Sashe 40
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dafe kanta tayi tana rasa tunanin Yi sai tazama kamar Hanifan ta zuru zuru da ita sbd rashin sukunin zuci Dana fili ga na Hanifa.
Bude Baki takuma Yi a kasalance tana son rarrashin Hanifan Amma takasa sai shafa Mata bayanta take tana gyada Mata Kai alamar tausayawa har lokacin hannunta daya na Kan cikinta datakejin Kamar zai zube sbd tsoro da firgicin datake ciki,
Tunanin hakan Kuma shiyafi komai sakata rudu a daidai yanzu a wannan lokacin.
Shigowan marshal ne yasata dagowa ahankali ta kalli kofar sbd Jin qamshinsa daya fara Shiga hancinta ta sauke idanuwanta akansa zuciyarta na harbawa da wani irin bugu tana qure kallonta akansa akaro na farko tunanin wannan shine mahaifin cikin jikinta,
Shine uban 'da ko yarta,
Wasu irin zafafan hawayene suka gangaro Mata,ita tata qaddarar kenan kuma ta abun kunya cikin qanin qawarta ajikinta,
Tayaya zata iya kallon kowa da wannan cikin bayan kullum cikin tashin hankalin ta qi Aminta da auren ake,
Duniya ta shaida rashin yardarta da Aminta da auren ta Yaya zata iya kallonsu da cikinsa ajikinta bayan ko tarewa bataiba, ta ina?ta Yaya suka samu kebewar data samu cikin?
Da wane ido zata kalla hajjo da ma Dadah datasan bazatai shiru ba,harma ummanta da Hanifa duk batasan ta Yaya zata iya kallonsu da wannan cikinba gashi Kuma yanzu bazata iya cutatar da kantaba ta cire cikin sbd jinsa data farayi ayau akuma Nan asibitin sbd gani ga wane datai.
Yanayin fuskarsa da Babu wani sauki acikinta kamar dai ayanda yake kame koyaushe saidai yau muguwar kamewar tafi ta kullum Wanda takewa kallon yanayinda Hanifa take ciki ta dauke idanuwanta ahankali daga kansa din ta sauke Kai tana miqewa daga gefen hanifar ya qaraso Yana kallon Hanifa da ganinsa keson dawo da kukanta Wanda yafi komai cin ransa ganin hawayenta Dana wadda yanzu yafi komai takaicin kansa daya Bata lokacinsa.
Riqeda hannun Hanifa yake Yana kallonta da idanuwansa cikin kulawa yace"
Soon Zaki Kuma samun wani Inshallah just have faith ki dauka wannan jarabawa Allah zai duba zuciyanki ya Baki wani ok????stop this tears now.
Handkerchief dinsa yaciro daga aljihun wandonsa ahankali ya fara share Mata hawaye Yana Dan kokarin sake kwantar Mata da hankali fuska kame.
Anty Amina ce ta qaraso itama tana sake Bata nata rarrashin suna cikin hakan saigasu umma da hajjo sun iso motarsu daban ta dad Alfa da mum Malika dabam sai 'yan gidansu Isma'eel dasuka iso mum dinsa da qannanesu biyu sai qaninsa namiji daya na dakin ya cike da Yan uwa kowa Yana fidda kalar jimaminsa sbd Babu wanda abun Bai taba zuciyarsa Dan dukkaninsu sun qwallafa Rai a cikin bama kamar hajjo da Dad Alfa sbd rashin 'yaya a familyn Alfa din sunason 'yaya su hayayyafa a cikin zuriar ko Dan a morewa dukiyar da aketa tarawa.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 41_*
Yanda kowa ya damu yake Kuma bayyanarda damuwarsa yasa Hanifa daina kukan saidai fuskarta Kam Bata dubuwa ta kumbura sosai tayi jajir daqyar mumyn Isma'eel tasata Dole lallabata Tasha tea dasu magani aka hada ruwan zafi sosai anty Amina ta taimaka Mata tayi wanka ta gasa Mata jikinta suka fito tasaka doguwar riga Mara nauyi lokacin maraice yayi sosai kusan kowa ya tafi sai anty Aminah da Naj din sai Sarah Yar hannun damar Naj Isma'eel ma lokacin yasake dawowa daga gida dayaje ya sake kintsowa cikin wasu kayan sbd waincan sun baci.
