Sashe 42
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ok kije ki kwanta ki huta Babu maganar sake fita gareki umarnin mijinki ne daya gindaya Wanda Nima na Aminta da hakan Dan Haka ki nutsu hutu kawai Zakiyi.
Komai bataceba bayan gyada Kai datai tana wucewa dakinta sbd ita kunya da wannan tunanin da kowa keyi akan cire cikin yagama dama Mata lissafin Kai sbd batasan ta Yaya zata iya sanar dasu cewan tariga tafasa cire cikin,zata bar abunta tun kafin komai ya faru,
Shi takeson ya fahimci hakan Amma batajin zata iya yimasa wannan bayanin na bafa zubar da cikin zataiba yanzu sbd da alama baya buqatan bayani ko iya sauraran wani abun.
Wuni tayi a daki ko palon takasa fitowa saidai ruqayyat dake yawon Kai Mata abinci da fruits wanda hajjo tace aringa Kai Mata dakin tunda bazata iya fitowarba tana sane da tsananin kunya komaice ke dawainiya da Naj din Wanda itama har cikin ranta Bata daina mamakin yaushe har suka samu wani kusanci da fahimtar data kaisu har ga mu'amalar aureba saidai sukaji ciki suna Nan suna jiran saukowar Naj din Ashe tuni suka San yanda sukai suka kebewarsu kilama Kamar yanda Dadah tafada acikin sashenta aka samu cikin tana Nan tana dakon bin dare da adduar Allah ya kawo kusancinsu ga wannan aure.,
Lurada tsananin kunya da girman kunyar dake dawainiya da Naj harta yanke shawaran cire cikin dakuma yanzu da kowa yasani yasa ta bar nata fadan da zancen cikin ranta ba yanzuba sbd Kar abin yayiwa Naj din yawa damuwa ta shigeta ga juna biyu a tareda ita badan hakan ba na Dadah zatai Mata taji suna Ina akai wannan babban aikin ga Marshal din yadauki zafi gabaki daya yakoma Marshal dinsa ko maganar yace Kar kowa yayi Masa baya buqatan ji.
Har dare Haka ta wuni Babu wani doguwar walwala sbd daga daki sai daki asibitin ma takasa Kiran kowa nauyi da kunyar kowa takeji qarshe Sarah takira a waya ta tura asibitin ta dubo Mata jikin Hanifan.
Dukkaninsu wainda Sarah ta tarar a asibitin suna ganinta suka San Naj ce ta aikota Amma Babu Wanda yayi maganar saima Hanifa data kalleta cikin kulawa tace"
Sarah Yaya uwar dakinki?
Murmushi Sarah tayi tana Dan satar kallon inda Marshal yake zaune Hannah na gefensa sai wani basarwa takeyi itama tunda tasamu Marshal din ya taho tareda ita bayan ta nace Masa akan motarta nada matsala.
Kallon kyakkyawar fuskarsa dake Kan wayarsa tayi tareda dauke idon ta maida Kan Hannah dake gefensa tamkar wata sabuwar amaryarsa ta dauke Kai tanajin zafin Hannan ta Dan kalli Hanifa tana miqewa tsaye tareda qaqalo murmushi tace"
Tana gida Ina saka ran Kuma tana Lafiya sbd banje ba saidai gobe kila zanje nadubota,
Zan tafi, Allah yaqaro lafiya.
Amin anty Amina tace tana cewa" ki gaida umma Jamila.
Zataji." Juyawa tayi ta fice batareda ta sake kallon inda Marshal din yakeba Dan har cikin ranta take jiwa Naj dinta kishin Hannah da kusancin datake samu dashi.
Da maraicen ranar aka sallami Hanifa suka tattara suka dawo gidan sbd taqarasa warwarewa a gida kafin Takoma duk da dai Isma'eel din tafiya zaikuma Yi idan yadawo zai fara Mata Shirin su koma gabaki daya can qasar da yake tare kowa ya huta.
Tana daki taji dawowarsu gabaki daya harda ummanta da anty Amina sai hanifar da Isma'eel daya fice bayan shigowarsu.
