Sashe 45
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan munsha bidi'oin m aka saka amarya tsaka dangi namata fad'a, sai kuka takeyi, harda su aunty amasu nasiha (araina na CE, lallai su aunty anga duniya).
Bayan ankaita Yaya da mom sunmata suma aka kaita 6angaren su Iman, Dan babban uba yayi fad'a Dr kenan.
Tofa sabon salo nafad'a Dan ganin Dr isma'il yana sharar hawaye, bayason rabuwa da babynsa amma yazaiyi, daurewa yayi yayimata nasiha mai ratsa jiki, tanata kuka.
Dakansa Yakama hannunta har mortar daza'a kaita Inda abokan ango suke jira, yana sakata tafito da Sauri tana kuka, tafad'a jikin Dr tana fad'in itafa bazataba ta FASA auren.
Rungumeta yayi shima yana sharar kwallah, (na CE tofa kaga uba yana kuka 'yarsa zata gidan aure). Dak'yar ya lallashi Kansa yad'agota tareda sumbatar kanta, kiyi hak'uri kinji babyna wanan shine yak'in Matan, kowace mace haka akayimata, bakiga auntynki ba iman harta saba da gidanku, itama haka aka kawo mana ita tana kuka, momynki ma haka, gashi datayi hak'uri harta Haifa mana Ku, to kema ahankali zaki saba da Sabon family naki kinji.
Kai tad'aga masa tana shashshekar kuka, yashare mata hawayen yana murmushi, sanan Yakama hannunta yasake sakawa amotar, iman tashiga gefenta tareda k'anwar mom d'insu deexerh, aka saka dee... Atsakkiya.
Dr yarankwafo yana gayama iman magana akunne, ta jinnina kai tana kallonsa tace to.
Ya ce, "babyna ALLAH yabada sa'a kinji.
Su iman sukace amin.
Iman ta ce, " yauwa na manta musayeef na nan ad'akinka yana barci, karya tashi yayta kuka yaji gidan tsit.
Okey babu damuwa aii zuwa zanyi namayi wanka.
Daganan motocin amarya suka shilla, saida yaga 6acewarsu sanan Yakoma ciki,
A get yay gamo da marwan yajingina da Bango yanata kuka kamar wani mace, Dr ya girgiza kai tareda kama hannunsa suka Shiga ciki yana lallashinsa.
Na CE, "ALLAH sarki marwan abokiyar fad'a ta tafi sai hak'uri kuma aii........
*luv u oll my fans*
*(((S))).......murar
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
*_(page 49 & 50)_*
Tawagar amarya ta isa had'ad'd'en gidan Umar farukh, har yanzu dee.... Kuka takeyi, motar da aka d'akkotace kawai tashiga cikin gidan, sauran duk awaje suka tsaya.
Iman takama hannunta har k'ofar falon, sanan ta ce, "kiyi addu'a kafin ki shiga.
Cikin sauke ajiyar zuciya dee.... Tayi addu'a sanan suka k'arasa cikin bedroom d'inta dayagama had'uwa masha ALLAH.
Sauran mutanema sun shigo sunata zagaye ko ina, kowa sai yabawa yake, dan su Dr sunyi k'ok'ari wajen had'a 'Yar d'iyar tasu.
Dee.... Kam tanacan kangado mak'ale da hannun iman, ita adole tayi wayau kar iman ta gudu.
Bayan kamar awa biyu akafara cewa su fito, mutane suka fara ficewa gudun karsu rasa mota.
Kafin kace kwabo gidan tsit, sai iman kawai datake k'ara mata nasiha, danuna mata wasu turarurruka da yanda zatayi amfani dasu.
Kai kawai take d'aga mata tana hawaye, bayan tagama nuna mata tayimata sallama.
Tab aiisai dee.... Ta k'ank'ame iman tana sake bud'e sabon shafin kuka.
Itama iman d'in sai kuka takeyi.