Kallon Naj da idanuwanta sukai laushi Sarah tayi ta kalli Anty Amina tace"
Anty Amina kice tazo na maidata gida Mana ko abinci taci itama ba isashiyar lafiya ne da itaba gashi idanuwanta sun nuna ta galabaita Amma taqi zuwa
Hanifan ma gatanan alhmdlh taji sauki ki daure muje gidan kici abinci kiyi wanka ki Dan nutsu saiki dawo asibitin.
Kallonta Hanifa tayi da idanuwanta dasukai mugun nauyin kumburi ta bude Baki ahankali cikin kulawa a natse tace"
Naj kije gida Mana ki huta gaba daya kinyi na kyan gani sbd damuwa da gajiya,naji sauki banajin komai yanxu kije banson ganinki ahaka zanji ba dadi.
Dagowa Naj din tayi tana kallon Hanifa jikinta na sake sanyi ta dauke idanuwanta daga kanta tun yanzu tanajin kunyar hada Idanuwa da kowama kafin aji aikin dake jikinta cikin sanyin murya tace"
No banajin yunwa ko naje gidan bazan samu nutsuwaba zan zauna din anan...
Naj karki kamanta fa tunda safe Kika fita ba daga gida kikayo Nan ba Dole kina buqatan samun hutawa....
Sarah please nace Zan zaunsa Anan...
Anty Amina ce ta katseta da cewa"
Akace kije ki dawo mana.
Marshal ne ya shigo dakin tareda Isma'eel da Dr sa'id lokacin har anyi sallar magriba kowannensu Yana zuba nasa kalar qamshin turaren Amma gabaki daya nasa ya take nasu qamshin ya cika dakin Yana sanyeda jallabiya fara qal da alama wankan maraice yayi ya nufa masallaci dagacan yayo asibitin idanuwansa na Kan Hanifa datake zaune Kan gado duk jikinta a mace tayi sanyi.
Wasu maganunan Dr sa'id yakuma rubutawa cikin folder dinta tareda Masa wasu tambayoyin yana rubutawa cikin folder din yayi signing ya rufe Yana ajiyewa ya kalleta cikin kulawa da Bata qwarin gwiwa yace"
Ki sake Inshallah rabo na zuwa agaba,ki qara hakurine Hanifa okay???
Gyada Masa Kai tayi ahankali tana cewa"
Thank you Dr sa'id.
Dan murmushi yayi Mata kafin ya maida kallonsa kan Naj datai mugun laushi sbd har wani irin jiri me qarfi take gani daga zaunen cikin kulawa da mamaki yace"
Naj yakamata fa kije gida kisamu hutawa da abinci,you don't you look good kinsan Kuma yanayinki kema masu ciki ba'a son suna saka damuwa irin haka,"""kallon Marshal yayi Yana cewa"
Inaga yakamata ka kaita gida yanayinta ya nuna ta galabaitu sosai.
Tsit dakin sukai kowa wuta na dauke Masa musamman Hanifa da anty Amina dasu kadaine Basu San da cikinba sai Isma'eel Amma shi me cikin yasani yau din sai Sarah datafi kowa sanin komai.
Batareda anty Amina tasaniba tace"
Waye me cikin??
Kallonta Dr sa'id yayi sai alokacin ya lura da yanayin kowa yake fahimtar ba kowane kenan yasan da maganar cikin ba ya Dan juyo Yana kallon Naj datai zuru takasa dagowa jikinta amatuqar sake yayi Dan gyaran murya Yana kallon Anty Amina yace"
Tana buqatan zuwa gida koma yayane."ya juya ya nufi kofa zai fice Marshal ya dago sai alokacin ya kalleta lokacinda take bude Baki jiki ba nauyi tace"
Lafiyata kalau banajin komai Zan zaun.....
