Sashe 21
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saida su Dr Isma'il suka d'auki tsawon minti Arba'in suna barci, Dr Isma'il yafara farkawa, yabud'e idanunsa ahankali ya sauke akan fuskar iman datake barci cikin kwanciyar hankali.
Wani lallausan murmushi yasaki tareda jin wata zazzafar k'aunarta tana k'ara shigarsa, yashafa kumatunta ahankali. Da sauri tavud'e ido takalli inda fuskarsa take.
"Ido suka had'a tai saurin kauda kai tana k'ok'arin tashi daga jikinsa, bai saketaba saidai k'ok'arin tashi dayakeyi da ita ajikinsa, zaunar da'ita yayi sosai acinyarsa.
Muryarta na rawa ta ce, " dan ALLAH ka cikani kaga babu dacewa acikin hakan.
Baicemata komaiba sai k'ok'arin gyara kujerar dayakeyi da hannu d'aya, hannu d'aya kuma yana rik'e da ita.
Jingina yayi da kujerar sanan yakuma had'eta da jikinsa, yajuyo da fuskarta suna fuskantar juna, ido ta runtse dan bazata iya kallonsaba, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata, tuni jikinta yafara rawa tacigaba da mutau2n kwacewa, sai faman tsungulinsa takeyi amma ko'a jikinsa, aika mata da sakwanni kawai yake cikin zafin nama.
Da alama ya manta acikin mota suke, sunkai tsawon minti goma ahaka dakyar tasamu yasaketa, sai sauke ajiyar zuciya yake kamar d'an daya kwana uku baisha nonan uwarsaba.
Itama da sauri takoma d'ayar kujerar tazauna tana maida numfashi, jikinta sai rawa yakeyi, ALLAH yasotama ba'a gabansu deexerh yaymata wanan abunba, aidaba k'aramar kunya tajiba wlhy.
Ahankali ya rungume sitiyari yana ajiyar zuciya, bayan kamar minti uku, ya ce, "inasu deexerh d'in?.
Kad'an ta kalleshi taga yana rungume da sitiyari, taja ajiyar zuciya, Nima ban saniba.
Shiru yayi zuwa wasu 'yan sakwanni, sannan ya d'ago, bud'e motar yayi yafita, can yahango su deexerh zaune acikin runfar suna hira, yad'an d'aga murya yakirasu.
Atare suka juyo sanan suka mik'e, sunaji dad'in yanda suka gansa, suka k'araso suna MASA ya jiki, ya CE, " da sauk'i.
"Kushiga mutafi ko?, yafad'a yana Shiga motar.
Sums Suka Shiga ya tada motar, iman bata kalli kowa acikinsuba, wata iron kunyarsu takeji dukda basuga abinda Dr Isma'il yayi mataba.
Motar yayima key yaja suka tafi.
Yanzukam gudu yake sosai, motar tayi shiru babu mai magana.
Har suka shigo cikin kano bai sake kallo. Ko Inda iman takeba.
Juyowa yayi yakalli xoxo, k'awarmu INA muka nufa?.
Ta CE, " mije zan rink'a nuna maka.
Okey yafad'a yana satar kallon iman, wadda tunda suka taho kanta yana k'asa.
Da taimakon Xoxo suka Isa k'ofar gidansu, tayima Dr Isma'il godiya tareda addu'ar k'ara samun lfy.
Ya CE, "ngd, kigaida mutanen gida, zasuji tafad'a tana k'ok'arin fita.
Iman ma k'ofa takama Zata fice, yay saurin rik'o hannunta batareda yayi maganaba.
Tad'an d'aure fuska, nimafa anan zan sauka, sai anjima zan k'arasa gida.
Shiru yayi bai amsa mataba, Xoxo talek'o tana fad'in to Imam saimunyi waya, k'ila kuma gobe idan ALLAH yakaimu nashigo ma.
Iman ta CE, " to ngd sosai my Hafsy kigaidamin da momy Dan ALLAH. zataji, Nima ki gaidamin da my Musayeef da gwaggo da deeni da Abbah, duk zasuji insha ALLAHU, saikinxo d'in.
To sainazo, Ak'aramin godiya wajen daddyn Musayeef.
Hararta iman tayi.
Xoxo tabar jikin motar tana dariya.
Saida yatada motar sanan yasaki hannunta.
Daga nan gidansu iman yanufa.
Tunda suka tafi gabanta ke fad'uwa tana addu'ar ALLAH yasa kada kiwa yagansu, Dan zataji kunya sosai wlhy.
