Sashe 49
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Girgiza Kai tayi ahankali tana cewa"
Dama adadin Wanda Zan iya shanyewa ne.
Sabon mamakine yakuma Kama hajjo dama shi kansa uban gayyar Hanifa kuwa qaramar dariya tasaki tana cewa"
To yanzu zamu iya zuwa tunda kace idan ta shanye Kuma ta shanye din.
Kamar jira Naj din keyi Yana cewa suje din ta miqe ta nufi dakinta tashige.
Saidata zauna abincin ya Dan fada cikinta dakyau sbd yawan dayayi Mata taji cikinta yamata daidai kuma jikinta ya Dan sake ta miqe ta dauko mayafi ta fito riqeda wayarta Hanifa Daman a jallabiyace ajikinta da qaramin mayafinta.
Hajjo saimun dawo tafada tana nufar kofa ahankali ta riga Hanifa ficewa Yana bin tafiyarta da wani irin kallon dayasa hajjo sauke ajiyar zuciyan kada kawaicinsu yaqare aringa abun kunya agabanta wata rana shiyasa zataso su tafi taren sugama zazzage Amarcinsu acan Dan taga alamar tunda aka samu ciki a sashenta batada labari komaiba zai iya biyowa baya.
Suna fita ta Dan sauke boyayyan numfashin da ajiyar zuciyanda Hanifama Dake kusada ita batajiba suka nufa gidansu Kai tsaye.
Suna shiga Dattijo zai fito Yana sauri yana sanyeda farar shadda da babbar riga da hula cikin girmamawa Naj ta gaidatasa tana basa hanya ya kalleta har Cikin ransa Yana Jin dadin ganinta da albarkar aure data samu saidai Bai Gama saukowa dukaba akan laifinta ya amasa gaisuwar Yana kallon Hanifa ma Dake gaishesa ya tambaya hajjo Yana cewa a gaida Masa ita ya wuce sbd jiransa ake
Naj tabisa da kallo bayan sun wuce tana tunanin gurin neman neman aure kokuma saurin auren zashi Dan kullum Dattijo agurin harkar aure hidimarsa tafi yawa.
Suna Shiga sashen umma habiba suka fara leqata Naj ta gaidata ta fito Asmau na biyeda ita suna mgana Hanifa na gabansu.
Suna Shiga sashensu Dadah dake zaune zainaba na Danna Mata qafafu ta kallesu bayan ta amsa gaisuwar hanifa tana kallon Naj dake qarasowa gurin fuska hade sbd Kar Tai Mata maganganun datake Mata akan cikin tace"
Wani borin kikazo gidan Yi bakyason auren da mijin kike hade mun fuska?
Tun wuri ki saki fuskarki zai fi Miki Dan Ni kingama cin Amanata da sakani koke koken wahala akan ki hkr tunda dai dama ihu muke bayan Hari,
Na are na yafe akan baza'a takurakiba lallabaki za'ai Ashema naquda nake bayan haihuwa,Kika kasa ko Jin Dan tausayin tsufana da kukan danake ki fadan na daina kingama daidaitawa.....
Anty Amina ce ta katse Dadahn da cewa"
Dan Allah Dadah kibar Naj akan maganar Nan tunda ta wuce,
Kiyi hkr ansan taci Amanarki yanda kike cewa.
Naj data rasa ina zata saka kanta sbd takaici da kunya ga qanwarta Asmau a gurin ga zainab din Anty Amina harda ma umma na gurin
Dakin ummanta ta wuce Kai tsaye tana Jin dadar na kwabe Anty Amina tanaci gaba dayi ummansu duk da Bata wani sakarwa Naj fuska haryanzu Saida zancen yasata dariya ta girgiza Kai tana Yi sbd Dadah Bata dagawa kowa kafa basuba da jikokin ba.
