Sashe 57
Deen Marshall Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har suka Gama bakin Hannah ne kawai ke tashi agurin Wanda duk da Marshal din take maganar Naj dai bayan kunnuwanta Dake saurare ko idanuwanta taqi Basu musamman dataga yanda yakeyi Yana kallonta akaikai.
Tana gamawa ta miqe tabar gurin Takoma bedroom ta zauna kan kujera tana sauraron yanda zuciyarta ke bugawa da zafi take idanuwanta suka cikoda hawayen baqin cikin barin Hannah ta zuwar musu harma da kwana gashi bataga alamar Hannah din zata tafiba ayau.
Saidata lallashi zuciyarta ta nutsu kafin ta miqe tasake fitowa lokacin tuni sukabaro dining Yana zaune Palo Yana waya Hannah din na zaune ta kafesa da idanuwa Kamar mayya tana kallon izzarsa da kamewarsa tareda ainihin sirrin kyau da kwarjini da Allah yayi Masa.
Qarasowa tayi fuskarta akansa tana sauya yanayinta zuwa bayyanarda nauyin da cikinta yayi Mata
Yana wayar ya dago yana kallonta tana tahowar ya miqa Mata hannunsa daya ta Kama ya zaunar da ita Kan qafafunsa da Yana kallon fuskarta da alamar lafiya dai ko?
Gyada Masa Kai tayi kafin ta Dan kalli Hannah data bala'in hade fuskar takaicin Naj da baqin cikinta Yana bayyane Kan fuskarta.
Cikin nutsuwa da muryarta me sanyi da Bata canjaba tace"
Hannah Yaya aiki zance ko karatu?
Banza Hannah din Tai Mata Kamar Bata jitaba saidataga Marshal din na kokarin Gama wayar kafin ta Dan kalli Naj din a wulaqance tace"
Ko wanne kike nufi lafiya kalau musamman yanzu dazan zauna Nan cikin na gida karatun zaifi tafiya kalau.
Gama wayar yayi tareda kallon Naj dake jikinsa ya kamo fuskarta da hannunsa dayan yakama bakinta yayi kissing kafin ya miqe Yana riqeda hannunta suka nufa kofa yakuma kissing hannunta yace"
Saina dawo,ki kula da kanki da Bby okay?????
Murmushi tasakar masa tana gyada Kai kafin tace"
Take care too.
Bayan fitarsa komawa tayi palonta ta zauna tareda daukan remote ta kunna TV tana kallo tana karba waya akai akai Bata sake bi takan Hannah ba.
Kamar yanda tasaba zuwan Hannah Bai hanata komaiba,data Gama abincin yamma taje tayin wanka ta sauya ado duk da ko lokacin ba wasu kaya masu takura tasakaba sai qamshinta takeyi tana fitowa Palo Yana dawowa,
Yana shigowa da Hannah dake zaune tana chatting a waya yafara cin Karo taci adonta Sama sama yake amsa gaisuwarta sbd Mrs dinsa daya hango tana tahowa gabaki daya tauke hankalinsa,
Wani murmushinda Hannah Bata taba gani a fuskar Saba taga ya sakarwa Naj din Yana Dan bude Mata hannu daya ta qaraso ta shige tareda rungumesa tana cewa"
Barka da dawowa.
Da ido ya amsa Mata suna wucewa zuwa bedroom dinsa Dan yayi freshen up.
Zuwan Hannah gidan Bai qareta da komaiba bayan gagarumin baqin ciki da takaici Dan tunda tazo babu iskan datake shaqa a gidan bana baqin ciki da takaiciba.
Naj gabaki daya ta iskance a gidan tagama lalacewa Marshal Wanda shikuma dama hakan yafiso shiyasa gidan yafara gundurar Hannah Amma ta nace taqi tafi,
Ko ina,kowane lokaci Naj cikin jikinsa acikin gidan,
Kiss kuwa a gidan Kamar ruwan Sha suka daukesa ya koyar da ita hakan,
Dakansa yafara gundura da zaman Hannah a gidan sbd sunsaba koina harkokinsu sukeyi Amma yanzu kamai ya dauko saidai bedroom dinsu.