Fuskewa tayi ta fito sanye cikin doguwar riga Mara nauyi sosai ta wani English material fuskarta tayi fayau kowa yabita da kallo sbd zuwa yanzu da zancen cikin ya fito kowa yasani sai dukkanin alamomin cikin suka bayyana da kyau tanajin zuciyarta na narkewa cikin kunya me girma da tsanani Amma ta fuske ta qaraso tsakiyar palon ta nufi gefen Hanifan ta zauna tana satar kallon ummanta data miqe tana cewa"
Zata shige gida.
Anty Amina ce ta kalleta bayan tafiyan umman tace"
Uwar biyu angama kukan borin kunyar?
Yanzu kowa ya daina biyewa kukanki da borinki tunda angano kukanki da borinki daban aikin da kike dabam.
Qaramar dariya Hanifa tayi Mara sauti tana kallon Anty Amina tace"
Please Anty Amina karki saka tafasa zaman Takoma daki Mana.
Kallon Naj tayi a natse cikin kulawa tace"
Maman baby Yaya?ya jiki jikin?
Banza tayi musu duk su dukan tana sake daurewa tana Hana kanta komawa daki,
Hajjo ta katse zancen da cewa"
Kar Wanda yakuma yimata maganar daba ita takesoba,
Kubarta taji da laulayi daya dameta.
Itadai har lokacin Bata ce komaiba saima sake fuskewa datai tana tambayar Hanifan Yaya jikin.
Anan gidan Anty Amina ta wuni sunata firarsu itadai Bata wani saka Baki sbd gabaki daya bakinta ya mutu a gidan,
Ko dataji Dadah tashigo sulalewa tayi ta shige dakin hajjo sbd Kar Dadah taqara Mata wani tonan asirin Dan kuwa tasan Dadah tafara kenan daga yanzu.
Da daddare su kadai Sukaci abinci batareda Shiba Hanifa Kuma duk wani abinda tasan Naj din ta nacewa ci a kwanakin Haka tasa aka kawo Mata duk da tana cikin radadi na rashin nata cikin Amma tana farin ciki dana 'dan uwanta da Aminyarta.
Washe gari ma Haka suka wuni tana ta kokarin kawar da Jin nauyinta sbd ganin hajjo ta share maganar laifinta na maganar cire cikin Kuma ta Hana kowa tada maganar,
Kwana biyu tana Jin nauyi zuwa gaida Dad Alfa qarshe dai Haka ta hakura taje har palonsa gaishesa jiki ba nauyi ta fito
Tana fitowa taci Karo da Hannah tafito sashen Marshal suna tare fuskarsa tayi wani irin fresh sbd hutun dayake samu kwana biyun da baya fita koina Yana part dinsa gabaki daya skin dinsa yasake kyau,Yana sanyeda fararen Kaya qafafunsa sanyeda slippers na gucci
Hannah na ganinta ta sake matsowa kusadashi sosai tana sake karya murya tana cewa"
Marshal please zanbika Nima akwai program dazan attending acan tunda sati biyu ne zuwa uku zaka dawo I really want to go with you.
Dan kallonsa Naj tayi tayiwa fuskarsa kallon seconds kafin ta dauke idonta tana dauke kanta tana wucewa sukuma suna bayanta har cikin palon hajjon
Tana Shiga ta nufi hanyar dakinta batareda ta tsaya gurinsu Hanifa dake zaune palonba.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 43_*
Tana shiga dakin nata jin tayi numfashinta na toshewa ta nufa windows din dakin da ba'ata taba budewaba ta yaye curtains dinsu ta bude tana shaqar iska Dan Kamar zata sanqame takeji.