##MAMUH#
################################
*DATA!!DATA!!DATA!! PROMO😍😇🤗💃💃*
*Assalamu Alaikum*
*Batools Net.S
*muna sayarda DATA bundle akan farashi mae sauki, tuntubemu dumin yin subcription dinku*
*💃💃
*📶MTN DATA🌕*
*500MB 👉₦140
*1GB 👉₦ 240
*1.5GB 👉₦ 400*
*2GB 👉 ₦500*
*2.5GB 👉 ₦650*
*3GB 👉 ₦750*
*3.5GB 👉 ₦900*
*4GB. 👉N1000*
*5GB 👉₦1250*
*6GB 👉₦1500*
*10GB. 👉N2500*
*15GB. 👉 N3800*
*20GB. 👉 N5000*
*30GB. 👉N7500*
*(Valid for 30days)*
Balance, *461*4#* OR
*131*4#*
💃
Airtel data plan
1gb—550
1.5gb—750
2gb—1100
2.5gb—1350
3gb—1550
4gb—2100
5gb—2400
6gb—2750
10gb—3300
Balance*140#
Glo Data price
1.gb—550
2.9gb—1000
4gb—1500
5.8gb—2000
7.7gb—2300
10gb—3000
Balance *127*0#
9mobile Data price
1.5gb—1000
2gb—1250
3gb—1550
4.5gb—2250
11gb—4750
15gb—5500
Balance *228#
(All valid for 30days)
*CALL/SMS/WHATSAPP -* *08034450108
👇👇👇
*MTN 1GB @ 240
*Ana biyan kudi ta✔Bank*
*ACCOUNT NUMBER:*
1130713591
*ACCOUNT NAME : Fatima Abubakar Ibrahim,
*BANK NAME :Polaris BANK👇*
*
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 48_*
Tana Shiga dakin umma ta zauna kan kujera tana Dan rintse ido ta bude tareda sauke boyayyan numfashin damuwa da takaici me girma na Dana sanin zuwanta yanzu data sani a waya takira anty Aminar sbd Dadah tasamu ta daina Mata wannan mugun gorin kafin tasamu ta manta abar tada maganar tukuna tazo cikin rufin asirinta.
Shigowar umma tareda anty Amina da Hanifa ne yasata Dan dagowa kadan batareda ta kalla ummanba sosai sbd girman kunyar zancen Dadah da har lokacin tana tsakar gidan tana jeho zancen Bata Bari ba,
A natse cikin sanyi tace"
Umma ya gida?
Ina wuni?
Zama umman tayi Kan kujerarta datafi zama a palon tana cewa"
Lfy kalau,ya hajjo?
Wata sabuwar ajiyar zuciya ta sauke ranta na samun sauki da sanyi me yawa Jin umman ta amsa Mata cikin yanayi me Dadi batareda bacin raiba acikin zancen
Sbd wautarta saita kasa yin shiru ta kalla umman da farin ciki bayyane a fuskarta tace"
Umma kin yafemun?
Kin daina fushi Dani?
Wani kallon sakarya umman Tai Mata tana cewa"
Albarkanci mijinki kikaci daya kasa sukuni sai daya nema Miki gafara agurinmu,
Mutuncinsa yasa muka yafe Miki yanzu Amma gaba Kika Kuma makamancin Haka wlh Najma Ni kadai nasan hukuncin dazan Miki,
Yanzu meye amfanin wannan tonan bankada asirin na Dadah duk Dan sbd kinki yiwa kanki fada ki yadda da qaddara ki runguma aurenki Kuma umarnin iyayenki ko nace zabin iyayenki,Kika ringa borin bakyaso anata tashin hankula gshi Nan Dadah tanata Miki bankada Kuma wlh idan ba Allah Kika roqaba yasamata rikicin mantuwar wannan alamariba har tsufa taringa Miki fadensa,
Dan Haka kiyi wa kanki fada ki runguma aurenki sbd kinsamu mijin Dake tsananin sonki da qaunarki Sam bayason damuwarki,
Haka ya ringa zarya a gidan Nan Saida Dattijo ya sauko tas akan fushinsa Dake badan hakaba da yanzu dagake harni muna cikin bacin ransa da fadansa a kullum.
Cikin son bawa umman hakuri da kawar da damuwar zancen Dake neman dawowa sabuwa Hanifa ta kalla umma tana cewa"
Umma ai ta tuba tuni wannan ya wuce yanzu hakama binsa zatai tare zasu koma inasa ran sai takusa haihuwa zata dawo.
Anty Amina Yar dariya ta sake tana cewa"
Naj Wai binsa Zakiyi??
Shareta Naj din Tai kamar bataji me tafada ba ta basar da zancen tana kokarin yiwa umma mgn anty Amina takuma cewa"
Umma Dan Allah kiyi Mana gyaranta na amare masu ciki....
Wani kallo umman Taiwa anti Aminar tana cewa"
Amina kin Gama rainani ko?sbd Kinga muna goga kafada acikin gidan nan.