Akaro na farko da kowa yaji tsawar Marshal Da ba Naj din kawaiba Hanifa ma da anty Amina Saida suka Sha jinin jikinsu suna kallonsa cikin tsananin mamakin ganin bacin ransa shima akaro na farko da wani irin kallo dake sake saka Mata shakkar halinda take ciki Yana dauke Kai daga kallonta yace"
Kitashi ki koma gida yanzu,
Anty Amina ku maidata gida karta sake dawowa asibitin ta zauna gida.
Yana fadar hakan ya miqe ya nufi kofa ta dago tanabin bayansa da kallo zuciyarta na tsalle ahankali ta bude Baki zatai mgana Anty Amina ta tareta da cewa"
Tashi muje kinji abinda yace.
Hanifa kuwa kasa shiru tayi ta kalli Naj din data miqe Tasha gabansa zatai magana jiri ya dibeta tayi baya zata Fadi anty Amina da Sarah suka zaburo zasu tareta Amma yariga ya tareta ta hanyar riqota yana Mata wani kallon Yana sake boye fushinsa akanta yace"
Ke kanki baya daukan magana daya me sauki?
Ki aje wannan shirmen kije gida idan kuma kina shirin komawane gurin cire cikin daganan toh let me be very clear with you,
Idan wani Abu yasamu cikin Nan zakisan wayeni,nayi tunanin banzan tunaninki baikai kiyi tunanin cire ciko ajikinki ba Amma har Zaki iya zuwa wani asibitin daban tunda Nan Dr sa'id yaqi yarda da manufarki sbd kece Kika fi kowa shekara a duniyan Dan Haka kisa aranki wani Abu yasamu cikin Nan zakiga abinda bakyaso now get out of my sight.
Cikin rudu da mamaki Anty Amina take kallon Naj data Gama jiqa fuskarta da hawayen baqin cikin tayaya yasan da cikin har yasan tayi niyar zubar a hasale anty Amina tace"
Naj cikine dake kike son zubarwa?????
Cikin tsananin hawaye ta dago tana kallon fuskarsa dake a hade Babu sauki tako Ina ta bude Baki tace"
Ban aikata......wani wanan Mari ne ya sauka fuskarta Wanda yasata faduwa zaune da sauri hanifa ta sauko gado ta qaraso ta riqe ummu da basusan da isowarta ba Saida tayi Marin.
Dr sa'id ma da Isma'eel matsowa sukai suna bawa umman hakuri duk da kowa yashiga mamakin jin abinda Naj din taso aikatawa.
Wasu sabbin hawayene suka tsinkewa Naj takasa dagowa tana sake qaramin kuka ahankali
Ya rintse idanuwansa tareda Dan sake kame fuska ya kamo hannuta daya ya damqa cikin na anty Amina Yana cewa"
Ki kaita gida kawai.
Baiso zancen yafita Haka ba yaso yabarshi a tsakaninsu Amma taja zancen yafita sbd rashin Jin ta.
Umma kallonta take zuciyarta na zafi ta tiriri Tama kasa cewa komai sbd zuciya data Gama cinta
Hanifa ta Kama hannun umman suka Isa bakin gadonta ta zauna tana bude Baki ahankali tace"
Umma Dan Allah kiyi hkr karkiyi irin wannan fushin addua zamu taru muyi Mata,tayi lafi babba Kam wannan karon Amma Dan Allah Kar ayi fushi da ita tashiga damuwa kuma wani ciwon yashigeta tunda har dai akwai cikin.
Fuzgarta anty Amina tayi Dr sa'id da Isma'eel yabita Yana cewa"
Kibita ahankali sbd yanayinta Mana.
Kala Bata samu cewa ko wannnensuba sbd zuciya data Gama cinyeta itama.
Sarah da duk tagama Shiga rikita rikita ita ta Isa motar Naj dasuka zo da ita da sauri,
Anty Amina ta bude baya ta tura Naj din da lokacin take kuka sosai na abun duniya daya rufto mata tonon asiri cikin dare guda.
A mota Babu abinda Anty Amina keyi sai tsokin baqin ciki akai akai
Tanajin badan cikin ba Kamar ta rufe Naj din da mugun duka da zagi.