Aunty Zainab ce taji shirun yayi yawa Dan haka tabiyo baya, sun burgeta sun kuma bata tausayi, dak'yar ta 6an6are dee.... Daga jikin iman, ta zaunar da ita kan gado tana lallashi, cikin dabara da wayo suka gudu suka barta.
******************
Jiki a sanyaye iman tashiga gidan, 6angaransu tawuce itadasu Raihan, suka shiga d'akinta itakuma tawuce d'akin doctor.
Yana kwance rungume da musayeef, idonsa biyu amma ya lumshesu yana d'an girgiza k'afa.
Iman tayi sallama tashigo, ahankali ya amsa baikuma bud'e idanunba.
Jiki a sanyaye tazauna gefensa saitin cikinsa, ta shafa kan musayeef dake saman cikin doctor, tasauke ajiyar zuciya wadda tasa dole doctor bud'e idanu akanta.
Takauda kanta Dan bataso yagane kuka takeyi, yunk'urawa yayi yatashi zaune, yakwantar da musayeef saman gadon sosai, rungumo iman yayi jikinsa kema kukan kikeyi ko?.
Yashafa cikinta yana murmushin kuka, yanzunan nima idan mace kika haifamin haka za'a d'aukemin ita kamar yanda aka d'aukemana khadija a yau?, haka za'a kuma k'ara d'auke mana husaina wata rana?.
Kai iman dama haka iyaye sukeji aranar auren 'ya'yansu??, murmushi iman tayi tana zubar da hawaye, tasauke huci mai zafi daga bakinta, hakane doctor, haka iyayenmu sukaji alokacin dasuka Baku mu, suna sonmu suka hak'ura sukabi umarnin ALLAH.
Amma wanan baihana maza k'untata zukatan matansuba, baihana namiji raina iyayenmuba saboda yana gadarar shi mijine.......
Manneta yayi sosai ajikinsa yana fad'in kuyi hak'uri my life insha ALLAH U mu bazamu zama daga cikin wad'ancan mazanba kinji.
Haka yaytayi mata kalamai masu d'ankaren dad'i hartayi shiru, daga nan aka bud'e shafin soyayya.
🏳
Amarya kam tunda su iman suka tafi tak'ara tsananta kukanta, dama angon yana gidan, kuma bai gayyaci wani abokiba domin sayen baki.
Suna tafiya yashiga d'akin amaryar tasa, tuni tausayinta yakamashi, jiki amace yahau gadon, d'agota yayi yarungume, yana lallashi.
Sorry my Khadee kibar kuka plzz, kukanki yana cin zuciyata, yau ranar farincikinmu ce mun mallaki juna amatsayin zaman dindindin.
Namiki alk'awarin zan kula dake tamkar agidanku.
Itadai tana jinsane kawai, amma ita kad'ai tasan k'unar da zuciyarta take mata, ga tsoro fal ranta.
Da lallashi yasamu taci wani Abu, sanan sukayi sallah.
Hummm dagananfa oga Umar yanuna kwad'ayinsa afili, yayinda tuni idon dee..... Ya raina fata.
Tana ganin yafita zaicanjo kaya, tasakama d'akin key, shirin barci tayi tahaye gadon ta kwanta.
Bayan kamar minti20 saiga Umar yadawo, yanata6a k'ofa yaji GAM, komawa yayi d'akinsa yad'akko wani key d'in.
Barci yafara d'ibar dee..... Taji motsin mutum akusada ita, afirgice tabud'e ido, tako daddage zata kurma ihu, dasauri yasa hannunsa yarufe mata Baki, ninefa khadija yafad'a cikin kunnenta.
Jikinta na rawa ta ce, to Dan ALLAH nidai kafita.
Murmushi yayi yana rungumeta, habadai kinta6a ganin ango da amarya sun raba wajen barci?.
Tabud'e baki zatayi magana ya........ Hummmm saida safe my dee.... Asha amarci lfy.
Haka rayuwa tacigaba da shurawa, akwana atashi babu wuya wajen ubangiji.
