Sashe 35
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kowa yamik'e akayi waje, aunty Salma tashiga ta Tatar Xoxo ta gama d'aurama iman d'ankwali, kwalliya sosai Xoxo tamata dukda bataso amma Xoxo ta dage saida tayi mata, tayi k'yau kamar wata aljana, _(nikaina mace saida na k'yasa😉)_..
Kamar wasa saiga iman tana rabzar kuka, gwaggoma kukan takeyi, ahakadai aka lalla6a akyo waje da iman.
Dr Nabeel ya kalli Dr isma'il dake cikin mota zaune, bayaso agansa, ya ce, " Alhaji aii yau kad'auka sabuwar amarya za'a kaimaka.
Murmushi Dr isma'il yayi yashafa sumar kansa datasha aski da gyaran fuska, "o, kaida mika d'auka za'a kaimin?.
To kamabar wani tunani amarya gal aleda za'a kaimin.
Nabeel yay dariya, cikin musayeef kuma aruwa tasha ko?.
Rankwashi yabashi akai, to d'ansa ido koma ya akayi ina ruwanka......
Kafin Dr Nabeel yay magana su Xoxo suka iso rik'e da hannun iman daketa shashshekar kuka.
Nabeel yabud'e musu suka Shiga, shima yashiga yatada motar, shiru Dr isma'il yayi Dan bayaso agane dashi akazo, amma tuni k'amshin turarensa yacikama Iman hanci.
Bata kawo yana motarba, azatonta motarsace shiyya turaren Yakama motar, har lokacin shashshekar kukanta takeyi.
Dr Nabeel ne gaba, mota biyar ta 'yan rakiya suna binsa abaya.
Tunda suka shiga cikin gidan suke rangad'a gud'a kamar ankawo sabuwar amarya, ananma gidan cike yake Da makwafta, Dan tarba tamusamman mama da mom suka shirya musu.
Yauma tarihi ya maimaita Kansa, saida aka fara kaita 6angaren mama, mama ta rungume iman tana hawayen dad'i, itama iman kukan takeyi,, an dank'a amanar iman a hannun mama akaro na biyu, wanan karonma mama ta kar6i Amanna tareda addu'ar fatan alkairi ga iman, sannan tabada k'yauta abama iman wadda babu Wanda yasan komiye aciki.
d'aukarta akayi daganan har 6angarensu mom, itama dai amanar iman aka bata itada Yaya, suma sun kar6a.
Su aunty dai anzama 'yan kallo, bak'inciki fall ransu saidai babu damar koda tarine mai k'arfi😜.
Daga nan 6angarenta aka kaita, tofa anafa kallo yakoma sama.
Jar ubancan kai, kai masu karatu, kunga wani sabon salon gyara da akayima 6angaren kuwa?, hu'ummm nabaku dama kutambayi Xoxo labarin tsaruwan da 6angaren yayi😉.
'Yan rakiyadai sunata tofa albarkacin bakinsu, har tsakkiyar gadonta aka kaita, gadone na alfarma, mai musalta muku tsaruwarsa sai Xoxo dasuka kasance amara kirjin biki, lol.
Bayan 'yar nasiha da aka k'arayima iman, 'yan rakiya sukayo waje, umman su Xoxo kawai aka bari ad'akin da aunty Salma, Umma ta koro Xoxo waje, fitowa tayi tana zum6ura Baki, mumadai ankusa daina korarmu idan za'ayi wanga zance, shiyasa Zarah Bukar ta ce, "bata zuwa rakkiyar amarya da manya, Ashe da gskyarta.
Tana tsaye tana kunkunai Dr Nabeel ya iso gareta, humm wanan bayajin kunyar gamo da Umma ne.
Abubuwa su Umma sukabama iman, wasuma suna d'akin tashiga bayi tayi amfani dasu, aka bata wasu tasha, sanan suka fito, itakuma taja filo tarungume tana kuka.
ALLAH yasa Musayeef yazo yanzu, Dan ita rabonta dashi tunkafin taje gidansu Xoxo, yau data dawo akace yana nan gidan.
Bayan kamar minti15 gidan yay tsit, kowa Yakama gabansa, taso Xoxo tashigo su k'ara yin magana, amma Umma ta korata.
*************************
Har k'arfe goma Dr isma'il bai shigoba, itakam bata daina kukanba, Dan ita azatonta yana wajen Raihan, datayi shiru ta kalli agogo saita k'ara fashewa da kuka.