Iska ta shaqa sosai agurin har sai daya fara Mata yawa sbd Ana Dan iska sosai agarin da sanyi,
Shiru tayi tareda fadawa tunani me zurfi na yanda komai ya sauya a rayuwarta tadawo yanda take yanxu,
Ahankali takai hannu tana dafe cikinta bugun zuciyarta na sauyawa da tsananin so da qaunar jariri ko jaririyarta,
Tabbas tanajin shauqin kauna irin ta uwa ga cikinta ta lumshe idanuwanta dasuke ta cikowa da hawaye tana maidawa ahankali sbd qamshin turarensa daya shiga hancin nata ta bude idanun suka sauka akansa ya wucewa ta makeken windon kyakkyawar fuskarsa datafi komai cikawa mutane ido tana a Dan sake Hannah nataredashi har lokacin.
Dauke kanta tayi daga kallonsu tana rufe windows din Takoma Kan sofa zata zauna saikuma ta fasa ta nufi toilet tana wanke fuske fuskarta datake Jin idanuwanta na yaji yaji.
Da daddare Koda suka zauna cin abinci da wani irin yanayi na sanyi tafito sbd gabaki dayama zazzabi taji tanaji me qarfin gaske Amma ta daure ta fito sbd abinda aka tambaya tanason ci shi aka dafa
Cikeda kulawa hajjo ta kalleta tana cewa"
Najma Lafiyanki kalau ko?
Banason ganinki wani iri,akwai abinda kikeji ba daidai ba?
Dan qaqalo murmushi tayi tana Hana kanta kallon inda yake zaune gabaki daya hankalinsa baya kansu Babu alamarma zai nuna yasan da qaruwar mutum agurin ta girgiza Kai ahankali tana zaunawa tace
Lafiyata kalau hajjo.
Hanifa ce ta zuba Mata abinci ta aje Mata gabanta tana cewa"
Orange juice din ko tea???
Ruwan sanyi kawai,thank you" tafada muryarta Bata fita Sosai sbd abinda takeji a zuciyarta.
Ruwan Hanifa ta zuba Mata masu sanyi zata miqa Mata sai alokacin ya dago fararen idanuwansa ya yiwa Hanifan wani kallo Kai tsaye ya bude Baki yace"
Bazata qara Shan ruwan sanyi ba ko bana nan, okay???
Qin saka Baki hajjo tayi sbd gskiyarshi ce Kuma tunda shine me Matar da cikin Dole ya fada yanda yakeso ayi din tunda lafiyanta Dana cikin yake karewa.
Hannun datakai zata amsa cup din ruwan ta dagakata daga karban tana Jin wani irin nauyi a zuciyarta na shikenan tata taqare tunda ga komai Nan Yana sauyawa Babu Kuma yanda ta iya.
Janye hannunta tayi tana Dan cigaba da tsakurar abincinta tana ci zuciyarta na harbawa sbd gabaki daya takasa takasa Jin idanuwansa akanta,aje cokalin hannunta tayi tareda daukan tissue ta goge Baki Yana miqewa,
Hanifa ce tafara kallonta zatai mgn hajjo ta rigata da cewa"
Najma lafiya kuwa?
Kin qashine?
Ko ruqayyat zata dafa Miki wani abun ne idan bakyason wannan din?
Na koshine zansha tea anjima kafin na kwanta karna ciki cikina da yawa shiyasa.
Ok Zan dafa Miki tea dinma da kaina Hadi na musamman Zan Miki" cewar Hanifa dake kallon Naj din cikin kulawa sbd lurada yanayinta na rashin sukunin datake ciki sbd Marshal din daya daina cin abinci taredasu kwana biyun sai yanzu.
Tana shiga daki wanka taso Yi Amma tanajin sanyi Sosai Dan Haka sauya kayanta kawai tayi ta zauna tana kokarin duba wayarta Amma gabaki daya batada Jin Dadi Rai tayi jefa da wayar a gefenta tana rintse ido.
Hanifa ce tashigo daukeda tea din a Trey cikin cup Yana tiriri sai cake da daughnuts guda guda uku uku a plate ta qarasa gefenta ta aje Kan table tana zaunawa ta janyo Mata tana cewa"
Hey sweetie ga tea dinki harda daughnuts ma nakawo Miki.