Itadai Naj Bata bi takan Hannah sbd yanzu batada wani fargaba akanta damuwanta dayane yanda tayi tayi dashi akan Hannah din Takoma inda tafito Amma yace tabarta ta zauna harta tafi Dan kanta sbd kamar sun samu Dan break ne program din datake.
Hannah Bata fara kawowa Naj matsala ba sai dataga Naj dai dagake tako Ina tagama cike Marshal da rayuwarsa Baya iya ganin kowace mace sai ita Dan Haka taqi yadda da amincewa hakan tafara yiwa Marshal din shishigin son nuna itama matarsa zata zama Nan gaba.
Gabaki daya shi baisan abinda yake faruwaba a gidan sbd rashin zamansa dakuma koya dawo yanzu Bai cika zama Nan palonba Yana dakinsa wannan sabon tsarin Naj ne wadda Hannah takaita iya maqurar hakurnta Dan kuwa yanzu dai da qarfi da yaji take Kai kanta garesa musamman idan Yana dakin geamin acan tafi samunsa sbd lokacin Naj na baccin safiya.
Al'amarin yafara isar Naj takira Hanifa cikin damuwa take fada Mata maganar sbd Yan kwanakin har fada sunyi akan tace sai Hannah ta tafi shikuma can mum Malika takirasa tasakasa Masa tattausan lafuzan roqan alfarman Hannah ta zauna gidan taqarasa 'yan kwanakin program na karatunta daya rage Mata.
Ya amince da hakan shiyasa yanzu zamanta gidan yakeda matsayi tunda ta tashi daga baquwar datace tazo weekend gashi yanzu kullum idan zai fita da safe kusan tare suke fita ya ajeta a Hanya taqarasa da taxi ko bus.
Numfashi Mai zafi Hanifa tasake cikin mamakin mum Malikan da Hannah dama takaicinsu tace"
Mezaisa qatuwar tsohuwar budurwa kamar Hannah tazo tazauna gidanku bayan ko haihuwar farko bakuiba,bayan hakan kowa yasan cewa son mijinki take batun yanzu ba.
Kalmar sonsa da Hannah keyi da Hanifan tafada ita tasake kashe jikin Naj din ta rintse ido kanta na neman sarawa zuwan Hannah gabaki daya ya hanata sukuni yanzu duk da Bata taba Bari Hannah din tagano rashin kunin nataba dashima kansa sbd karya gano zafin kishinta me tsanani.
Hajjo Dake zaune gefen Hanifa tanajin duk abinda suka tattauna tana Kuma iya jiyo damuwar dake cikin muryar Naj din itama al'amarin ya matuqar bata mamakin halin Malika Dan kuwa batai tunanin rashin tunanin nasu yakai can ba Dan Haka sai ranta ya soma baci da al'amarin tasan idan takira Marshal Tai Masa maganar ko yayane zaiji rashin Jin dadin Naj sbd ganin Kamar qararsa takawo akan wannan abun dazasu iya magana a tsakaninsu Dan hakan Bata kirasaba Saida aka kwana daya da maganar takira Dad Alfa ta sanar dashi komai tareda dorawa da cewan yasaka mum Malika takira Hannah tabar gidan Takoma masaukinta kokuma akama Mata wani gidan idan batason zama can.
Dad Sam baiji dadin al'amarinba musamman ya zaunarda Malika yafada Mata Marshal din yafada Masa baida ra'ayin auren Mata biyu kowace mace ma ba Hannah kawai ba,
Yayi Mata bayanin hakan yakuma fahimtar da ita ta zaunar da Hannah tafada Mata tabawa masu Sonta dama kawai tabar maganar JALAL din Amma shine ta turata sbd kawo fitina tsakanin Marshal din da matarsa.
Rufe ido yayi yai Mata fada sosai tareda cewa takira Hannah tabar gidan zai tura Mata isasun kudi takama wani gidan ta zauna Kuma tana gamawa ko sati Bai yadda taqara a qasarba Bata dawo gidaba.
Duk inda Rai yakai maqurar baci ran mum Malika yabaci sai kawai takira Naj tayi Mata fada tatas Wanda bayan Gori Babu abin daya qunsa Wanda duk yanda taso riqe kanta kasawa tayi Saida kuka yazo Mata ta kashe wayar tanayi.