Dr Isma'il kam yana d'akinsa kwance, yama rasa irin murnar dazaiyi, tashi yayi yay wanka yashiga gyaracan goge can tamkar wani mace.
Yarasa kayan barcin dazaisa, candai idonsa yatsaya akan wasu fararen kayan barci masu taushi, wandone iya gwuywa da riga mai bud'ad'd'en k'irji, yabaza turare na d'aukar hankali.
Ledar da Dr Nabeel yabasa yad'auka yanufi d'akin iman.
Wasu hawaye suka wanke kumatun Raihan dake bakin k'ofa tana kallonsa, takoma cikin d'akinta dagudu tana kuka.
Shikam dama baisan tanayiba yatura k'ofar iman ahankali yashiga, bakinsa d'auke da sallama.
Wani k'amshin dad'ine yabugi hancinsa, yashak'a ya lumshe idanunsa, ahankali yabud'e ya saukesu akan iman dake kwance tana kuka, Dan shigowarsa saita k'arajin sabon kuka.
Cikin takun nutsuwa yak'arasa gaban gadon, ya ajiye ledar ak'asa sanan yahaye saman gadon shima.
Gabanta yaje ya kwanta yana fusakantar ta, da Sauri tamik'e zaune tana hararsa.
Wani murmushin gefen baki yasaki, Wanda ya kashe zuciyar iman, taisaurin duk'ar da kanta k'asa Dan murmushinsa ya tsayar da hawayenta cak.
Hannunta yakamo yarumtse anasa, Amincin ALLAH ya tabbata agareki my life.
Bata tankashiba saima k'ok'arin zare hannunta takeyi.
Bai bata damar hakanba, yakuma damk'e hannunta sosai Wanda yakejinsa kamar auduga dan laushi.
Muryar iman can k'asa ta ce, "INA musayeef?.
Murmushi yak'ara yimata yana murza hannunta, lallenta yaymasa k'yau sosai, muryarsa cike da salo ya ce, " gadai daddyn musayeef atare dake, musayeef kuma yana wajen mom d'in Deexerh.
Shiru tayi babu amsa.
Yatsunsa biyu yasa yad'ago ha6arta, sai kawai tamatso hawaye.
Yad'an rintse ido yabud'e, ahankali ya ce, "har yau bakibar kukan rabuwa dasu gwaggonba ne?, yakamata kiyi shiru haka nan, tun amota kike kukafa.
Aii kamar ya zugata saima ta fashe masa da kuka.
Jawota yayi yarungume yana lallashi, my life please ya Isa haka, inko bakiyi shiruba nima zan fara miki kukan, yafad'a yana d'ago fuskarta.
Yanda ya yamutse fusaka kamar yaro saiya bata dariya.
Ta murmusa.
Shima yasaki lallausan murmushi yana kallonta.
Matsawa tayi baya tana turo baki gaba.
Yagyara zamansa wauni gudunama akeyi kenan?, duk'ar dakai iman tayi tana wasa da zoben hannunta.
Yakuma matsowa daf da ita ta matsa baya, ya matso tamatsa, suka dangane da jikin gado, murmushi yayi ya ce, " to munzo k'arshe sai Yaya kuma?.
Kallonsa tayi da runannun idanunta datasha kuka, ta ce, "saina barmaka d'akin.
Hhhhh duk Inda kikaje yau zan bikine aii.
Mik'ewa tayi danufin barin gadon, yajawota tafad'o jikinsa, zobe yaymata da hannunsa yarungumeta tsam ajikinsa.
Tafara mutsu mutsun kwace kanta, yakuma matseta, cikin kunnenta ya ce, " yaufa babu wata hanyar ku6ta Dan mak'ogwarona abushe yake da k'ishirwa.
Tad'an kalli fuskarsa akaro na farko, wani shek'in angwanci taga fuskarsa tanayi, takawar da kanta daga kallonsa, jitayi zuciyarta tana wani zafi saboda kishi, aranta ta ce, "namiji munafiki.
Yalura da canjin fuskarta, ya sumbaci yuyanta dake wani tashin k'amshi mai rikitashi, my life baki yarda da maganata bane?.
Baki ta ta6e tana k'ok'arin tashi, yazanyi na yarda bayan kaima Kasan ba haka bane, harma mai amarya yayi k'ishirwa.
Hannunta yaruk'o Dan harta mik'e daga jikinsa, ta kauda fusakarta data jik'e da hawaye.