Ak'ofar gidansu yayi fakin, yana tsayawa deexerh tayi cikin gidan da gudu, shikuma yay saurin rik'e hannun iman dake k'ok'arin fita daga motar.
Bata juyoba bakuma tacigaba da yink'urin fitarba, muryarsa kasa2 ya CE, "ngd da taimakonki gareni, dabaki a kusa dabansan irin halin dazan tsinci kainaba ayau, ngd sosai.
Saidai zan k'ara tuna miki har yanzu akwai aurena akanki, *Ban sakeki ba!* Dan haka kicigaba da kula dakanki har lokacin da ALLAH zai bayyana gsky, Saudat kiguji abinda ALLAH zaikamaki da hak'in aurena, INA mana fatan Alkairi arayuwa, ALLAH ya albarkaci Musayeef da sauran k'annensa masu zuwa nangaba.
Kicigaba da sakani cikin Addu'arki Dan INA cikin wani yanayi na ciwon sonki, asanadin sonki nakamu da ciwon zuciya da hawan jini, ga matsananciyar sha'awa na damuna, akullum INA ADDU"AR ALLAH ya gaggauta bayyana gaskiyar halin damuke ciki, dukda kekam naga hankalinki akwance yake.
Amma nikam sai addu'a.
Tuni hawaye ya wanke fuskar iman, tausayi da tsananin son mijinta suka k'ara mamayeta, ahankali tazare hannunta tafice daga motar, tana k'ok'arin rufewa deexerh tafito itada Musayeef, da Sauri Dr isma'il yabud'e motar, ya d'auki d'ansa ya rungume yana maijin wani matsanancin facinciki da nutsuwa, saiyajima ciwon NASA yak'ara raguwa.
Jiki a sanyaye iman tashige gida tana share hawaye.
Tashin mortar Dr Isma'il taji, da Sauri tashare hawen idonta ta lek'a,.
Karaf idanunsu suka had'u yanuna Kansa da k'irjinsa ❤ sanan ya nunata ya had'e hannayensa🙏🏻, yatsu uku yad'aga mata, yaja motar da Sauri yabar wajen musayeef yana mata bey bey.
'Dan murmushi tayj Dan tasan abinda yayi mata yana nufin *"I luv u*.
K'ara share hawayenta tayi sanan tashiga gidan da Salama.
Gwaggo dake zaune tana gyaran alayayyahu ta amsa da far'arta, da Sauri iman taje ta shige jikin gwaggo tana mai far in cikin ganinta.
Itamadai cikin farin cikin ta tarbeta............
*Dan ALLAH idan damai ban saketaba saga farko yad'an turomin nayi missing d'in NAWA*.
09093044460
*luv u oll my fan's*
*(((S)))......2017.*
[8/6, 6:01 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!._*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
*BARKA DA SALLAH*
*Bilyn Abdul H Novel's*
*Zumunta group*
*Online Hausa Writer's*
*Home of Novel's*
*House of Novel's*
*Muhad'a kammu mata*
*Hausa Novel-Farin ciki*
*Asmy fan's club*
*Billy Galadanci's Novel*
*'Dan/zabuwa 2010 Graduation*
*Fashion & Novel's*
*Miss Xahras Novel's*
*Hausa Novel's*
*Mmn Shureim Novel's*
*Talented Writers group*
*Hausa Novel's*
*Maryam G Novel's*
*Ciwon 'ya mace*
*House of Novel's 3*
*Manshat Novel's*
*Musan junah o,h,w.*
*Ikkiram's Novel's*
*Hausa Novel's*
*Mmn Useey Novel's*
*Feedo online Novel's*
*Hawwa H Novel's*.
*Faheemta Novel's Mrs jh*
*Hama Gee's Novels Chamber*
*Fareedat Novels*.
*Mmn Shaheed Fan's*
*MF&JH Hausa Novel's group*
*Feedo online Novel's*
*004 Hausa Novel's book's*.
_baridai naja birki an an da mik'a sak'on SALLAH, INA muku fatan Al'kairi arayuwa, nagode da k'auna._
Duk Wanda baiga sunansaba yamin Afuwa, badan bana sonsa bane saidan yawa dakuke dashi, duk inda masoyina yake INA Al'faharee dashi, ngd.
*luv u oll😘😘😁👌🏼*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*(page 18)*
Iman kinga yanda kikayi k'iba kuwa?, lallai makarantar nan babu wahala.