Bude Baki takuma Yi a kasalance tana son rarrashin Hanifan Amma takasa sai shafa Mata bayanta take tana gyada Mata Kai alamar tausayawa har lokacin hannunta daya na Kan cikinta datakejin Kamar zai zube sbd tsoro da firgicin datake ciki,
Tunanin hakan Kuma shiyafi komai sakata rudu a daidai yanzu a wannan lokacin.
Shigowan marshal ne yasata dagowa ahankali ta kalli kofar sbd Jin qamshinsa daya fara Shiga hancinta ta sauke idanuwanta akansa zuciyarta na harbawa da wani irin bugu tana qure kallonta akansa akaro na farko tunanin wannan shine mahaifin cikin jikinta,
Shine uban 'da ko yarta,
Wasu irin zafafan hawayene suka gangaro Mata,ita tata qaddarar kenan kuma ta abun kunya cikin qanin qawarta ajikinta,
Tayaya zata iya kallon kowa da wannan cikin bayan kullum cikin tashin hankalin ta qi Aminta da auren ake,
Duniya ta shaida rashin yardarta da Aminta da auren ta Yaya zata iya kallonsu da cikinsa ajikinta bayan ko tarewa bataiba, ta ina?ta Yaya suka samu kebewar data samu cikin?
Da wane ido zata kalla hajjo da ma Dadah datasan bazatai shiru ba,harma ummanta da Hanifa duk batasan ta Yaya zata iya kallonsu da wannan cikinba gashi Kuma yanzu bazata iya cutatar da kantaba ta cire cikin sbd jinsa data farayi ayau akuma Nan asibitin sbd gani ga wane datai.
Yanayin fuskarsa da Babu wani sauki acikinta kamar dai ayanda yake kame koyaushe saidai yau muguwar kamewar tafi ta kullum Wanda takewa kallon yanayinda Hanifa take ciki ta dauke idanuwanta ahankali daga kansa din ta sauke Kai tana miqewa daga gefen hanifar ya qaraso Yana kallon Hanifa da ganinsa keson dawo da kukanta Wanda yafi komai cin ransa ganin hawayenta Dana wadda yanzu yafi komai takaicin kansa daya Bata lokacinsa.
Riqeda hannun Hanifa yake Yana kallonta da idanuwansa cikin kulawa yace"
Soon Zaki Kuma samun wani Inshallah just have faith ki dauka wannan jarabawa Allah zai duba zuciyanki ya Baki wani ok????stop this tears now.
Handkerchief dinsa yaciro daga aljihun wandonsa ahankali ya fara share Mata hawaye Yana Dan kokarin sake kwantar Mata da hankali fuska kame.
Anty Amina ce ta qaraso itama tana sake Bata nata rarrashin suna cikin hakan saigasu umma da hajjo sun iso motarsu daban ta dad Alfa da mum Malika dabam sai 'yan gidansu Isma'eel dasuka iso mum dinsa da qannanesu biyu sai qaninsa namiji daya na dakin ya cike da Yan uwa kowa Yana fidda kalar jimaminsa sbd Babu wanda abun Bai taba zuciyarsa Dan dukkaninsu sun qwallafa Rai a cikin bama kamar hajjo da Dad Alfa sbd rashin 'yaya a familyn Alfa din sunason 'yaya su hayayyafa a cikin zuriar ko Dan a morewa dukiyar da aketa tarawa.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR 2022🔥_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO)_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI'AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*👇👇
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*👇👇👇
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*👇👇
09134848107
*_DM 41_*
Yanda kowa ya damu yake Kuma bayyanarda damuwarsa yasa Hanifa daina kukan saidai fuskarta Kam Bata dubuwa ta kumbura sosai tayi jajir daqyar mumyn Isma'eel tasata Dole lallabata Tasha tea dasu magani aka hada ruwan zafi sosai anty Amina ta taimaka Mata tayi wanka ta gasa Mata jikinta suka fito tasaka doguwar riga Mara nauyi lokacin maraice yayi sosai kusan kowa ya tafi sai anty Aminah da Naj din sai Sarah Yar hannun damar Naj Isma'eel ma lokacin yasake dawowa daga gida dayaje ya sake kintsowa cikin wasu kayan sbd waincan sun baci.