Bayan Gama wayarsu mum Malika Marshal din takira shima tafada Masa irin fadan da Dad dinsa da hajjo sukai tareda Bata laifi tafada Masa takira matarsa tabata hakuri sbd ita Bata dauka abun zaizama abinda har Naj zata kasa tsayawa ayi maganarba anan tsakaninsu harsaita Kira hajjo da Dad Alfa tafada musu.
Zancen Bai Masa dadiba ko kadan musamman daya Kira dad dinsa yasake Masa maganar tareda sake bayyanar Masa da umarninsa na Hannah tabar gidan,
Hajjo ma fada Tai Masa sosai hakan duk saiya sakar Masa pressure sbd abinda Bai taba faruwa bane yau din yafaru sai yabawa Naj laifin rashin hakurinta data kasa fuskantarsa akan zancen harta kirasu hajjo da Dad Dan Haka daya dawo gidan dama itama kukan datasha zuciyarta tagama daukan 'daci sai kawai shedan yashiga tsakaninsu suka samu sabani me girma Wanda yasata kukan da Bata taba yiba tun aurenta dashi.
Shima fita yayi gidan sbd kukanta Dake neman qarasa rusa zuciyarsa Dan har cikin ransa yake jinsa Amma Dolene yayi Mata fadan abinda tai din.
Yini guda tayi adaki tana kuka cikin tsananin damuwa,fuskarta ta kumbura tayi jajir ahaka saiga Kiran Anty Amina tana dauka sai kawai ta fashewa Anty Aminan da kuka tana kasa magana,gabaki daya hankalin anty Amina dake taredasu hajjo yatashi Suma hankalinsu yatashi musamman hajjo anty Amina cikin damuwa me girma tace"
Naj lafiya kike wannan kukan Haka?
Meyake faruwane??
Cikin kuka tafara fadawa anty Amina komai taqare maganar da cewa"
Anty Amina Dan Allah nidai Zan dawo gida zuciyata takasa dauka,
Da wanne zanji?
Da kishinta Dake cina kokuwa da wannan masifar dazsuyita haddasa tsakanina dashi,
Zan dawo gida kawai sbd idan ban Dan tafiba zasu cigaba da hada fitanarda zata kawo babban fada a tsakaninmu banaso...
Shiru Anty Amina tayi sbd zamansu hajjo da Hanifa dake gurin yasa bazata iya fadar wata maganar ba sai kawai tahau bawa Naj din hakuri tana tausarta Akan karta taho gidan,
Katsewa wayar tayi batareda kowa yace komaiba ta kalli hajjo cikin tausasa al'amarin tace"
Bawani abun damuwa bane ai zasu daidaitane Daman Dole za'a ringa fada irin Haka.
Qala dai hajjo bataceba saima wayar dad alfa data lalubo ta saka Kira Yana dauka ta sanar dashi tanason ganinsa da matarsa.
Anty Amina dai sake Dan tausar hajjon tayi sbd ko Batai magana taga alamar Kamar yadauka zafi ranta ya baci,
Ta Jima gidan sai maraice tana ganin shigowar Dad Alfa da mum Malika tasan Magana zasuyi da hajjo ta miqe itada Hanifa suka nufi dakin Hanifa ta dauko gyalenta ta fice bayan ta gaidasu cikin biyayya.
Zama sukai bayan sun gaida hajjon wadda Bata tsaya batawa kanta lokaciba ta kallesu Kai tsaye tace"
Nace Hannah tabar gidan JALAL Bata bariba gashi matsalar tashin hankali tafara shigowa tsakaninsu yarinya da tsohon ciki za'a sakata damuwa matsala tabiyo baya,
Dan Haka ke Malika tunda kekika turata da manufar cusa kanta akansa bayan anfada Miki shi me auren yace baya ra'ayi yanzu duk da bamu San me gaba ta tanadarba sanin gaibu sai Allah Amma kisani wlh karki bini bashin rantsuwa duk aka samu babbar matsala akan Hannah har Najma tabaro gidanta tadawo to wlh ko sati bazata cikeba da dawowa zansa naki mijin yaqara aure sai kema kisamu lokacin fuskantar matsalar gabanki Dan Naga hadda rashin zafin hakan yasa kikeson mijin wata koreta yaqara aure.
