Sashe 5
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
.......Babu 6ata lokaci aka shiga shirin bikinmu da doctor, domin iyayena basa son wata yacika al'adata tazo ba'a gidan mijinaba.
Aranar wata juma'a aka ďaura aurena da doctor Isma'il, mutane dayawa sunsha mamakin aurar dani da'akayi, saidai basuda dama tsogumi tunda gidansu doctor Isma'il ba wasu masu 'kazamin kuďi bane saidai rufin asirin ALLAH, wannan ya hana mutane ďafewa aka kuďi abbanah yagani, saidai hakan bai hanasu yawan hasashe da hange2n daliliba, saidai sun rasa tsani ko tubalin hangowa, dan masu iya magana nacewa wani sirri sai hanji kasanshi.
Da yamma akaje walima mai 'kayatarwa da birgewa, dayawa abokan Dr Isma'il sunyi mamakin ganina amatsayin matarsa, suna mamakin yanda akayi ya auri 'karamar yarinya haka, amma tunda basuda mai basu amsa sai sukayi gum, kamar ansakama kofar fada kwaďo.
Waleemar ta 'kayatar sosai, karfe tara na dare aka tashi, gida aka maidani sanan akayi shirin iza 'keyata makarantar samun ladan aljanna, wato gidan miji, nasha kuka sosai na rabuwa da iyayena dakuma ďan kanina Deeni.
An kaini gidansu doctor wanda zai zama familyna na biyu ayanzu, 6angaren mama aka kaini, dukda idanuna suna sinkife cikin hijjabi, ina a kwatan kwacin makauniyane, wanan bai hanani ďaukar sautin maganganun danginaba masu ambatar sunan wadda zata maye gurbin uwar mijinaba ayanzu, an dan'ka amanata ahannun mama, kuma ta kar6a tayi ammanar ri'keni amatsayin ďiya kamarsu doctor, to nimadai tawa zuciyar ta rungumeta amatsayin uwa tunda aure ya nisantani da gwaggota, bayan ďan faďa da nasiha aka kaini 6angarena wanda zai kasance fadata afanin sarautar gidan miji, masu kawoni basu wani ďauki dogon lokaciba suka fara kama gabansu dan komawa tasu fadojin domin kula danasu iyalin, kafin na farga gidan yayi tsit tamkar anyi ruwan sama anďauke, aunty salma kawai aka bari tana ďan gyaramin inda aka 6ata, itama zuwa wani lokaci tayimin halin ruwa, dankuwa bansan ta suďaďa ta ficeba saidai na riski shiru wai rai yayi halinsa.
Abu biyu suka giftamin awanan lokacin, wato tausayin kai, da jimamin rabuwa da iyaye gatan 'ya'ya, agefe kuma ga wani tsoro dayake neman titsiyeni sakamakon jin shiru danayi narashinjin rai mai motsi akusadani.
Ina nan cikin halin gajeren numfashi da dogon tunani, naji sallamar angon 'kamshi da gayyar abokansa masu masa rakiyar zuwa ďakin amaryar tasa, saidai afalo ya taka musu birki tareda mi'ka godiyar 'ko'karin dasuka nuna na fiddashi kunyar wanan rana, suduka sai suka shanya baki suna masa kallon sama da 'kasa, yayi murmushi yayinda shima yake maida musu murtanin kallon kwaji dashi, Raheem ya ce, "mutumina abin 'yar hakace ko?", doctor ya kaďa kai alamar babu shakku akan furicin abokin nasa da inda yadosa, to suma sun masa uzuri, dan dama daniyyar haka suka iso, tunda al'adarsuce haka, idan sun rako aboki basa fiya zazzarin shiga inda amarya take, daga bakin 'kofa suke tsayawa aja doguwar addu'a kowa yacika rigarsa da iska.
To shima sun masa addu'ar da fatan alkairi harda na dawowa suna awata tara masu zuwa, 'yar dariya kawai yayi yana musu sallama dafaďin ALLAH ya huce gajiya.
Ina zaune akan gado lullu6e cikin gyale jaa sai zabga 'kamshi nake wanda akasan amarya dashi, doctor yashigo da sallama cikin muryarsa mai shiga 6argon jiki da jini, tuni wata sabuwar nutsuwa tazo mini danjin ma'abocin 'kamshi yana kusantoni, acan kasan ma'koshi na amsa, cikin takunsa na burgewa ya 'karaso inda nake, ya ajiye ďan madaidaicin jakka mai kyawun gsk akusada gadon.