Zuwa yanzu cikin iman yashiga watan haihuwa, haihuwa koyau ko gobe.
Reefat ta haihu tuni, tasamu mace maisuna Fateema Zarah, su iman sunje sunan suma, to ALLAH yaraya mana fateema.
Itama Xoxo cikinta yafito sosai, anan ana zubama Dr Nabeel shagwa6ar da'aka saba😂.
Su dee..... Amarya, yanzukam andaina kuka, sai amarci da'akesha babu k'arya, tayi wani bul bul da'ita, Umar kam jiyake tamkar yacinyeta saboda so da k'auna, abin Nasu acan acan.
Yau tunda iman ta tashi takejin garin sama sama, gashi Dr bayama garin, yana wajen aiki.
Tana kwance akan kujera doguwa sai cije le6e takeyi, marwan yashigo da sallama rik'e da hannun musayeef daya d'akkosu daga makaranta, bata cikin hayyacinta ta amsa sallamar.
Atsorace marwan ya ce, aunty lfy kuwa?.
Murya asark'e tace marwan kiramin mom..... Aii kafin tak'arasa yayi waje, musayeef yazo gabanta yana kiran aunty maa miya sameki?, bakida lfy ne?, bata amsashiba Dan bazata iyaba.... Ahaka mom tashigo da gudu itada mama, hasbinallahu wani'imal wakil, iman haihuwa?, marwan muje fiddo mota.
Haka suka taimaka mata zuwa mota, dole da yaran aka tafi suma Dan gidan babu kowa.
Saida aka shiga da iman d'akin haihuwa sanan mom takira yaya ta shaida masa.
Cikin hanzari yabaro kasuwa.
Yana zuwa likita yana fitowa, yauwa yaya dama kaina fito nema wlhy, inagafa zamu bud'e tsohon aikintane na haihuwar musayeef kawai.
Babu damuwa Dr yaya fad'a ahanzarce, hannu yasaka musu amadadin Dr Isma'il.
Babu 6ata lokaci suka Shiga aikinsu.
Bayan wani lokaci aka fito da k'atuwa baby mace, masha ALLAHU suka Shiga fad'a suna amsar yarinyar kowa bakinsa har kunne.
Yaya ya ce, "maman fa?.
Itama tana cikin k'oshin lfy, mun kaita d'akin hutune.
Kafin kace mi, asibiti yacika da 'yan uwa da abokan arzik'i, su dee..... Amarya duk an iso, hakama Xoxo tazo danata kayan itama.
Dr imsa'il ma an sanar masa, farinciki kam aii ba'a magana, haukacema yaya yai da ihu awaya.
Satin iman biyu a asibiti aka sallameta, sukadawo gida cike da farinciki, zuwa sanan Dr yazo.
Shirin suma akafarayi, dafarko iman ta ce, " bazatayi taroba, Dr ya ce, "wlhy bai yardaba, ba'ayi haihuwar musayeef ba yanzuma ta ce, " baza'ayiba, aii wlhy suma kamar anyi angama.
Su dee... Ne 'yan zuga Dan kullum tana gidan, danma Dr ya ce, "karya k'ara ganin k'afarta sai ranar suna.
Badan tasoba ta hak'ura, amma tak'udiri anan zata kwana ana gobe suna.
Na ce, " humm.
Masha ALLAHU munsha suna yarinya taci sunanta Nafeesa, tom ALLAH yaraya mana nafeesat.
Bayan anci ansha anrak'ashe an k'walle kowa Yakama gabansa, xoxo da dee... Da aunty Salma kawai aka bari sune amarori k'irjin biki, saida suka gyara ko'ina sanan kowa mijinta yazo d'aukarta suka tafi.
Umar kam dayazo dee.... Ta tubure saita k'ara kwana d'aya, bayason 6acin ranta Dan haka yabarta sai goben, babu Wanda yasan yanda sukayi, tatsula k'arya wai shiyace tak'ara kwana.