Mum Malika dataji saukar zancen kamar saukar Aradu a girgice take kallon hajjon tana son gane ko rikicin tsufa ne murya na Dan rawa da mamaki tace"
Tana gamawa ta miqe tabar gurin Takoma bedroom ta zauna kan kujera tana sauraron yanda zuciyarta ke bugawa da zafi take idanuwanta suka cikoda hawayen baqin cikin barin Hannah ta zuwar musu harma da kwana gashi bataga alamar Hannah din zata tafiba ayau.
Saidata lallashi zuciyarta ta nutsu kafin ta miqe tasake fitowa lokacin tuni sukabaro dining Yana zaune Palo Yana waya Hannah din na zaune ta kafesa da idanuwa Kamar mayya tana kallon izzarsa da kamewarsa tareda ainihin sirrin kyau da kwarjini da Allah yayi Masa.
Qarasowa tayi fuskarta akansa tana sauya yanayinta zuwa bayyanarda nauyin da cikinta yayi Mata
Yana wayar ya dago yana kallonta tana tahowar ya miqa Mata hannunsa daya ta Kama ya zaunar da ita Kan qafafunsa da Yana kallon fuskarta da alamar lafiya dai ko?
Gyada Masa Kai tayi kafin ta Dan kalli Hannah data bala'in hade fuskar takaicin Naj da baqin cikinta Yana bayyane Kan fuskarta.
Cikin nutsuwa da muryarta me sanyi da Bata canjaba tace"
Hannah Yaya aiki zance ko karatu?
Banza Hannah din Tai Mata Kamar Bata jitaba saidataga Marshal din na kokarin Gama wayar kafin ta Dan kalli Naj din a wulaqance tace"
Ko wanne kike nufi lafiya kalau musamman yanzu dazan zauna Nan cikin na gida karatun zaifi tafiya kalau.
Gama wayar yayi tareda kallon Naj dake jikinsa ya kamo fuskarta da hannunsa dayan yakama bakinta yayi kissing kafin ya miqe Yana riqeda hannunta suka nufa kofa yakuma kissing hannunta yace"
Saina dawo,ki kula da kanki da Bby okay?????
Murmushi tasakar masa tana gyada Kai kafin tace"
Take care too.
Bayan fitarsa komawa tayi palonta ta zauna tareda daukan remote ta kunna TV tana kallo tana karba waya akai akai Bata sake bi takan Hannah ba.
Kamar yanda tasaba zuwan Hannah Bai hanata komaiba,data Gama abincin yamma taje tayin wanka ta sauya ado duk da ko lokacin ba wasu kaya masu takura tasakaba sai qamshinta takeyi tana fitowa Palo Yana dawowa,
Yana shigowa da Hannah dake zaune tana chatting a waya yafara cin Karo taci adonta Sama sama yake amsa gaisuwarta sbd Mrs dinsa daya hango tana tahowa gabaki daya tauke hankalinsa,
Wani murmushinda Hannah Bata taba gani a fuskar Saba taga ya sakarwa Naj din Yana Dan bude Mata hannu daya ta qaraso ta shige tareda rungumesa tana cewa"
Barka da dawowa.
Da ido ya amsa Mata suna wucewa zuwa bedroom dinsa Dan yayi freshen up.
Zuwan Hannah gidan Bai qareta da komaiba bayan gagarumin baqin ciki da takaici Dan tunda tazo babu iskan datake shaqa a gidan bana baqin ciki da takaiciba.
Naj gabaki daya ta iskance a gidan tagama lalacewa Marshal Wanda shikuma dama hakan yafiso shiyasa gidan yafara gundurar Hannah Amma ta nace taqi tafi,
Ko ina,kowane lokaci Naj cikin jikinsa acikin gidan,
Kiss kuwa a gidan Kamar ruwan Sha suka daukesa ya koyar da ita hakan,
Dakansa yafara gundura da zaman Hannah a gidan sbd sunsaba koina harkokinsu sukeyi Amma yanzu kamai ya dauko saidai bedroom dinsu.
Itadai Naj Bata bi takan Hannah sbd yanzu batada wani fargaba akanta damuwanta dayane yanda tayi tayi dashi akan Hannah din Takoma inda tafito Amma yace tabarta ta zauna harta tafi Dan kanta sbd kamar sun samu Dan break ne program din datake.