Gadon ya hawo yana faďin amarsu ta ango mai daďin suna, ta angonta Isma'il, ya zauna akusadani tareda yaye gyalen dana lullu6a dashi, ahankali yafurta "AMINCIN ALLAH YA TABBATA AGAREKI HASKE MAI HASKAKA ZUCIYA, IMAN MAI FASSARAR IMANIIIII!!!".
kasa nayi da kaina inaďan murmushi, yay 'yar dariya mai 'kayatarwa aikunya ta 'kare, tunda yau kin zama tawa ni kaďai, hannu nasa na rufe fuskata.
Iman Ta hurema Reefat idanu, ajiyar zuciya Reefat taja mai 'karfi, suka tuntsure da dariya gaba ďaya, iman ta ce, "kai Reefat gaba ďaya kin zuba min idanu, xoxo ta ce, "kamar tana hangen daren farkonku!."
To 'yammata aini ba haka nake nufiba, dama abinda kuke jira kuji kenan to bazan faďaba, aiko da kin cucemu dan nan muke jira muji, o, ke xoxo zan faďama momy aimiki aure kafin ki ida 'konewa wlhy, garama Reefat kaďan yarage ale'ka turaka😁👌🏻lol, ta faďa tana shiga bayi domin yin alwala.
Tayo alwala tafito, xoxo ta ce, "oh ke iman ashe kinsan hanyar.........saikuma tayi shiru dan ganin hararar da iman take watsa mata, suka tuntsure da dariya itada Reefat, yayinda iman ta kabbara sallah tana murmushi.
Bayan sun idar da sallah suka sake zama, Reefat ta ce, "dan ALLAH iman kibamu labarin komai karki rage mana, dan nasanki da shegiyar kunya.
Iman ta ri'ke ha6a kai Reefat ALLAH ya shiryaki, zandai faďi abinda bakina zai iya, amma ba komaiba, xoxo ta ce, "da wanan surutun mudai aci gaba".
Iman taci gaba da faďin, cikin sanyin murya na ce, "masa ina yini fuskata na rufe da tafin hannuna.
Ya ce, "a'a bazan amsaba saikin buďe fuskarki, dole na buďe fuskata sannan na gaisheshi, ya amsa cikin shau'ki ya ce, "ya gajiyar biki?, nai murmushi bance komaiba, yaďanja hancina miyasa kike da yawan kunya iman?, nanma shiru nayi dan gaba đaya atakure nake, kunyarsa duk ta gallebeni.
Mik'ewa yayi yana murmushi yafice, babu daďewa yadawo da filet ahannunsa da kofuna, saman kafet (carpet ) ďin dake gaban gadon yazauna, yajuye gasassaun 'yan shila daketa tashin kamshi, yazuba madarar akofuna.
Saudatttt!!! Yakira sunana ahankali, tareda ďanjan sunan, na ďago ina kallonsa tareda faďin na'am, ya ce, "taso kici abinci nasan kinajin yunwa.
Na ce, "na k'oshi".
Ya ce, "k'oshi kuma?, zadai ki k'oshi yanzu, yafaďa yana k'arasowa gareni, cak ya ďaukeni ya dire ak'asa sanan shima ya zauna, jikinsa yajawoni bari kiga ďura zan miki yanzu.
Na ce, "dan ALLAH kayi ha'kuri zanci da kaina, haka nayita tura naman nan ina kora madara badan nasoba.
Bayan mun gama ya ce, "yana zuwa, na ce, "masa to", yana fita nasakama k'ofar key.
wai kunsan wani abu??.
Sukace a'a saikin faďa.
Nifa duk wanan abun dayake faruwa babu tsoronnan da ake faďa na amarya ga angonta araina, danni wlhy bansan idan anyi aure mi'akeyiba, rufe ďaki danayi, nayi hakane dan inajin kunyarsa, amma badan ina tsoron faruwar wani abuba.
Su xoxo sukasa mata dariya, lallai 'yammata kin haďu.
Iman tayi 'yar dariya, ina gaya muku nacire kayana nasa na barci, na ďane gado na kwanta.