(Haba dee.... Nagane wayonki sokike sai kun soya rago kawai, zan turo miki Rano ta tayaki Dan nasan tana son hanji😂).
Bayan ankaita Yaya da mom sunmata suma aka kaita 6angaren su Iman, Dan babban uba yayi fad'a Dr kenan.
Tofa sabon salo nafad'a Dan ganin Dr isma'il yana sharar hawaye, bayason rabuwa da babynsa amma yazaiyi, daurewa yayi yayimata nasiha mai ratsa jiki, tanata kuka.
Dakansa Yakama hannunta har mortar daza'a kaita Inda abokan ango suke jira, yana sakata tafito da Sauri tana kuka, tafad'a jikin Dr tana fad'in itafa bazataba ta FASA auren.
Rungumeta yayi shima yana sharar kwallah, (na CE tofa kaga uba yana kuka 'yarsa zata gidan aure). Dak'yar ya lallashi Kansa yad'agota tareda sumbatar kanta, kiyi hak'uri kinji babyna wanan shine yak'in Matan, kowace mace haka akayimata, bakiga auntynki ba iman harta saba da gidanku, itama haka aka kawo mana ita tana kuka, momynki ma haka, gashi datayi hak'uri harta Haifa mana Ku, to kema ahankali zaki saba da Sabon family naki kinji.
Kai tad'aga masa tana shashshekar kuka, yashare mata hawayen yana murmushi, sanan Yakama hannunta yasake sakawa amotar, iman tashiga gefenta tareda k'anwar mom d'insu deexerh, aka saka dee... Atsakkiya.
Dr yarankwafo yana gayama iman magana akunne, ta jinnina kai tana kallonsa tace to.
Ya ce, "babyna ALLAH yabada sa'a kinji.
Su iman sukace amin.
Iman ta ce, " yauwa na manta musayeef na nan ad'akinka yana barci, karya tashi yayta kuka yaji gidan tsit.
Okey babu damuwa aii zuwa zanyi namayi wanka.
Daganan motocin amarya suka shilla, saida yaga 6acewarsu sanan Yakoma ciki,
A get yay gamo da marwan yajingina da Bango yanata kuka kamar wani mace, Dr ya girgiza kai tareda kama hannunsa suka Shiga ciki yana lallashinsa.
Na CE, "ALLAH sarki marwan abokiyar fad'a ta tafi sai hak'uri kuma aii........
*luv u oll my fans*
*(((S))).......murar
[8/6, 6:04 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
*_(page 49 & 50)_*
Tawagar amarya ta isa had'ad'd'en gidan Umar farukh, har yanzu dee.... Kuka takeyi, motar da aka d'akkotace kawai tashiga cikin gidan, sauran duk awaje suka tsaya.
Iman takama hannunta har k'ofar falon, sanan ta ce, "kiyi addu'a kafin ki shiga.
Cikin sauke ajiyar zuciya dee.... Tayi addu'a sanan suka k'arasa cikin bedroom d'inta dayagama had'uwa masha ALLAH.
Sauran mutanema sun shigo sunata zagaye ko ina, kowa sai yabawa yake, dan su Dr sunyi k'ok'ari wajen had'a 'Yar d'iyar tasu.
Dee.... Kam tanacan kangado mak'ale da hannun iman, ita adole tayi wayau kar iman ta gudu.
Bayan kamar awa biyu akafara cewa su fito, mutane suka fara ficewa gudun karsu rasa mota.
Kafin kace kwabo gidan tsit, sai iman kawai datake k'ara mata nasiha, danuna mata wasu turarurruka da yanda zatayi amfani dasu.
Kai kawai take d'aga mata tana hawaye, bayan tagama nuna mata tayimata sallama.
Tab aiisai dee.... Ta k'ank'ame iman tana sake bud'e sabon shafin kuka.
Itama iman d'in sai kuka takeyi.
Aunty Zainab ce taji shirun yayi yawa Dan haka tabiyo baya, sun burgeta sun kuma bata tausayi, dak'yar ta 6an6are dee.... Daga jikin iman, ta zaunar da ita kan gado tana lallashi, cikin dabara da wayo suka gudu suka barta.