Hannah Bata fara kawowa Naj matsala ba sai dataga Naj dai dagake tako Ina tagama cike Marshal da rayuwarsa Baya iya ganin kowace mace sai ita Dan Haka taqi yadda da amincewa hakan tafara yiwa Marshal din shishigin son nuna itama matarsa zata zama Nan gaba.
Gabaki daya shi baisan abinda yake faruwaba a gidan sbd rashin zamansa dakuma koya dawo yanzu Bai cika zama Nan palonba Yana dakinsa wannan sabon tsarin Naj ne wadda Hannah takaita iya maqurar hakurnta Dan kuwa yanzu dai da qarfi da yaji take Kai kanta garesa musamman idan Yana dakin geamin acan tafi samunsa sbd lokacin Naj na baccin safiya.
Al'amarin yafara isar Naj takira Hanifa cikin damuwa take fada Mata maganar sbd Yan kwanakin har fada sunyi akan tace sai Hannah ta tafi shikuma can mum Malika takirasa tasakasa Masa tattausan lafuzan roqan alfarman Hannah ta zauna gidan taqarasa 'yan kwanakin program na karatunta daya rage Mata.
Ya amince da hakan shiyasa yanzu zamanta gidan yakeda matsayi tunda ta tashi daga baquwar datace tazo weekend gashi yanzu kullum idan zai fita da safe kusan tare suke fita ya ajeta a Hanya taqarasa da taxi ko bus.
Numfashi Mai zafi Hanifa tasake cikin mamakin mum Malikan da Hannah dama takaicinsu tace"
Mezaisa qatuwar tsohuwar budurwa kamar Hannah tazo tazauna gidanku bayan ko haihuwar farko bakuiba,bayan hakan kowa yasan cewa son mijinki take batun yanzu ba.
Kalmar sonsa da Hannah keyi da Hanifan tafada ita tasake kashe jikin Naj din ta rintse ido kanta na neman sarawa zuwan Hannah gabaki daya ya hanata sukuni yanzu duk da Bata taba Bari Hannah din tagano rashin kunin nataba dashima kansa sbd karya gano zafin kishinta me tsanani.
Hajjo Dake zaune gefen Hanifa tanajin duk abinda suka tattauna tana Kuma iya jiyo damuwar dake cikin muryar Naj din itama al'amarin ya matuqar bata mamakin halin Malika Dan kuwa batai tunanin rashin tunanin nasu yakai can ba Dan Haka sai ranta ya soma baci da al'amarin tasan idan takira Marshal Tai Masa maganar ko yayane zaiji rashin Jin dadin Naj sbd ganin Kamar qararsa takawo akan wannan abun dazasu iya magana a tsakaninsu Dan hakan Bata kirasaba Saida aka kwana daya da maganar takira Dad Alfa ta sanar dashi komai tareda dorawa da cewan yasaka mum Malika takira Hannah tabar gidan Takoma masaukinta kokuma akama Mata wani gidan idan batason zama can.
Dad Sam baiji dadin al'amarinba musamman ya zaunarda Malika yafada Mata Marshal din yafada Masa baida ra'ayin auren Mata biyu kowace mace ma ba Hannah kawai ba,
Yayi Mata bayanin hakan yakuma fahimtar da ita ta zaunar da Hannah tafada Mata tabawa masu Sonta dama kawai tabar maganar JALAL din Amma shine ta turata sbd kawo fitina tsakanin Marshal din da matarsa.
Rufe ido yayi yai Mata fada sosai tareda cewa takira Hannah tabar gidan zai tura Mata isasun kudi takama wani gidan ta zauna Kuma tana gamawa ko sati Bai yadda taqara a qasarba Bata dawo gidaba.
Duk inda Rai yakai maqurar baci ran mum Malika yabaci sai kawai takira Naj tayi Mata fada tatas Wanda bayan Gori Babu abin daya qunsa Wanda duk yanda taso riqe kanta kasawa tayi Saida kuka yazo Mata ta kashe wayar tanayi.
Bayan Gama wayarsu mum Malika Marshal din takira shima tafada Masa irin fadan da Dad dinsa da hajjo sukai tareda Bata laifi tafada Masa takira matarsa tabata hakuri sbd ita Bata dauka abun zaizama abinda har Naj zata kasa tsayawa ayi maganarba anan tsakaninsu harsaita Kira hajjo da Dad Alfa tafada musu.