Kai gwaggo babu wahalafa kikace?, iman tafad'a tana turo Baki gaba.
Dariya gwaggo tayi, oh ni wai sai yaushe iman zakisan kin girmane?, kiyi shagwa6a musayeef yayi.
Dariya iman tayi tashige d'akin ta.
Kayanta tacire, sai wani faman murmushi takeyi Wanda Nima bansan namiyeba masu karatu.
Kayanta takai hancinta tana shinshinawa, talumshe idanu Dan jin dad'in kamshin turaren Dr Isma'il daya manne a kayanta. Gaban madubi tak'arasa tana kallon fuskarta, takai hannu kan la66anta tana shafawa ahankali, murmushi tayi Dan tuno irin kissing d'inta da Doctor tayi, afili ta CE, "ALLAH ngd maka daba agabasu Xoxo yayminba, nasan danasha tsokana.
Wayarta tad'auka tak'ara gwada Number Reefat amma bata shigaba, ta ce, " lallai Reefat soyayya tayi dad'i an manta damu.
Waje tayo tana fad'in gwaggo Dan ALLAH akwai ruwan d'umi agidanan?.
Eh akwai acikin kicin wanka zakiyi ko?.
Eh wlhy gwaggo gwara nayi naji dad'in jikina, ga garin akwai sanyi.
Hartaje k'ofar kicin d'in saikuma ta juyo, gwaggo wai miyasa kika Ba deexerh Musayeef ne?.
Kallonta gwaggo tayi, kijimin yarinya dawani zance, na hanata d'aukar d'an uwanta, kuma batacemin tare kuke da babansaba, to ko babu babansa itama aii ta Isa tazo ta d'aukeshi ko.
Amma gwaggo aidai sabari mugaisa ko?.
Uhmm kudai kuka sani, saiki kirashi kice yadawo miki da d'anki aii.
Da Sauri iman tashige kicin d'in Dan tasan bak'ar magana gwaggo tafad'a mata. Koda tajuyo ruwan tadawo gwaggo ta tashi, d'aki tawuce abinta tayi wanka, doguwar Riga tasaka jaa, bawata kwalliya datayi tafito tsakar gida.
Gwaggo ta ce, "ga abinci nan afalon Abbahn Ku, kid'ibo kici ko?.
To gwaggo iman tafad'a a sanyaye, Dan wlhy duk kewar Musayeef ta isheta.
Taci burin yau susha hira da *" Hasken idaniyarta"*.
A6an garden su deexerh kuwa suna zuwa gida ta sa6i musayeef suka nufi 6angaren mama, Dan tasan dukkan ahalin gidan suna can tunda yau asabar babu makaranta.
Dr Isma'il ma can yanufa, lokacin daya Isa falon ya kaure da murnar ganin musayeef, shima sai farinciki yake daganin 'yan uwansa.
Mama tafara fad'in oyoyo autana, da murmushi afuskarsa yak'arasa Kusada mama yazauna, ya gaisheta, cike da fara'a ta amsa masa.
Ina kasamo min mai gida na robar?.
'Yar dariya yayi danyasan Musayeef take nufi, ya ce, "gidan mukaje muka taho dashi.
Mama tarik'e ha6a auta banda fin k'arfidai.
Dariya yayi yana gaidasu Maman deexerh da aunty sadiya.
Yamik'e mama bari nad'an watsa ruwa nadawo, aunty baba mikika tanadar minine?.
Dariya Maman deexerh tayi, ta ce, " k'anina girki na musamman nayi maka, tunda kak'i kayi aure.
Dariya yayi, Idan kunaso nayi aure kuje kudawo min da momyn Musayeef kawai yafad'a yana ficewa.
Aunty tad'an ta6e Baki amma babu Wanda yaganta saini bilyn Abdul 'yar rahoto.
Mama da Maman deexerh kuwa da kallon tausayi suka bishi.
6angarensa yanufa yasa key yabud'e wani k'amshi yadaki hancinsa yashak'a ya lumshe idanu, yasan wanan aikin Maman deexerh ne, Dan waccan mai kama da karuwar bazata ta6a gyara MASA wajeba, (aunty yake nufi😜).
d'akin iman Nada yashige yakwanta Dan yanzu yamaidashi d'akinsa saboda yarink'a d'ebe masa kewarta.
Yaja fillo ya rungume tsam ak'irjinsa idanunsa ya rintse Dan tuna abinda yafaru d'azu amota tsakaninsa da imam, wani irin farin ciki yakeji, yak'ara matse filon yanaji tamkar iman ya rungume, muntuna kad'an barci yay awon gaba dashi.