Dariya Hanifa da Anty Aminar sukai anty Amina na cewa"
Yi hkr umma Amma Allah gskia nake fada ayi Mana Dan gyara......
Jefa Mata sabuwar tissue din hannunta datake kokarin budewa Tai tana cewa"
Yaushe nafara Wasa dake.
Hanifa ce tace"
Dan Allah umma kiyi Mata,
Itama fa Kinga Amarya ce wancan na farko da akai na auren Abbas ne yanzu na auren 'danki Zakiyi umma.
Hanifa kema zama da Aminar kwana biyun Nan yasa kin lalace da rashin kunya ko??
Naj dataga zasu kasheta da sauran ranta da zantukansu ta miqe zata bar dakin umma tace"
Gwara Miki kunyar nan da wadda Dadah zata ringa sakar Miki a tsakar gidan.
Fasawa tayi tadawo ta zauna tana hadewa Hanifa da Anty Aminar fuska ko zasu bar zancen umman tasu ma dayake dama ba ruwanta akwai sakewa sosai a tsakaninsu Banda matsalolin rashin auren Naj din dasukaita shigowa rayuwarsu.
Fira suka hau sunayi suna jeho maganar tafiyarsu Naj din Wanda duk kusan sanarwace suke Mata tareda gargadi akan saken datake dashi akan girman banza data dauka ta sakawa kanta bayan itama Hannah din bawai girmanta Marshal din yayiba kusan shekarunta daya dashi idanma itama Bata girmensa ba sbd kamar shekarunta daya da Hanifa Kamar yanda Hanifa ta taba ji agurin hajjon Amma dai ba maganar shigarsu bace Dan Haka koma dai yayane ta aje abinda takeji ta Kama mijinta da aurenta idan ba uwargida takeson zama da wuri wuri ba,
Cikin neman mgn Anty Amina tace"
To ai bawai fasa auren akaiba nashi da Hannah din kamar ji nai hajjo tace idan sun dawo za'ai Auren.
Murmushi Hanifa tayi tana kallon Naj tace"
Eh to kusan hakanne Amma ganin nake sukai tafiyar Nan Naj kafin kudawo ki sauya ra'ayinsa akan auren Nan kawai.
Umma dataga rainin wayon dasukewa Naj din tace"
Kyalesu Naj,
Kawai dai kiyi kokari ki kafa zamanki a gidansa da zuciyarsa maganar aure Kuma ai basai kin hanaba shi da kansa yace.........
Umma kibari ta tashi tsaye akan mijinta da kanta Mana basai kin Bata kwarin gwiwan zama da kishiya ba."" Anty Amina ce ta katse umman da hanata fadawa Naj ba maganar aurensa da Hannah,
Umma ta sake kallon fuskar Naj datai wani irin kalar tausayi duk jikinta yayi sanyi da maganar
Take tausayin Naj din yakama umman ta dafata cikin kulawa tana murmushin farin ciki tace"
Inshallah Zaki zauna gidanki ki Mori rayuwar aurenki ke daya ba takurawa,
Kishiya idan ba alkhairi bace agareki Allah ya nesanta mijinki da Miki ita,
Karki saka damuwar wainnan biyun Dake zugaki aranki kibi mijinki kawai ki Masa biyayyar data kamata ahakanma saiki riqesa,
ALLAH yayiwa auren Albarka ya saukeki lafiya.
Amin suka amsa gabaki daya Banda Naj da zuciyarta ce ta amsa da Amin din Amma Bakinsa yakasa furtawa.
Kunun gyada da Madara Umma tayi masu sbd Naj
Kuma tashasa sosai sai bayan sallar magriba suka fito gidan bayan umma ta hadawa Marshal lafiyayyan Macaroni salad da kunun gyadar shima aka jerasu a basket ta miqawa Naj wadda ta karba daqyar tana Jin kamar ta kwanta agurin tayita ihu ko zataji saukin halin kunya da takaicin datake ciki sbd Dadah data Kuma bude Mata wani babin data karba basket din harsaida takasa jurewa ta miqawa Hanifa kwandon tana dan dauke fuska.
Hanifa taqi karba tana cewa"
Ba nauyi Zaki iya riqewa ai.