Kallon Hanifan tayi ahankali tareda sauke numfashi da ajiyar zuciya ahankali ta dafa hannunta cikin sanyi tace"
Hanifa banajin dadin zuciyata.
Komai bataceba bayan gyada Kai datai tana wucewa dakinta sbd ita kunya da wannan tunanin da kowa keyi akan cire cikin yagama dama Mata lissafin Kai sbd batasan ta Yaya zata iya sanar dasu cewan tariga tafasa cire cikin,zata bar abunta tun kafin komai ya faru,
Shi takeson ya fahimci hakan Amma batajin zata iya yimasa wannan bayanin na bafa zubar da cikin zataiba yanzu sbd da alama baya buqatan bayani ko iya sauraran wani abun.
Wuni tayi a daki ko palon takasa fitowa saidai ruqayyat dake yawon Kai Mata abinci da fruits wanda hajjo tace aringa Kai Mata dakin tunda bazata iya fitowarba tana sane da tsananin kunya komaice ke dawainiya da Naj din Wanda itama har cikin ranta Bata daina mamakin yaushe har suka samu wani kusanci da fahimtar data kaisu har ga mu'amalar aureba saidai sukaji ciki suna Nan suna jiran saukowar Naj din Ashe tuni suka San yanda sukai suka kebewarsu kilama Kamar yanda Dadah tafada acikin sashenta aka samu cikin tana Nan tana dakon bin dare da adduar Allah ya kawo kusancinsu ga wannan aure.,
Lurada tsananin kunya da girman kunyar dake dawainiya da Naj harta yanke shawaran cire cikin dakuma yanzu da kowa yasani yasa ta bar nata fadan da zancen cikin ranta ba yanzuba sbd Kar abin yayiwa Naj din yawa damuwa ta shigeta ga juna biyu a tareda ita badan hakan ba na Dadah zatai Mata taji suna Ina akai wannan babban aikin ga Marshal din yadauki zafi gabaki daya yakoma Marshal dinsa ko maganar yace Kar kowa yayi Masa baya buqatan ji.
Har dare Haka ta wuni Babu wani doguwar walwala sbd daga daki sai daki asibitin ma takasa Kiran kowa nauyi da kunyar kowa takeji qarshe Sarah takira a waya ta tura asibitin ta dubo Mata jikin Hanifan.
Dukkaninsu wainda Sarah ta tarar a asibitin suna ganinta suka San Naj ce ta aikota Amma Babu Wanda yayi maganar saima Hanifa data kalleta cikin kulawa tace"
Sarah Yaya uwar dakinki?
Murmushi Sarah tayi tana Dan satar kallon inda Marshal yake zaune Hannah na gefensa sai wani basarwa takeyi itama tunda tasamu Marshal din ya taho tareda ita bayan ta nace Masa akan motarta nada matsala.
Kallon kyakkyawar fuskarsa dake Kan wayarsa tayi tareda dauke idon ta maida Kan Hannah dake gefensa tamkar wata sabuwar amaryarsa ta dauke Kai tanajin zafin Hannan ta Dan kalli Hanifa tana miqewa tsaye tareda qaqalo murmushi tace"
Tana gida Ina saka ran Kuma tana Lafiya sbd banje ba saidai gobe kila zanje nadubota,
Zan tafi, Allah yaqaro lafiya.
Amin anty Amina tace tana cewa" ki gaida umma Jamila.
Zataji." Juyawa tayi ta fice batareda ta sake kallon inda Marshal din yakeba Dan har cikin ranta take jiwa Naj dinta kishin Hannah da kusancin datake samu dashi.
Da maraicen ranar aka sallami Hanifa suka tattara suka dawo gidan sbd taqarasa warwarewa a gida kafin Takoma duk da dai Isma'eel din tafiya zaikuma Yi idan yadawo zai fara Mata Shirin su koma gabaki daya can qasar da yake tare kowa ya huta.
Tana daki taji dawowarsu gabaki daya harda ummanta da anty Amina sai hanifar da Isma'eel daya fice bayan shigowarsu.