Wani lallausan murmushi yasaki tareda jin wata zazzafar k'aunarta tana k'ara shigarsa, yashafa kumatunta ahankali. Da sauri tavud'e ido takalli inda fuskarsa take.
"Ido suka had'a tai saurin kauda kai tana k'ok'arin tashi daga jikinsa, bai saketaba saidai k'ok'arin tashi dayakeyi da ita ajikinsa, zaunar da'ita yayi sosai acinyarsa.
Muryarta na rawa ta ce, " dan ALLAH ka cikani kaga babu dacewa acikin hakan.
Baicemata komaiba sai k'ok'arin gyara kujerar dayakeyi da hannu d'aya, hannu d'aya kuma yana rik'e da ita.
Jingina yayi da kujerar sanan yakuma had'eta da jikinsa, yajuyo da fuskarta suna fuskantar juna, ido ta runtse dan bazata iya kallonsaba, bata ankaraba taji bakinsa cikin nata, tuni jikinta yafara rawa tacigaba da mutau2n kwacewa, sai faman tsungulinsa takeyi amma ko'a jikinsa, aika mata da sakwanni kawai yake cikin zafin nama.
Da alama ya manta acikin mota suke, sunkai tsawon minti goma ahaka dakyar tasamu yasaketa, sai sauke ajiyar zuciya yake kamar d'an daya kwana uku baisha nonan uwarsaba.
Itama da sauri takoma d'ayar kujerar tazauna tana maida numfashi, jikinta sai rawa yakeyi, ALLAH yasotama ba'a gabansu deexerh yaymata wanan abunba, aidaba k'aramar kunya tajiba wlhy.
Ahankali ya rungume sitiyari yana ajiyar zuciya, bayan kamar minti uku, ya ce, "inasu deexerh d'in?.
Kad'an ta kalleshi taga yana rungume da sitiyari, taja ajiyar zuciya, Nima ban saniba.
Shiru yayi zuwa wasu 'yan sakwanni, sannan ya d'ago, bud'e motar yayi yafita, can yahango su deexerh zaune acikin runfar suna hira, yad'an d'aga murya yakirasu.
Atare suka juyo sanan suka mik'e, sunaji dad'in yanda suka gansa, suka k'araso suna MASA ya jiki, ya CE, " da sauk'i.
"Kushiga mutafi ko?, yafad'a yana Shiga motar.
Sums Suka Shiga ya tada motar, iman bata kalli kowa acikinsuba, wata iron kunyarsu takeji dukda basuga abinda Dr Isma'il yayi mataba.
Motar yayima key yaja suka tafi.
Yanzukam gudu yake sosai, motar tayi shiru babu mai magana.
Har suka shigo cikin kano bai sake kallo. Ko Inda iman takeba.
Juyowa yayi yakalli xoxo, k'awarmu INA muka nufa?.
Ta CE, " mije zan rink'a nuna maka.
Okey yafad'a yana satar kallon iman, wadda tunda suka taho kanta yana k'asa.
Da taimakon Xoxo suka Isa k'ofar gidansu, tayima Dr Isma'il godiya tareda addu'ar k'ara samun lfy.
Ya CE, "ngd, kigaida mutanen gida, zasuji tafad'a tana k'ok'arin fita.
Iman ma k'ofa takama Zata fice, yay saurin rik'o hannunta batareda yayi maganaba.
Tad'an d'aure fuska, nimafa anan zan sauka, sai anjima zan k'arasa gida.
Shiru yayi bai amsa mataba, Xoxo talek'o tana fad'in to Imam saimunyi waya, k'ila kuma gobe idan ALLAH yakaimu nashigo ma.
Iman ta CE, " to ngd sosai my Hafsy kigaidamin da momy Dan ALLAH. zataji, Nima ki gaidamin da my Musayeef da gwaggo da deeni da Abbah, duk zasuji insha ALLAHU, saikinxo d'in.
To sainazo, Ak'aramin godiya wajen daddyn Musayeef.
Hararta iman tayi.
Xoxo tabar jikin motar tana dariya.
Saida yatada motar sanan yasaki hannunta.
Daga nan gidansu iman yanufa.
Tunda suka tafi gabanta ke fad'uwa tana addu'ar ALLAH yasa kada kiwa yagansu, Dan zataji kunya sosai wlhy.