Gaba ta wuce bayan tayiwa umma Saida safe sbd masifar Dadah duk da hakan tanayin gaban Dadah tace"
Dama adadin Wanda Zan iya shanyewa ne.
Sabon mamakine yakuma Kama hajjo dama shi kansa uban gayyar Hanifa kuwa qaramar dariya tasaki tana cewa"
To yanzu zamu iya zuwa tunda kace idan ta shanye Kuma ta shanye din.
Kamar jira Naj din keyi Yana cewa suje din ta miqe ta nufi dakinta tashige.
Saidata zauna abincin ya Dan fada cikinta dakyau sbd yawan dayayi Mata taji cikinta yamata daidai kuma jikinta ya Dan sake ta miqe ta dauko mayafi ta fito riqeda wayarta Hanifa Daman a jallabiyace ajikinta da qaramin mayafinta.
Hajjo saimun dawo tafada tana nufar kofa ahankali ta riga Hanifa ficewa Yana bin tafiyarta da wani irin kallon dayasa hajjo sauke ajiyar zuciyan kada kawaicinsu yaqare aringa abun kunya agabanta wata rana shiyasa zataso su tafi taren sugama zazzage Amarcinsu acan Dan taga alamar tunda aka samu ciki a sashenta batada labari komaiba zai iya biyowa baya.
Suna fita ta Dan sauke boyayyan numfashin da ajiyar zuciyanda Hanifama Dake kusada ita batajiba suka nufa gidansu Kai tsaye.
Suna shiga Dattijo zai fito Yana sauri yana sanyeda farar shadda da babbar riga da hula cikin girmamawa Naj ta gaidatasa tana basa hanya ya kalleta har Cikin ransa Yana Jin dadin ganinta da albarkar aure data samu saidai Bai Gama saukowa dukaba akan laifinta ya amasa gaisuwar Yana kallon Hanifa ma Dake gaishesa ya tambaya hajjo Yana cewa a gaida Masa ita ya wuce sbd jiransa ake
Naj tabisa da kallo bayan sun wuce tana tunanin gurin neman neman aure kokuma saurin auren zashi Dan kullum Dattijo agurin harkar aure hidimarsa tafi yawa.
Suna Shiga sashen umma habiba suka fara leqata Naj ta gaidata ta fito Asmau na biyeda ita suna mgana Hanifa na gabansu.
Suna Shiga sashensu Dadah dake zaune zainaba na Danna Mata qafafu ta kallesu bayan ta amsa gaisuwar hanifa tana kallon Naj dake qarasowa gurin fuska hade sbd Kar Tai Mata maganganun datake Mata akan cikin tace"
Wani borin kikazo gidan Yi bakyason auren da mijin kike hade mun fuska?
Tun wuri ki saki fuskarki zai fi Miki Dan Ni kingama cin Amanata da sakani koke koken wahala akan ki hkr tunda dai dama ihu muke bayan Hari,
Na are na yafe akan baza'a takurakiba lallabaki za'ai Ashema naquda nake bayan haihuwa,Kika kasa ko Jin Dan tausayin tsufana da kukan danake ki fadan na daina kingama daidaitawa.....
Anty Amina ce ta katse Dadahn da cewa"
Dan Allah Dadah kibar Naj akan maganar Nan tunda ta wuce,
Kiyi hkr ansan taci Amanarki yanda kike cewa.
Naj data rasa ina zata saka kanta sbd takaici da kunya ga qanwarta Asmau a gurin ga zainab din Anty Amina harda ma umma na gurin
Dakin ummanta ta wuce Kai tsaye tana Jin dadar na kwabe Anty Amina tanaci gaba dayi ummansu duk da Bata wani sakarwa Naj fuska haryanzu Saida zancen yasata dariya ta girgiza Kai tana Yi sbd Dadah Bata dagawa kowa kafa basuba da jikokin ba.