Fuskewa tayi ta fito sanye cikin doguwar riga Mara nauyi sosai ta wani English material fuskarta tayi fayau kowa yabita da kallo sbd zuwa yanzu da zancen cikin ya fito kowa yasani sai dukkanin alamomin cikin suka bayyana da kyau tanajin zuciyarta na narkewa cikin kunya me girma da tsanani Amma ta fuske ta qaraso tsakiyar palon ta nufi gefen Hanifan ta zauna tana satar kallon ummanta data miqe tana cewa"
Zata shige gida.
Anty Amina ce ta kalleta bayan tafiyan umman tace"
Uwar biyu angama kukan borin kunyar?
Yanzu kowa ya daina biyewa kukanki da borinki tunda angano kukanki da borinki daban aikin da kike dabam.
Qaramar dariya Hanifa tayi Mara sauti tana kallon Anty Amina tace"
Please Anty Amina karki saka tafasa zaman Takoma daki Mana.
Kallon Naj tayi a natse cikin kulawa tace"
Maman baby Yaya?ya jiki jikin?
Banza tayi musu duk su dukan tana sake daurewa tana Hana kanta komawa daki,
Hajjo ta katse zancen da cewa"
Kar Wanda yakuma yimata maganar daba ita takesoba,
Kubarta taji da laulayi daya dameta.
Itadai har lokacin Bata ce komaiba saima sake fuskewa datai tana tambayar Hanifan Yaya jikin.
Anan gidan Anty Amina ta wuni sunata firarsu itadai Bata wani saka Baki sbd gabaki daya bakinta ya mutu a gidan,
Ko dataji Dadah tashigo sulalewa tayi ta shige dakin hajjo sbd Kar Dadah taqara Mata wani tonan asirin Dan kuwa tasan Dadah tafara kenan daga yanzu.
Da daddare su kadai Sukaci abinci batareda Shiba Hanifa Kuma duk wani abinda tasan Naj din ta nacewa ci a kwanakin Haka tasa aka kawo Mata duk da tana cikin radadi na rashin nata cikin Amma tana farin ciki dana 'dan uwanta da Aminyarta.
Washe gari ma Haka suka wuni tana ta kokarin kawar da Jin nauyinta sbd ganin hajjo ta share maganar laifinta na maganar cire cikin Kuma ta Hana kowa tada maganar,
Kwana biyu tana Jin nauyi zuwa gaida Dad Alfa qarshe dai Haka ta hakura taje har palonsa gaishesa jiki ba nauyi ta fito
Tana fitowa taci Karo da Hannah tafito sashen Marshal suna tare fuskarsa tayi wani irin fresh sbd hutun dayake samu kwana biyun da baya fita koina Yana part dinsa gabaki daya skin dinsa yasake kyau,Yana sanyeda fararen Kaya qafafunsa sanyeda slippers na gucci
Hannah na ganinta ta sake matsowa kusadashi sosai tana sake karya murya tana cewa"
Marshal please zanbika Nima akwai program dazan attending acan tunda sati biyu ne zuwa uku zaka dawo I really want to go with you.
Dan kallonsa Naj tayi tayiwa fuskarsa kallon seconds kafin ta dauke idonta tana dauke kanta tana wucewa sukuma suna bayanta har cikin palon hajjon
Tana Shiga ta nufi hanyar dakinta batareda ta tsaya gurinsu Hanifa dake zaune palonba.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 43_*
Tana shiga dakin nata jin tayi numfashinta na toshewa ta nufa windows din dakin da ba'ata taba budewaba ta yaye curtains dinsu ta bude tana shaqar iska Dan Kamar zata sanqame takeji.
Iska ta shaqa sosai agurin har sai daya fara Mata yawa sbd Ana Dan iska sosai agarin da sanyi,
Shiru tayi tareda fadawa tunani me zurfi na yanda komai ya sauya a rayuwarta tadawo yanda take yanxu,
Ahankali takai hannu tana dafe cikinta bugun zuciyarta na sauyawa da tsananin so da qaunar jariri ko jaririyarta,
Tabbas tanajin shauqin kauna irin ta uwa ga cikinta ta lumshe idanuwanta dasuke ta cikowa da hawaye tana maidawa ahankali sbd qamshin turarensa daya shiga hancin nata ta bude idanun suka sauka akansa ya wucewa ta makeken windon kyakkyawar fuskarsa datafi komai cikawa mutane ido tana a Dan sake Hannah nataredashi har lokacin.