Ak'ofar gidansu yayi fakin, yana tsayawa deexerh tayi cikin gidan da gudu, shikuma yay saurin rik'e hannun iman dake k'ok'arin fita daga motar.
Bata juyoba bakuma tacigaba da yink'urin fitarba, muryarsa kasa2 ya CE, "ngd da taimakonki gareni, dabaki a kusa dabansan irin halin dazan tsinci kainaba ayau, ngd sosai.
Saidai zan k'ara tuna miki har yanzu akwai aurena akanki, *Ban sakeki ba!* Dan haka kicigaba da kula dakanki har lokacin da ALLAH zai bayyana gsky, Saudat kiguji abinda ALLAH zaikamaki da hak'in aurena, INA mana fatan Alkairi arayuwa, ALLAH ya albarkaci Musayeef da sauran k'annensa masu zuwa nangaba.
Kicigaba da sakani cikin Addu'arki Dan INA cikin wani yanayi na ciwon sonki, asanadin sonki nakamu da ciwon zuciya da hawan jini, ga matsananciyar sha'awa na damuna, akullum INA ADDU"AR ALLAH ya gaggauta bayyana gaskiyar halin damuke ciki, dukda kekam naga hankalinki akwance yake.
Amma nikam sai addu'a.
Tuni hawaye ya wanke fuskar iman, tausayi da tsananin son mijinta suka k'ara mamayeta, ahankali tazare hannunta tafice daga motar, tana k'ok'arin rufewa deexerh tafito itada Musayeef, da Sauri Dr isma'il yabud'e motar, ya d'auki d'ansa ya rungume yana maijin wani matsanancin facinciki da nutsuwa, saiyajima ciwon NASA yak'ara raguwa.
Jiki a sanyaye iman tashige gida tana share hawaye.
Tashin mortar Dr Isma'il taji, da Sauri tashare hawen idonta ta lek'a,.
Karaf idanunsu suka had'u yanuna Kansa da k'irjinsa ❤ sanan ya nunata ya had'e hannayensa🙏🏻, yatsu uku yad'aga mata, yaja motar da Sauri yabar wajen musayeef yana mata bey bey.
'Dan murmushi tayj Dan tasan abinda yayi mata yana nufin *"I luv u*.
K'ara share hawayenta tayi sanan tashiga gidan da Salama.
Gwaggo dake zaune tana gyaran alayayyahu ta amsa da far'arta, da Sauri iman taje ta shige jikin gwaggo tana mai far in cikin ganinta.
Itamadai cikin farin cikin ta tarbeta............
*Dan ALLAH idan damai ban saketaba saga farko yad'an turomin nayi missing d'in NAWA*.
09093044460
*luv u oll my fan's*
*(((S)))......2017.*
[8/6, 6:01 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!._*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
*BARKA DA SALLAH*
*Bilyn Abdul H Novel's*
*Zumunta group*
*Online Hausa Writer's*
*Home of Novel's*
*House of Novel's*
*Muhad'a kammu mata*
*Hausa Novel-Farin ciki*
*Asmy fan's club*
*Billy Galadanci's Novel*
*'Dan/zabuwa 2010 Graduation*
*Fashion & Novel's*
*Miss Xahras Novel's*
*Hausa Novel's*
*Mmn Shureim Novel's*
*Talented Writers group*
*Hausa Novel's*
*Maryam G Novel's*
*Ciwon 'ya mace*
*House of Novel's 3*
*Manshat Novel's*
*Musan junah o,h,w.*
*Ikkiram's Novel's*
*Hausa Novel's*
*Mmn Useey Novel's*
*Feedo online Novel's*
*Hawwa H Novel's*.
*Faheemta Novel's Mrs jh*
*Hama Gee's Novels Chamber*
*Fareedat Novels*.
*Mmn Shaheed Fan's*
*MF&JH Hausa Novel's group*
*Feedo online Novel's*
*004 Hausa Novel's book's*.
_baridai naja birki an an da mik'a sak'on SALLAH, INA muku fatan Al'kairi arayuwa, nagode da k'auna._
Duk Wanda baiga sunansaba yamin Afuwa, badan bana sonsa bane saidan yawa dakuke dashi, duk inda masoyina yake INA Al'faharee dashi, ngd.
*luv u oll😘😘😁👌🏼*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*(page 18)*
Iman kinga yanda kikayi k'iba kuwa?, lallai makarantar nan babu wahala.
Kai gwaggo babu wahalafa kikace?, iman tafad'a tana turo Baki gaba.