##MAMUH#
################################
*DATA!!DATA!!DATA!! PROMO😍😇🤗💃💃*
*Assalamu Alaikum*
*Batools Net.S
*muna sayarda DATA bundle akan farashi mae sauki, tuntubemu dumin yin subcription dinku*
*💃💃
*📶MTN DATA🌕*
*500MB 👉₦140
*1GB 👉₦ 240
*1.5GB 👉₦ 400*
*2GB 👉 ₦500*
*2.5GB 👉 ₦650*
*3GB 👉 ₦750*
*3.5GB 👉 ₦900*
*4GB. 👉N1000*
*5GB 👉₦1250*
*6GB 👉₦1500*
*10GB. 👉N2500*
*15GB. 👉 N3800*
*20GB. 👉 N5000*
*30GB. 👉N7500*
*(Valid for 30days)*
Balance, *461*4#* OR
*131*4#*
💃
Airtel data plan
1gb—550
1.5gb—750
2gb—1100
2.5gb—1350
3gb—1550
4gb—2100
5gb—2400
6gb—2750
10gb—3300
Balance*140#
Glo Data price
1.gb—550
2.9gb—1000
4gb—1500
5.8gb—2000
7.7gb—2300
10gb—3000
Balance *127*0#
9mobile Data price
1.5gb—1000
2gb—1250
3gb—1550
4.5gb—2250
11gb—4750
15gb—5500
Balance *228#
(All valid for 30days)
*CALL/SMS/WHATSAPP -* *08034450108
👇👇👇
*MTN 1GB @ 240
*Ana biyan kudi ta✔Bank*
*ACCOUNT NUMBER:*
1130713591
*ACCOUNT NAME : Fatima Abubakar Ibrahim,
*BANK NAME :Polaris BANK👇*
*
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 48_*
Tana Shiga dakin umma ta zauna kan kujera tana Dan rintse ido ta bude tareda sauke boyayyan numfashin damuwa da takaici me girma na Dana sanin zuwanta yanzu data sani a waya takira anty Aminar sbd Dadah tasamu ta daina Mata wannan mugun gorin kafin tasamu ta manta abar tada maganar tukuna tazo cikin rufin asirinta.
Shigowar umma tareda anty Amina da Hanifa ne yasata Dan dagowa kadan batareda ta kalla ummanba sosai sbd girman kunyar zancen Dadah da har lokacin tana tsakar gidan tana jeho zancen Bata Bari ba,
A natse cikin sanyi tace"
Umma ya gida?
Ina wuni?
Zama umman tayi Kan kujerarta datafi zama a palon tana cewa"
Lfy kalau,ya hajjo?
Wata sabuwar ajiyar zuciya ta sauke ranta na samun sauki da sanyi me yawa Jin umman ta amsa Mata cikin yanayi me Dadi batareda bacin raiba acikin zancen
Sbd wautarta saita kasa yin shiru ta kalla umman da farin ciki bayyane a fuskarta tace"
Umma kin yafemun?
Kin daina fushi Dani?
Wani kallon sakarya umman Tai Mata tana cewa"
Albarkanci mijinki kikaci daya kasa sukuni sai daya nema Miki gafara agurinmu,
Mutuncinsa yasa muka yafe Miki yanzu Amma gaba Kika Kuma makamancin Haka wlh Najma Ni kadai nasan hukuncin dazan Miki,
Yanzu meye amfanin wannan tonan bankada asirin na Dadah duk Dan sbd kinki yiwa kanki fada ki yadda da qaddara ki runguma aurenki Kuma umarnin iyayenki ko nace zabin iyayenki,Kika ringa borin bakyaso anata tashin hankula gshi Nan Dadah tanata Miki bankada Kuma wlh idan ba Allah Kika roqaba yasamata rikicin mantuwar wannan alamariba har tsufa taringa Miki fadensa,
Dan Haka kiyi wa kanki fada ki runguma aurenki sbd kinsamu mijin Dake tsananin sonki da qaunarki Sam bayason damuwarki,
Haka ya ringa zarya a gidan Nan Saida Dattijo ya sauko tas akan fushinsa Dake badan hakaba da yanzu dagake harni muna cikin bacin ransa da fadansa a kullum.
Cikin son bawa umman hakuri da kawar da damuwar zancen Dake neman dawowa sabuwa Hanifa ta kalla umma tana cewa"
Umma ai ta tuba tuni wannan ya wuce yanzu hakama binsa zatai tare zasu koma inasa ran sai takusa haihuwa zata dawo.
Anty Amina Yar dariya ta sake tana cewa"
Naj Wai binsa Zakiyi??
Shareta Naj din Tai kamar bataji me tafada ba ta basar da zancen tana kokarin yiwa umma mgn anty Amina takuma cewa"
Umma Dan Allah kiyi Mana gyaranta na amare masu ciki....
Wani kallo umman Taiwa anti Aminar tana cewa"
Amina kin Gama rainani ko?sbd Kinga muna goga kafada acikin gidan nan.