Kallon Naj da idanuwanta sukai laushi Sarah tayi ta kalli Anty Amina tace"
Anty Amina kice tazo na maidata gida Mana ko abinci taci itama ba isashiyar lafiya ne da itaba gashi idanuwanta sun nuna ta galabaita Amma taqi zuwa
Hanifan ma gatanan alhmdlh taji sauki ki daure muje gidan kici abinci kiyi wanka ki Dan nutsu saiki dawo asibitin.
Kallonta Hanifa tayi da idanuwanta dasukai mugun nauyin kumburi ta bude Baki ahankali cikin kulawa a natse tace"
Naj kije gida Mana ki huta gaba daya kinyi na kyan gani sbd damuwa da gajiya,naji sauki banajin komai yanxu kije banson ganinki ahaka zanji ba dadi.
Dagowa Naj din tayi tana kallon Hanifa jikinta na sake sanyi ta dauke idanuwanta daga kanta tun yanzu tanajin kunyar hada Idanuwa da kowama kafin aji aikin dake jikinta cikin sanyin murya tace"
No banajin yunwa ko naje gidan bazan samu nutsuwaba zan zauna din anan...
Naj karki kamanta fa tunda safe Kika fita ba daga gida kikayo Nan ba Dole kina buqatan samun hutawa....
Sarah please nace Zan zaunsa Anan...
Anty Amina ce ta katseta da cewa"
Akace kije ki dawo mana.
Marshal ne ya shigo dakin tareda Isma'eel da Dr sa'id lokacin har anyi sallar magriba kowannensu Yana zuba nasa kalar qamshin turaren Amma gabaki daya nasa ya take nasu qamshin ya cika dakin Yana sanyeda jallabiya fara qal da alama wankan maraice yayi ya nufa masallaci dagacan yayo asibitin idanuwansa na Kan Hanifa datake zaune Kan gado duk jikinta a mace tayi sanyi.
Wasu maganunan Dr sa'id yakuma rubutawa cikin folder dinta tareda Masa wasu tambayoyin yana rubutawa cikin folder din yayi signing ya rufe Yana ajiyewa ya kalleta cikin kulawa da Bata qwarin gwiwa yace"
Ki sake Inshallah rabo na zuwa agaba,ki qara hakurine Hanifa okay???
Gyada Masa Kai tayi ahankali tana cewa"
Thank you Dr sa'id.
Dan murmushi yayi Mata kafin ya maida kallonsa kan Naj datai mugun laushi sbd har wani irin jiri me qarfi take gani daga zaunen cikin kulawa da mamaki yace"
Naj yakamata fa kije gida kisamu hutawa da abinci,you don't you look good kinsan Kuma yanayinki kema masu ciki ba'a son suna saka damuwa irin haka,"""kallon Marshal yayi Yana cewa"
Inaga yakamata ka kaita gida yanayinta ya nuna ta galabaitu sosai.
Tsit dakin sukai kowa wuta na dauke Masa musamman Hanifa da anty Amina dasu kadaine Basu San da cikinba sai Isma'eel Amma shi me cikin yasani yau din sai Sarah datafi kowa sanin komai.
Batareda anty Amina tasaniba tace"
Waye me cikin??
Kallonta Dr sa'id yayi sai alokacin ya lura da yanayin kowa yake fahimtar ba kowane kenan yasan da maganar cikin ba ya Dan juyo Yana kallon Naj datai zuru takasa dagowa jikinta amatuqar sake yayi Dan gyaran murya Yana kallon Anty Amina yace"
Tana buqatan zuwa gida koma yayane."ya juya ya nufi kofa zai fice Marshal ya dago sai alokacin ya kalleta lokacinda take bude Baki jiki ba nauyi tace"
Lafiyata kalau banajin komai Zan zaun.....