Cikin barci naji ana shafani, abinda baka sababa dan haka natashi afirgice tareda wage baki zanyi ihu.
Doctor yasa lallausan hannunsa ya rufe mini baki yana faďin iman nine fa, cikin rawar jiki na ce, "dan ALLAH ka dainamin wanan abun, wlhy gwaggo ta ce, "mini iskancine, kullum tanamin gargaďi, kokanaso na zubar da mutuncina??.
Doctor ya kunna fitilar dake gefen gadon, yakamo hannuna ya zaunar ya ce, "tokiyi ha'kuri nadaina yimiki zoki kwanta, na ce, "saidai na koma 'kasa, ya ce, "a'a yi kwanciyarki, nibari na kwanta saman kujera.
Haka yakoma saman kujerar dake a ďakin ya kwanta, nima na koma nakeanta atsorace, cikin ikon ALLAH babu daďeqa barci yay gaba dani dan akwai gajiyar biki a tattare dani.
Shikam doctor yakasa barci, yana mamakin dama azamaninnan da aka lalace akwai yaran dabasu san minene aureba, lalai shikam yayi babbar sa'a, idan yatuna abokansa dayawa, waďanda bayan aurensu suke masa tambaya akan suffofin mace mai cikakken burci, saboda kokwanto dasuka shiga akan nasu matan, yagodema ALLAH dabai kasance mazinaciba, bare ALLAH ya jarabceshi da auren mazinaciya, haka yayta tunane tunane har barci ya saceshi.
Kiran sallar farko ya farka, yatashi yaje bayi yay alwala, yayi raka'atainul fijir, saida aka kira sallar farko sanan yatasheni yafice masallaci.
Saida gari yaya sha sanan doctor yadawo, zuwa lokacin harna sake 6ingirewa akan sallayar dan barcin bai isheniba, yabini da kallo yana murmushi, akan la66ansa yafurta 'yarrigima kenan, ďaukata yay caj yadire agadon sanan shima ya hawo, ahankali yanutsani da jikinsa gudun karna tashi nayi masa mazurai, nikam nariga nayi nisa abarci bansan bikin dayakeyiba ma...............✍🏻
💕💚💕
Page.....6⃣
Aranar wata juma'a aka ďaura aurena da doctor Isma'il, mutane dayawa sunsha mamakin aurar dani da'akayi, saidai basuda dama tsogumi tunda gidansu doctor Isma'il ba wasu masu 'kazamin kuďi bane saidai rufin asirin ALLAH, wannan ya hana mutane ďafewa aka kuďi abbanah yagani, saidai hakan bai hanasu yawan hasashe da hange2n daliliba, saidai sun rasa tsani ko tubalin hangowa, dan masu iya magana nacewa wani sirri sai hanji kasanshi.
Da yamma akaje walima mai 'kayatarwa da birgewa, dayawa abokan Dr Isma'il sunyi mamakin ganina amatsayin matarsa, suna mamakin yanda akayi ya auri 'karamar yarinya haka, amma tunda basuda mai basu amsa sai sukayi gum, kamar ansakama kofar fada kwaďo.
Waleemar ta 'kayatar sosai, karfe tara na dare aka tashi, gida aka maidani sanan akayi shirin iza 'keyata makarantar samun ladan aljanna, wato gidan miji, nasha kuka sosai na rabuwa da iyayena dakuma ďan kanina Deeni.
An kaini gidansu doctor wanda zai zama familyna na biyu ayanzu, 6angaren mama aka kaini, dukda idanuna suna sinkife cikin hijjabi, ina a kwatan kwacin makauniyane, wanan bai hanani ďaukar sautin maganganun danginaba masu ambatar sunan wadda zata maye gurbin uwar mijinaba ayanzu, an dan'ka amanata ahannun mama, kuma ta kar6a tayi ammanar ri'keni amatsayin ďiya kamarsu doctor, to nimadai tawa zuciyar ta rungumeta amatsayin uwa tunda aure ya nisantani da gwaggota, bayan ďan faďa da nasiha aka kaini 6angarena wanda zai kasance fadata afanin sarautar gidan miji, masu kawoni basu wani ďauki dogon lokaciba suka fara kama gabansu dan komawa tasu fadojin domin kula danasu iyalin, kafin na farga gidan yayi tsit tamkar anyi ruwan sama anďauke, aunty salma kawai aka bari tana ďan gyaramin inda aka 6ata, itama zuwa wani lokaci tayimin halin ruwa, dankuwa bansan ta suďaďa ta ficeba saidai na riski shiru wai rai yayi halinsa.
