana zuwa zata dawo.
Bayan fitarta gyara kwanciyar Naj tayi bayan tagama wayar da Sarah ta juyo da idanuwanta kan sauran boiled plantains da Hanifa tabari acikin plate take taji zuciyarta ta motsa ta dauke ido daga kan plate din sbd zuciyarta data fara tashi akan Amai datakeji
Yana kallonta yakumaga abinda ta daukewa kan,
Duk da ta juyarda Kai zuciyarta takasa daina tashin ta sake juyowa tareda tashi zaune ta zuro qafafunta qasa ta miqe ta tako da niyar dauke plate din ta fita dashi saidai tana qarasowa kafin ta dauka wani irin amai me qarfi yataso Mata da gudu ta nufa toilet tana rufe Baki tashige tafara zuba Amai me qarfi.
Rintse idanuwansa dasukai wani iri yayi tareda dauke Kai daga wayar bayan ya kashe ya Nemo no din Hanifan yasake Danna Mata wani Kiran wanda ba video ba Amma ba'a daukabaya saki wani guntun numfashi me Dan zafi tana jefar da wayar gefensa Kan kejera ya lumshe idanuwansa ahankali.
Amai tayi Sosai Wanda ya mugun galabaitar da ita ta sake watso ruwan zafi sosai ta fito ta saka Kaya masu kauri sbd zazzabin daya taso Mata ga mutuwar jiki ta Haye gado tareda shigewa bargo tana rufe idanuwanta.
Baccin rashin lafiya ne ya dauketa Koda Hanifa tashigo daukan wayarta Bata tashetaba ta dauka wayar ta fice sai alokacin taga misscall dinsa ta saka kiransa saidai Bai dagaba Dan Haka itama ta wuce daki Kai tsaye tafara Shirin kwanciya tana gamawa ta kwanta.
Washe gari sosai Naj din ta tashi da zazzabi, hankalin hajjo ya 'dan tashi sbd dama tasan Najma batada lafiya boyewa kawai takeyi sbd duka alamun Bata daidai ya bayyana.
Dr sa'id aka Kira yazo dubata Dan ko abinci daqyar aka samu ta iya ci sai Amai takeyi Wanda duk ya qarar Mata da qarfin jiki.
Koda Dr sa'id ya iso Anty Amina na gidan itama harta shigo duba Naj din Dan Haka itace ta kamota suka fito Palo bayan ta sanyo doguwar hijab akan kayan baccinta.
Zama sukai Dr sa'id ya Dan zubawa Naj din ido Yana yimata kallon tsaf.
Dauke idonsa yayi tareda Ciro paracetamol ya miqawa Hanifa yace"
Inaga Tasha paracetamol sbd wannan Dan zafin zazzabin ya sauka tukuna Dan gskia inaga saitaje asibiti saina dubata acan Dan inason Zan Mata wasu test musan asalin menene yake damunta.
Cikin kulawa hajjo dake kallonta tace"
Babu wani maganin wannan Aman datajeyine?duk qarfinta ya qare,kodai food poison ne yake wahalar da ita?
Eh zai iya yiyuwa hakan ne Amma dai saimun gwadata zamu sani.
Bayan tafiyar Dr sa'id aka kawo Mata abinci taci ko kadan Amma takasa cin komai,
Kallonta Anty Amina tayi tace"
To akwai abinda kikaji Zaki iyacin sai akawo kici ko kadan ne Kisha maganin.
Ahankali tace"
Aban orange drink ma kawai is ok.
Kawo Mata akai Tasha sosai Tasha maganin sai alokacin tasamu damar watsa ruwan zafi tayi salloli kafin ta iyacin white rice da miyar busasshen kifi.
Tana gamawa anty Amina dasu biyun ne kawai suka rage a dakin ta kalleta dakyau hat zuwa yatsin hannayenta dasukai wani irin fresh ta maida kallonta zuwa Kan fuskarta data Dan ciko kadan Kai tsaye cikin mamaki da shakku idanuwanta cikeda kasa boye mamakin tambayar tace"
Naj ciki ne dake?????
Dukan zuciyarta da qarfi maganar tayi harsaida kanta ya Sara ta dago ahankali ta kalli anty Aminan data tsareta da ido a waje tana jiran amsarta ta dauke Kai Yana sauke wani irin numfashi me wahala na gabanta daya dauki faduwa da tambayar sbd Karo na biyu kenan Ana Mata wannan tambayar,Sarah tayi yanzu Kuma Anty Amina.
Girgiza Kai tayi Kai tsaye tace"
Tayaya zakice ciki ajikina Anty Amina.
Cikin fa haihuwa kike mgn,Ina Zan samesa.
Da wani sabon mamakin anty Amina tace"
Kinada Miji kike tambayar Ina Zaki samu Miji duk da dai ansan auren baigama daidaitaba Amma yanayin naki ne da sauye sauyen danaga duk kin samu a Yan kwanakin Nan yasa nayi tunanin hakan sorry.
Duk da hakan kije asibitin gobe Dr yadubaki ciwo Haka batareda kasan menene yake damunka ba Dadi wuya zakiyita Sha.
Gyada Kai tayi ahankali zuciyarta na wani irin daukan nauyi da maganar Anty Aminan ta farko,
Ta Yaya za'a ringa tunanin ciki ajikinta?
Shin ciki zai iya shigartane a mu'amala biyu da akai bama da so ko yardartaba?
Rufe idonta dasuka sauya tayi tana girgiza Kai da cewan bazai yiyuba wannan masiface me girma,
Aa aa Bata fata, Allah ya tsareta daga wannan abun kunyar me girmanda bazata taba iya kallon ko kanta a madubi ba bare wani.
Bayan tafiyar Anty Amina daurewa tayi ta cije tafara nuna tasamu sauki Sosai sbd abar wani maganar zuwa asibitin Dan kuwa da kanta zata samu zuwa asibitin ita kadai saita fara Jin abinda yake damunta.
Haka ta tilastawa kanta dauriyar ciwon Wanda take matuqar jinsa Amma ta daure tana kannewa ta nuna taji sauki Sosai da wannan tasa aka bar zancen zuwanta asibiti har aka kwana biyu anty Amina ma data saka Mata ido Dan ta basar da ita akan zancen kullum tare suke zuwa gidan da Hanifa gurin gyara da ake Mata na zuwan Isma'eel itama wani lokacin takanyi wani lokacin Kuma batayi sbd qamshin su kurkum da bataso.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 37_*
A gidansu duk wani Abu dazai sake bawa Anty Amina damar sake saka ido akanta tana kokarin kauce Masa
Sbd gabaki dayama ta rasa tunanin Yi abinda dai tasani shine cikin Marshal ajikinta bazai zama gskia ba.
Washe garin ranarda taji abun yafara Mata yawa ta yanke shawaran komawa aiki ranar Isma'eel ya dawo suna zaune Palo tareda hajjo Hanifa na daki tana sake shiryawa ya iso da sallama ya shigo palon bayan ruqayyat taje ta bude Masa kofa ya qaraso fuskarsa daukeda murmushi ya nema gurin ya zauna Yana gaida hajjo cikin tsananin girmamawa
Naj kuwa kallonsa tayi murmushi akan fuskarta tace"
Sannu da dawowa dadyn baby da maman babyn.
Dariya yayi Yana kallonta yace"
Sannu da zaman hutawa Amarya Kuma uwar gidan Marshal,
Hajjo ta daure Miki kina zuba ikonki akan Marshal.
Basarwa tayi tareda sauya zancen da cewa"
Yanzu dauke matarka zakayi ko kunyar hajjo bakwaji.