Dariya Hanifa da Anty Aminar sukai anty Amina na cewa"
Yi hkr umma Amma Allah gskia nake fada ayi Mana Dan gyara......
Jefa Mata sabuwar tissue din hannunta datake kokarin budewa Tai tana cewa"
Yaushe nafara Wasa dake.
Hanifa ce tace"
Dan Allah umma kiyi Mata,
Itama fa Kinga Amarya ce wancan na farko da akai na auren Abbas ne yanzu na auren 'danki Zakiyi umma.
Hanifa kema zama da Aminar kwana biyun Nan yasa kin lalace da rashin kunya ko??
Naj dataga zasu kasheta da sauran ranta da zantukansu ta miqe zata bar dakin umma tace"
Gwara Miki kunyar nan da wadda Dadah zata ringa sakar Miki a tsakar gidan.
Fasawa tayi tadawo ta zauna tana hadewa Hanifa da Anty Aminar fuska ko zasu bar zancen umman tasu ma dayake dama ba ruwanta akwai sakewa sosai a tsakaninsu Banda matsalolin rashin auren Naj din dasukaita shigowa rayuwarsu.
Fira suka hau sunayi suna jeho maganar tafiyarsu Naj din Wanda duk kusan sanarwace suke Mata tareda gargadi akan saken datake dashi akan girman banza data dauka ta sakawa kanta bayan itama Hannah din bawai girmanta Marshal din yayiba kusan shekarunta daya dashi idanma itama Bata girmensa ba sbd kamar shekarunta daya da Hanifa Kamar yanda Hanifa ta taba ji agurin hajjon Amma dai ba maganar shigarsu bace Dan Haka koma dai yayane ta aje abinda takeji ta Kama mijinta da aurenta idan ba uwargida takeson zama da wuri wuri ba,
Cikin neman mgn Anty Amina tace"
To ai bawai fasa auren akaiba nashi da Hannah din kamar ji nai hajjo tace idan sun dawo za'ai Auren.
Murmushi Hanifa tayi tana kallon Naj tace"
Eh to kusan hakanne Amma ganin nake sukai tafiyar Nan Naj kafin kudawo ki sauya ra'ayinsa akan auren Nan kawai.
Umma dataga rainin wayon dasukewa Naj din tace"
Kyalesu Naj,
Kawai dai kiyi kokari ki kafa zamanki a gidansa da zuciyarsa maganar aure Kuma ai basai kin hanaba shi da kansa yace.........
Umma kibari ta tashi tsaye akan mijinta da kanta Mana basai kin Bata kwarin gwiwan zama da kishiya ba."" Anty Amina ce ta katse umman da hanata fadawa Naj ba maganar aurensa da Hannah,
Umma ta sake kallon fuskar Naj datai wani irin kalar tausayi duk jikinta yayi sanyi da maganar
Take tausayin Naj din yakama umman ta dafata cikin kulawa tana murmushin farin ciki tace"
Inshallah Zaki zauna gidanki ki Mori rayuwar aurenki ke daya ba takurawa,
Kishiya idan ba alkhairi bace agareki Allah ya nesanta mijinki da Miki ita,
Karki saka damuwar wainnan biyun Dake zugaki aranki kibi mijinki kawai ki Masa biyayyar data kamata ahakanma saiki riqesa,
ALLAH yayiwa auren Albarka ya saukeki lafiya.
Amin suka amsa gabaki daya Banda Naj da zuciyarta ce ta amsa da Amin din Amma Bakinsa yakasa furtawa.
Kunun gyada da Madara Umma tayi masu sbd Naj
Kuma tashasa sosai sai bayan sallar magriba suka fito gidan bayan umma ta hadawa Marshal lafiyayyan Macaroni salad da kunun gyadar shima aka jerasu a basket ta miqawa Naj wadda ta karba daqyar tana Jin kamar ta kwanta agurin tayita ihu ko zataji saukin halin kunya da takaicin datake ciki sbd Dadah data Kuma bude Mata wani babin data karba basket din harsaida takasa jurewa ta miqawa Hanifa kwandon tana dan dauke fuska.
Hanifa taqi karba tana cewa"
Ba nauyi Zaki iya riqewa ai.
Gaba ta wuce bayan tayiwa umma Saida safe sbd masifar Dadah duk da hakan tanayin gaban Dadah tace"