Dariya gwaggo tayi, oh ni wai sai yaushe iman zakisan kin girmane?, kiyi shagwa6a musayeef yayi.
Dariya iman tayi tashige d'akin ta.
Kayanta tacire, sai wani faman murmushi takeyi Wanda Nima bansan namiyeba masu karatu.
Kayanta takai hancinta tana shinshinawa, talumshe idanu Dan jin dad'in kamshin turaren Dr Isma'il daya manne a kayanta. Gaban madubi tak'arasa tana kallon fuskarta, takai hannu kan la66anta tana shafawa ahankali, murmushi tayi Dan tuno irin kissing d'inta da Doctor tayi, afili ta CE, "ALLAH ngd maka daba agabasu Xoxo yayminba, nasan danasha tsokana.
Wayarta tad'auka tak'ara gwada Number Reefat amma bata shigaba, ta ce, " lallai Reefat soyayya tayi dad'i an manta damu.
Waje tayo tana fad'in gwaggo Dan ALLAH akwai ruwan d'umi agidanan?.
Eh akwai acikin kicin wanka zakiyi ko?.
Eh wlhy gwaggo gwara nayi naji dad'in jikina, ga garin akwai sanyi.
Hartaje k'ofar kicin d'in saikuma ta juyo, gwaggo wai miyasa kika Ba deexerh Musayeef ne?.
Kallonta gwaggo tayi, kijimin yarinya dawani zance, na hanata d'aukar d'an uwanta, kuma batacemin tare kuke da babansaba, to ko babu babansa itama aii ta Isa tazo ta d'aukeshi ko.
Amma gwaggo aidai sabari mugaisa ko?.
Uhmm kudai kuka sani, saiki kirashi kice yadawo miki da d'anki aii.
Da Sauri iman tashige kicin d'in Dan tasan bak'ar magana gwaggo tafad'a mata. Koda tajuyo ruwan tadawo gwaggo ta tashi, d'aki tawuce abinta tayi wanka, doguwar Riga tasaka jaa, bawata kwalliya datayi tafito tsakar gida.
Gwaggo ta ce, "ga abinci nan afalon Abbahn Ku, kid'ibo kici ko?.
To gwaggo iman tafad'a a sanyaye, Dan wlhy duk kewar Musayeef ta isheta.
Taci burin yau susha hira da *" Hasken idaniyarta"*.
A6an garden su deexerh kuwa suna zuwa gida ta sa6i musayeef suka nufi 6angaren mama, Dan tasan dukkan ahalin gidan suna can tunda yau asabar babu makaranta.
Dr Isma'il ma can yanufa, lokacin daya Isa falon ya kaure da murnar ganin musayeef, shima sai farinciki yake daganin 'yan uwansa.
Mama tafara fad'in oyoyo autana, da murmushi afuskarsa yak'arasa Kusada mama yazauna, ya gaisheta, cike da fara'a ta amsa masa.
Ina kasamo min mai gida na robar?.
'Yar dariya yayi danyasan Musayeef take nufi, ya ce, "gidan mukaje muka taho dashi.
Mama tarik'e ha6a auta banda fin k'arfidai.
Dariya yayi yana gaidasu Maman deexerh da aunty sadiya.
Yamik'e mama bari nad'an watsa ruwa nadawo, aunty baba mikika tanadar minine?.
Dariya Maman deexerh tayi, ta ce, " k'anina girki na musamman nayi maka, tunda kak'i kayi aure.
Dariya yayi, Idan kunaso nayi aure kuje kudawo min da momyn Musayeef kawai yafad'a yana ficewa.
Aunty tad'an ta6e Baki amma babu Wanda yaganta saini bilyn Abdul 'yar rahoto.
Mama da Maman deexerh kuwa da kallon tausayi suka bishi.
6angarensa yanufa yasa key yabud'e wani k'amshi yadaki hancinsa yashak'a ya lumshe idanu, yasan wanan aikin Maman deexerh ne, Dan waccan mai kama da karuwar bazata ta6a gyara MASA wajeba, (aunty yake nufi😜).
d'akin iman Nada yashige yakwanta Dan yanzu yamaidashi d'akinsa saboda yarink'a d'ebe masa kewarta.
Yaja fillo ya rungume tsam ak'irjinsa idanunsa ya rintse Dan tuna abinda yafaru d'azu amota tsakaninsa da imam, wani irin farin ciki yakeji, yak'ara matse filon yanaji tamkar iman ya rungume, muntuna kad'an barci yay awon gaba dashi.