Akaro na farko da kowa yaji tsawar Marshal Da ba Naj din kawaiba Hanifa ma da anty Amina Saida suka Sha jinin jikinsu suna kallonsa cikin tsananin mamakin ganin bacin ransa shima akaro na farko da wani irin kallo dake sake saka Mata shakkar halinda take ciki Yana dauke Kai daga kallonta yace"
Kitashi ki koma gida yanzu,
Anty Amina ku maidata gida karta sake dawowa asibitin ta zauna gida.
Yana fadar hakan ya miqe ya nufi kofa ta dago tanabin bayansa da kallo zuciyarta na tsalle ahankali ta bude Baki zatai mgana Anty Amina ta tareta da cewa"
Tashi muje kinji abinda yace.
Hanifa kuwa kasa shiru tayi ta kalli Naj din data miqe Tasha gabansa zatai magana jiri ya dibeta tayi baya zata Fadi anty Amina da Sarah suka zaburo zasu tareta Amma yariga ya tareta ta hanyar riqota yana Mata wani kallon Yana sake boye fushinsa akanta yace"
Ke kanki baya daukan magana daya me sauki?
Ki aje wannan shirmen kije gida idan kuma kina shirin komawane gurin cire cikin daganan toh let me be very clear with you,
Idan wani Abu yasamu cikin Nan zakisan wayeni,nayi tunanin banzan tunaninki baikai kiyi tunanin cire ciko ajikinki ba Amma har Zaki iya zuwa wani asibitin daban tunda Nan Dr sa'id yaqi yarda da manufarki sbd kece Kika fi kowa shekara a duniyan Dan Haka kisa aranki wani Abu yasamu cikin Nan zakiga abinda bakyaso now get out of my sight.
Cikin rudu da mamaki Anty Amina take kallon Naj data Gama jiqa fuskarta da hawayen baqin cikin tayaya yasan da cikin har yasan tayi niyar zubar a hasale anty Amina tace"
Naj cikine dake kike son zubarwa?????
Cikin tsananin hawaye ta dago tana kallon fuskarsa dake a hade Babu sauki tako Ina ta bude Baki tace"
Ban aikata......wani wanan Mari ne ya sauka fuskarta Wanda yasata faduwa zaune da sauri hanifa ta sauko gado ta qaraso ta riqe ummu da basusan da isowarta ba Saida tayi Marin.
Dr sa'id ma da Isma'eel matsowa sukai suna bawa umman hakuri duk da kowa yashiga mamakin jin abinda Naj din taso aikatawa.
Wasu sabbin hawayene suka tsinkewa Naj takasa dagowa tana sake qaramin kuka ahankali
Ya rintse idanuwansa tareda Dan sake kame fuska ya kamo hannuta daya ya damqa cikin na anty Amina Yana cewa"
Ki kaita gida kawai.
Baiso zancen yafita Haka ba yaso yabarshi a tsakaninsu Amma taja zancen yafita sbd rashin Jin ta.
Umma kallonta take zuciyarta na zafi ta tiriri Tama kasa cewa komai sbd zuciya data Gama cinta
Hanifa ta Kama hannun umman suka Isa bakin gadonta ta zauna tana bude Baki ahankali tace"
Umma Dan Allah kiyi hkr karkiyi irin wannan fushin addua zamu taru muyi Mata,tayi lafi babba Kam wannan karon Amma Dan Allah Kar ayi fushi da ita tashiga damuwa kuma wani ciwon yashigeta tunda har dai akwai cikin.
Fuzgarta anty Amina tayi Dr sa'id da Isma'eel yabita Yana cewa"
Kibita ahankali sbd yanayinta Mana.
Kala Bata samu cewa ko wannnensuba sbd zuciya data Gama cinyeta itama.
Sarah da duk tagama Shiga rikita rikita ita ta Isa motar Naj dasuka zo da ita da sauri,
Anty Amina ta bude baya ta tura Naj din da lokacin take kuka sosai na abun duniya daya rufto mata tonon asiri cikin dare guda.
A mota Babu abinda Anty Amina keyi sai tsokin baqin ciki akai akai
Tanajin badan cikin ba Kamar ta rufe Naj din da mugun duka da zagi.