Abu biyu suka giftamin awanan lokacin, wato tausayin kai, da jimamin rabuwa da iyaye gatan 'ya'ya, agefe kuma ga wani tsoro dayake neman titsiyeni sakamakon jin shiru danayi narashinjin rai mai motsi akusadani.
Ina nan cikin halin gajeren numfashi da dogon tunani, naji sallamar angon 'kamshi da gayyar abokansa masu masa rakiyar zuwa ďakin amaryar tasa, saidai afalo ya taka musu birki tareda mi'ka godiyar 'ko'karin dasuka nuna na fiddashi kunyar wanan rana, suduka sai suka shanya baki suna masa kallon sama da 'kasa, yayi murmushi yayinda shima yake maida musu murtanin kallon kwaji dashi, Raheem ya ce, "mutumina abin 'yar hakace ko?", doctor ya kaďa kai alamar babu shakku akan furicin abokin nasa da inda yadosa, to suma sun masa uzuri, dan dama daniyyar haka suka iso, tunda al'adarsuce haka, idan sun rako aboki basa fiya zazzarin shiga inda amarya take, daga bakin 'kofa suke tsayawa aja doguwar addu'a kowa yacika rigarsa da iska.
To shima sun masa addu'ar da fatan alkairi harda na dawowa suna awata tara masu zuwa, 'yar dariya kawai yayi yana musu sallama dafaďin ALLAH ya huce gajiya.
Ina zaune akan gado lullu6e cikin gyale jaa sai zabga 'kamshi nake wanda akasan amarya dashi, doctor yashigo da sallama cikin muryarsa mai shiga 6argon jiki da jini, tuni wata sabuwar nutsuwa tazo mini danjin ma'abocin 'kamshi yana kusantoni, acan kasan ma'koshi na amsa, cikin takunsa na burgewa ya 'karaso inda nake, ya ajiye ďan madaidaicin jakka mai kyawun gsk akusada gadon.
Gadon ya hawo yana faďin amarsu ta ango mai daďin suna, ta angonta Isma'il, ya zauna akusadani tareda yaye gyalen dana lullu6a dashi, ahankali yafurta "AMINCIN ALLAH YA TABBATA AGAREKI HASKE MAI HASKAKA ZUCIYA, IMAN MAI FASSARAR IMANIIIII!!!".
kasa nayi da kaina inaďan murmushi, yay 'yar dariya mai 'kayatarwa aikunya ta 'kare, tunda yau kin zama tawa ni kaďai, hannu nasa na rufe fuskata.
Iman Ta hurema Reefat idanu, ajiyar zuciya Reefat taja mai 'karfi, suka tuntsure da dariya gaba ďaya, iman ta ce, "kai Reefat gaba ďaya kin zuba min idanu, xoxo ta ce, "kamar tana hangen daren farkonku!."
To 'yammata aini ba haka nake nufiba, dama abinda kuke jira kuji kenan to bazan faďaba, aiko da kin cucemu dan nan muke jira muji, o, ke xoxo zan faďama momy aimiki aure kafin ki ida 'konewa wlhy, garama Reefat kaďan yarage ale'ka turaka😁👌🏻lol, ta faďa tana shiga bayi domin yin alwala.
Tayo alwala tafito, xoxo ta ce, "oh ke iman ashe kinsan hanyar.........saikuma tayi shiru dan ganin hararar da iman take watsa mata, suka tuntsure da dariya itada Reefat, yayinda iman ta kabbara sallah tana murmushi.
Bayan sun idar da sallah suka sake zama, Reefat ta ce, "dan ALLAH iman kibamu labarin komai karki rage mana, dan nasanki da shegiyar kunya.
Iman ta ri'ke ha6a kai Reefat ALLAH ya shiryaki, zandai faďi abinda bakina zai iya, amma ba komaiba, xoxo ta ce, "da wanan surutun mudai aci gaba".