******************
Jiki a sanyaye iman tashiga gidan, 6angaransu tawuce itadasu Raihan, suka shiga d'akinta itakuma tawuce d'akin doctor.
Yana kwance rungume da musayeef, idonsa biyu amma ya lumshesu yana d'an girgiza k'afa.
Iman tayi sallama tashigo, ahankali ya amsa baikuma bud'e idanunba.
Jiki a sanyaye tazauna gefensa saitin cikinsa, ta shafa kan musayeef dake saman cikin doctor, tasauke ajiyar zuciya wadda tasa dole doctor bud'e idanu akanta.
Takauda kanta Dan bataso yagane kuka takeyi, yunk'urawa yayi yatashi zaune, yakwantar da musayeef saman gadon sosai, rungumo iman yayi jikinsa kema kukan kikeyi ko?.
Yashafa cikinta yana murmushin kuka, yanzunan nima idan mace kika haifamin haka za'a d'aukemin ita kamar yanda aka d'aukemana khadija a yau?, haka za'a kuma k'ara d'auke mana husaina wata rana?.
Kai iman dama haka iyaye sukeji aranar auren 'ya'yansu??, murmushi iman tayi tana zubar da hawaye, tasauke huci mai zafi daga bakinta, hakane doctor, haka iyayenmu sukaji alokacin dasuka Baku mu, suna sonmu suka hak'ura sukabi umarnin ALLAH.
Amma wanan baihana maza k'untata zukatan matansuba, baihana namiji raina iyayenmuba saboda yana gadarar shi mijine.......
Manneta yayi sosai ajikinsa yana fad'in kuyi hak'uri my life insha ALLAH U mu bazamu zama daga cikin wad'ancan mazanba kinji.
Haka yaytayi mata kalamai masu d'ankaren dad'i hartayi shiru, daga nan aka bud'e shafin soyayya.
🏳
Amarya kam tunda su iman suka tafi tak'ara tsananta kukanta, dama angon yana gidan, kuma bai gayyaci wani abokiba domin sayen baki.
Suna tafiya yashiga d'akin amaryar tasa, tuni tausayinta yakamashi, jiki amace yahau gadon, d'agota yayi yarungume, yana lallashi.
Sorry my Khadee kibar kuka plzz, kukanki yana cin zuciyata, yau ranar farincikinmu ce mun mallaki juna amatsayin zaman dindindin.
Namiki alk'awarin zan kula dake tamkar agidanku.
Itadai tana jinsane kawai, amma ita kad'ai tasan k'unar da zuciyarta take mata, ga tsoro fal ranta.
Da lallashi yasamu taci wani Abu, sanan sukayi sallah.
Hummm dagananfa oga Umar yanuna kwad'ayinsa afili, yayinda tuni idon dee..... Ya raina fata.
Tana ganin yafita zaicanjo kaya, tasakama d'akin key, shirin barci tayi tahaye gadon ta kwanta.
Bayan kamar minti20 saiga Umar yadawo, yanata6a k'ofa yaji GAM, komawa yayi d'akinsa yad'akko wani key d'in.
Barci yafara d'ibar dee..... Taji motsin mutum akusada ita, afirgice tabud'e ido, tako daddage zata kurma ihu, dasauri yasa hannunsa yarufe mata Baki, ninefa khadija yafad'a cikin kunnenta.
Jikinta na rawa ta ce, to Dan ALLAH nidai kafita.
Murmushi yayi yana rungumeta, habadai kinta6a ganin ango da amarya sun raba wajen barci?.
Tabud'e baki zatayi magana ya........ Hummmm saida safe my dee.... Asha amarci lfy.
Haka rayuwa tacigaba da shurawa, akwana atashi babu wuya wajen ubangiji.
Zuwa yanzu cikin iman yashiga watan haihuwa, haihuwa koyau ko gobe.