Zancen Bai Masa dadiba ko kadan musamman daya Kira dad dinsa yasake Masa maganar tareda sake bayyanar Masa da umarninsa na Hannah tabar gidan,
Hajjo ma fada Tai Masa sosai hakan duk saiya sakar Masa pressure sbd abinda Bai taba faruwa bane yau din yafaru sai yabawa Naj laifin rashin hakurinta data kasa fuskantarsa akan zancen harta kirasu hajjo da Dad Dan Haka daya dawo gidan dama itama kukan datasha zuciyarta tagama daukan 'daci sai kawai shedan yashiga tsakaninsu suka samu sabani me girma Wanda yasata kukan da Bata taba yiba tun aurenta dashi.
Shima fita yayi gidan sbd kukanta Dake neman qarasa rusa zuciyarsa Dan har cikin ransa yake jinsa Amma Dolene yayi Mata fadan abinda tai din.
Yini guda tayi adaki tana kuka cikin tsananin damuwa,fuskarta ta kumbura tayi jajir ahaka saiga Kiran Anty Amina tana dauka sai kawai ta fashewa Anty Aminan da kuka tana kasa magana,gabaki daya hankalin anty Amina dake taredasu hajjo yatashi Suma hankalinsu yatashi musamman hajjo anty Amina cikin damuwa me girma tace"
Naj lafiya kike wannan kukan Haka?
Meyake faruwane??
Cikin kuka tafara fadawa anty Amina komai taqare maganar da cewa"
Anty Amina Dan Allah nidai Zan dawo gida zuciyata takasa dauka,
Da wanne zanji?
Da kishinta Dake cina kokuwa da wannan masifar dazsuyita haddasa tsakanina dashi,
Zan dawo gida kawai sbd idan ban Dan tafiba zasu cigaba da hada fitanarda zata kawo babban fada a tsakaninmu banaso...
Shiru Anty Amina tayi sbd zamansu hajjo da Hanifa dake gurin yasa bazata iya fadar wata maganar ba sai kawai tahau bawa Naj din hakuri tana tausarta Akan karta taho gidan,
Katsewa wayar tayi batareda kowa yace komaiba ta kalli hajjo cikin tausasa al'amarin tace"
Bawani abun damuwa bane ai zasu daidaitane Daman Dole za'a ringa fada irin Haka.
Qala dai hajjo bataceba saima wayar dad alfa data lalubo ta saka Kira Yana dauka ta sanar dashi tanason ganinsa da matarsa.
Anty Amina dai sake Dan tausar hajjon tayi sbd ko Batai magana taga alamar Kamar yadauka zafi ranta ya baci,
Ta Jima gidan sai maraice tana ganin shigowar Dad Alfa da mum Malika tasan Magana zasuyi da hajjo ta miqe itada Hanifa suka nufi dakin Hanifa ta dauko gyalenta ta fice bayan ta gaidasu cikin biyayya.
Zama sukai bayan sun gaida hajjon wadda Bata tsaya batawa kanta lokaciba ta kallesu Kai tsaye tace"
Nace Hannah tabar gidan JALAL Bata bariba gashi matsalar tashin hankali tafara shigowa tsakaninsu yarinya da tsohon ciki za'a sakata damuwa matsala tabiyo baya,
Dan Haka ke Malika tunda kekika turata da manufar cusa kanta akansa bayan anfada Miki shi me auren yace baya ra'ayi yanzu duk da bamu San me gaba ta tanadarba sanin gaibu sai Allah Amma kisani wlh karki bini bashin rantsuwa duk aka samu babbar matsala akan Hannah har Najma tabaro gidanta tadawo to wlh ko sati bazata cikeba da dawowa zansa naki mijin yaqara aure sai kema kisamu lokacin fuskantar matsalar gabanki Dan Naga hadda rashin zafin hakan yasa kikeson mijin wata koreta yaqara aure.
Mum Malika dataji saukar zancen kamar saukar Aradu a girgice take kallon hajjon tana son gane ko rikicin tsufa ne murya na Dan rawa da mamaki tace"