Iman taci gaba da faďin, cikin sanyin murya na ce, "masa ina yini fuskata na rufe da tafin hannuna.
Ya ce, "a'a bazan amsaba saikin buďe fuskarki, dole na buďe fuskata sannan na gaisheshi, ya amsa cikin shau'ki ya ce, "ya gajiyar biki?, nai murmushi bance komaiba, yaďanja hancina miyasa kike da yawan kunya iman?, nanma shiru nayi dan gaba đaya atakure nake, kunyarsa duk ta gallebeni.
Mik'ewa yayi yana murmushi yafice, babu daďewa yadawo da filet ahannunsa da kofuna, saman kafet (carpet ) ďin dake gaban gadon yazauna, yajuye gasassaun 'yan shila daketa tashin kamshi, yazuba madarar akofuna.
Saudatttt!!! Yakira sunana ahankali, tareda ďanjan sunan, na ďago ina kallonsa tareda faďin na'am, ya ce, "taso kici abinci nasan kinajin yunwa.
Na ce, "na k'oshi".
Ya ce, "k'oshi kuma?, zadai ki k'oshi yanzu, yafaďa yana k'arasowa gareni, cak ya ďaukeni ya dire ak'asa sanan shima ya zauna, jikinsa yajawoni bari kiga ďura zan miki yanzu.
Na ce, "dan ALLAH kayi ha'kuri zanci da kaina, haka nayita tura naman nan ina kora madara badan nasoba.
Bayan mun gama ya ce, "yana zuwa, na ce, "masa to", yana fita nasakama k'ofar key.
wai kunsan wani abu??.
Sukace a'a saikin faďa.
Nifa duk wanan abun dayake faruwa babu tsoronnan da ake faďa na amarya ga angonta araina, danni wlhy bansan idan anyi aure mi'akeyiba, rufe ďaki danayi, nayi hakane dan inajin kunyarsa, amma badan ina tsoron faruwar wani abuba.
Su xoxo sukasa mata dariya, lallai 'yammata kin haďu.
Iman tayi 'yar dariya, ina gaya muku nacire kayana nasa na barci, na ďane gado na kwanta.
Cikin barci naji ana shafani, abinda baka sababa dan haka natashi afirgice tareda wage baki zanyi ihu.
Doctor yasa lallausan hannunsa ya rufe mini baki yana faďin iman nine fa, cikin rawar jiki na ce, "dan ALLAH ka dainamin wanan abun, wlhy gwaggo ta ce, "mini iskancine, kullum tanamin gargaďi, kokanaso na zubar da mutuncina??.
Doctor ya kunna fitilar dake gefen gadon, yakamo hannuna ya zaunar ya ce, "tokiyi ha'kuri nadaina yimiki zoki kwanta, na ce, "saidai na koma 'kasa, ya ce, "a'a yi kwanciyarki, nibari na kwanta saman kujera.
Haka yakoma saman kujerar dake a ďakin ya kwanta, nima na koma nakeanta atsorace, cikin ikon ALLAH babu daďeqa barci yay gaba dani dan akwai gajiyar biki a tattare dani.
Shikam doctor yakasa barci, yana mamakin dama azamaninnan da aka lalace akwai yaran dabasu san minene aureba, lalai shikam yayi babbar sa'a, idan yatuna abokansa dayawa, waďanda bayan aurensu suke masa tambaya akan suffofin mace mai cikakken burci, saboda kokwanto dasuka shiga akan nasu matan, yagodema ALLAH dabai kasance mazinaciba, bare ALLAH ya jarabceshi da auren mazinaciya, haka yayta tunane tunane har barci ya saceshi.
Kiran sallar farko ya farka, yatashi yaje bayi yay alwala, yayi raka'atainul fijir, saida aka kira sallar farko sanan yatasheni yafice masallaci.
Saida gari yaya sha sanan doctor yadawo, zuwa lokacin harna sake 6ingirewa akan sallayar dan barcin bai isheniba, yabini da kallo yana murmushi, akan la66ansa yafurta 'yarrigima kenan, ďaukata yay caj yadire agadon sanan shima ya hawo, ahankali yanutsani da jikinsa gudun karna tashi nayi masa mazurai, nikam nariga nayi nisa abarci bansan bikin dayakeyiba ma...............✍🏻
💕💚💕
Page.....6⃣