Reefat ta haihu tuni, tasamu mace maisuna Fateema Zarah, su iman sunje sunan suma, to ALLAH yaraya mana fateema.
Itama Xoxo cikinta yafito sosai, anan ana zubama Dr Nabeel shagwa6ar da'aka saba😂.
Su dee..... Amarya, yanzukam andaina kuka, sai amarci da'akesha babu k'arya, tayi wani bul bul da'ita, Umar kam jiyake tamkar yacinyeta saboda so da k'auna, abin Nasu acan acan.
Yau tunda iman ta tashi takejin garin sama sama, gashi Dr bayama garin, yana wajen aiki.
Tana kwance akan kujera doguwa sai cije le6e takeyi, marwan yashigo da sallama rik'e da hannun musayeef daya d'akkosu daga makaranta, bata cikin hayyacinta ta amsa sallamar.
Atsorace marwan ya ce, aunty lfy kuwa?.
Murya asark'e tace marwan kiramin mom..... Aii kafin tak'arasa yayi waje, musayeef yazo gabanta yana kiran aunty maa miya sameki?, bakida lfy ne?, bata amsashiba Dan bazata iyaba.... Ahaka mom tashigo da gudu itada mama, hasbinallahu wani'imal wakil, iman haihuwa?, marwan muje fiddo mota.
Haka suka taimaka mata zuwa mota, dole da yaran aka tafi suma Dan gidan babu kowa.
Saida aka shiga da iman d'akin haihuwa sanan mom takira yaya ta shaida masa.
Cikin hanzari yabaro kasuwa.
Yana zuwa likita yana fitowa, yauwa yaya dama kaina fito nema wlhy, inagafa zamu bud'e tsohon aikintane na haihuwar musayeef kawai.
Babu damuwa Dr yaya fad'a ahanzarce, hannu yasaka musu amadadin Dr Isma'il.
Babu 6ata lokaci suka Shiga aikinsu.
Bayan wani lokaci aka fito da k'atuwa baby mace, masha ALLAHU suka Shiga fad'a suna amsar yarinyar kowa bakinsa har kunne.
Yaya ya ce, "maman fa?.
Itama tana cikin k'oshin lfy, mun kaita d'akin hutune.
Kafin kace mi, asibiti yacika da 'yan uwa da abokan arzik'i, su dee..... Amarya duk an iso, hakama Xoxo tazo danata kayan itama.
Dr imsa'il ma an sanar masa, farinciki kam aii ba'a magana, haukacema yaya yai da ihu awaya.
Satin iman biyu a asibiti aka sallameta, sukadawo gida cike da farinciki, zuwa sanan Dr yazo.
Shirin suma akafarayi, dafarko iman ta ce, " bazatayi taroba, Dr ya ce, "wlhy bai yardaba, ba'ayi haihuwar musayeef ba yanzuma ta ce, " baza'ayiba, aii wlhy suma kamar anyi angama.
Su dee... Ne 'yan zuga Dan kullum tana gidan, danma Dr ya ce, "karya k'ara ganin k'afarta sai ranar suna.
Badan tasoba ta hak'ura, amma tak'udiri anan zata kwana ana gobe suna.
Na ce, " humm.
Masha ALLAHU munsha suna yarinya taci sunanta Nafeesa, tom ALLAH yaraya mana nafeesat.
Bayan anci ansha anrak'ashe an k'walle kowa Yakama gabansa, xoxo da dee... Da aunty Salma kawai aka bari sune amarori k'irjin biki, saida suka gyara ko'ina sanan kowa mijinta yazo d'aukarta suka tafi.
Umar kam dayazo dee.... Ta tubure saita k'ara kwana d'aya, bayason 6acin ranta Dan haka yabarta sai goben, babu Wanda yasan yanda sukayi, tatsula k'arya wai shiyace tak'ara kwana.
(Haba dee.... Nagane wayonki sokike sai kun soya rago kawai, zan turo miki Rano ta tayaki Dan nasan tana son hanji😂).