Dauke kanta tayi daga kallonsu tana rufe windows din Takoma Kan sofa zata zauna saikuma ta fasa ta nufi toilet tana wanke fuske fuskarta datake Jin idanuwanta na yaji yaji.
Da daddare Koda suka zauna cin abinci da wani irin yanayi na sanyi tafito sbd gabaki dayama zazzabi taji tanaji me qarfin gaske Amma ta daure ta fito sbd abinda aka tambaya tanason ci shi aka dafa
Cikeda kulawa hajjo ta kalleta tana cewa"
Najma Lafiyanki kalau ko?
Banason ganinki wani iri,akwai abinda kikeji ba daidai ba?
Dan qaqalo murmushi tayi tana Hana kanta kallon inda yake zaune gabaki daya hankalinsa baya kansu Babu alamarma zai nuna yasan da qaruwar mutum agurin ta girgiza Kai ahankali tana zaunawa tace
Lafiyata kalau hajjo.
Hanifa ce ta zuba Mata abinci ta aje Mata gabanta tana cewa"
Orange juice din ko tea???
Ruwan sanyi kawai,thank you" tafada muryarta Bata fita Sosai sbd abinda takeji a zuciyarta.
Ruwan Hanifa ta zuba Mata masu sanyi zata miqa Mata sai alokacin ya dago fararen idanuwansa ya yiwa Hanifan wani kallo Kai tsaye ya bude Baki yace"
Bazata qara Shan ruwan sanyi ba ko bana nan, okay???
Qin saka Baki hajjo tayi sbd gskiyarshi ce Kuma tunda shine me Matar da cikin Dole ya fada yanda yakeso ayi din tunda lafiyanta Dana cikin yake karewa.
Hannun datakai zata amsa cup din ruwan ta dagakata daga karban tana Jin wani irin nauyi a zuciyarta na shikenan tata taqare tunda ga komai Nan Yana sauyawa Babu Kuma yanda ta iya.
Janye hannunta tayi tana Dan cigaba da tsakurar abincinta tana ci zuciyarta na harbawa sbd gabaki daya takasa takasa Jin idanuwansa akanta,aje cokalin hannunta tayi tareda daukan tissue ta goge Baki Yana miqewa,
Hanifa ce tafara kallonta zatai mgn hajjo ta rigata da cewa"
Najma lafiya kuwa?
Kin qashine?
Ko ruqayyat zata dafa Miki wani abun ne idan bakyason wannan din?
Na koshine zansha tea anjima kafin na kwanta karna ciki cikina da yawa shiyasa.
Ok Zan dafa Miki tea dinma da kaina Hadi na musamman Zan Miki" cewar Hanifa dake kallon Naj din cikin kulawa sbd lurada yanayinta na rashin sukunin datake ciki sbd Marshal din daya daina cin abinci taredasu kwana biyun sai yanzu.
Tana shiga daki wanka taso Yi Amma tanajin sanyi Sosai Dan Haka sauya kayanta kawai tayi ta zauna tana kokarin duba wayarta Amma gabaki daya batada Jin Dadi Rai tayi jefa da wayar a gefenta tana rintse ido.
Hanifa ce tashigo daukeda tea din a Trey cikin cup Yana tiriri sai cake da daughnuts guda guda uku uku a plate ta qarasa gefenta ta aje Kan table tana zaunawa ta janyo Mata tana cewa"
Hey sweetie ga tea dinki harda daughnuts ma nakawo Miki.
Kallon Hanifan tayi ahankali tareda sauke numfashi da ajiyar zuciya ahankali ta dafa hannunta cikin sanyi tace"
Hanifa banajin dadin zuciyata.