Dawo da ita yayi saman cinyarsa, yajuyo da fuskarta suna fuskantar juna, saita rintse ido tana k'ara zubo da hawaye.
" aransa ya ce, "kishi".
Afili kuma saiya huro iska daga bakinsa, yana hura mata akan idonta, nan take hawayen suka tsaya, kafin ta bud'e ido ya had'e bakinsa maicike da k'amshi danata, sannan yaymata k'yak'yk'yawar runguma wadda babu maganar kwacewa...................
*_hummmm masu karatu........... Baridai na shiru kawai🙊._*
*luv u oll my fan's*
*(((S)))..........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_"wanga page nakine k'anwa Marak'isiyya alkairin ALLAH yakaimiki, nayi missing naki sosai, yakamata kidawo haka nan"._*
*(page 33 & 34)*
Cike da wani irin salo yake sumbatarta, lakwas tayi takasa yunk'urin kwacewa, shikam saiya k'ara k'aimi cike da nagarta.
Sunkai tsawon minti18 ahaka sanan yazare bakinsa, idonsa yayi jajur, yarungumeta tsam yana hawayen farinciki, itama kukan take danji take zuciyarsa nafaman bugawa da k'arfi, hannu tasaka saitin zuciyar tasa ta danne wai ko zata dainajin bugun.
Ahankali yad'agota yana murmushi, tacire hannunta daga k'irjinsa, yakama hannun nata yamaida ak'irjinsa, karki cire my life, kusantowarki gareni yasa zuciyata ta canja salon bugu ayau, jinake tamkar zata Faso k'irjina tafito, inasonki dayawa my life, bazan iya yafema wad'anda suka rabamuba har tsawon shera hud'u da Rabi, dolene su fuskanci hukunci da horo mai tsanani........ Lallausan hannunta tasaka tarufe masa baki, tayunk'ura ahankali ta tashi zaune sosai akan cinyarsa.
Share masa hawayen tashiga yi yayinda itama idonta kezubar hawayen, tanason Dr Isma'il sosai, shiyyasa bazata iya jure ganin saukar hawayensaba, shikam aii saiya k'ame k'am, Ashe har yanzu iman d'insa tana sonsa?.
Muryarta cike da taushi ta ce, "karka damu _Zuciyata_ muyarda da k'addara bana son zubar hawayenka, kad'auka mukeda nasara tunda gani nadawo gareka, iman takace kai kad'ai, kuma zan cigaba da kasancewa taka har a aljanna insha ALLHU RABBI.
wata sassanyar ajiyar zuciya ya sauke ahankali, yakuma rungume iman tareda nuna mata wani sabon salon soyayya na musamman mai tsadar gsk, _(nidai bilyn Abdul kauda idona nayi gefe Dan lamarin yagirmi wayona),_ humm. So makahone.
Ganin zai wuce gaba yasata rik'e hannunsa, duk jikinta yayi sanyi lakwas, ya tsura mata rinannun idanunsa wad'anda suka k'ank'ance, muryarsa a sark'e ya ce, " tashi muyi sallar godiya ga ubangijin talikai.
Tsorone yashigi iman data tuno da Daren farkonsu, tasha wahala, nantake kanta yakawo mata haske, tayi k'asa da ido tana k'arema k'irjinsa kallo, muryarta dad'an rawa ta ce, "nifa ina danja.
Ban gane kina danja ba?.
Cusa kanta tayi a k'irjinsa cike da kunyar abinda zata fad'a, muryarta can k'asa ta ce, " ina fashin sallah.
Shiru yayi na 'yan sakwanni, lallai danja kam, gsky kika fad'a Dan an6ata masa show daya dad'e yana shiryawa.😜
Jin yayi shiru yasa tad'an d'ago dantaga lfy, murmushi yasakar mata, Wanda takeda tabbacin iyakarsa fuska, ta maida kanta tana gumtse dariya, Dan yabata dariya wlhy, ta ce, "yanaji kayi shiru?.
Manneta yayi sosai da jikinsa, acikin kunnenta yarad'a mata wani abu, Wanda Nima banjiba.
K'ara cusa kanta tayi tana wata irin dariya maicike da amo.
Shikam saita k'ara narkar dashi, gudun kar ayi abin kunya yasashi d'agota, my life dariya kikemin ko??, hummm zan ramane aii, tashi kici abinci.
Tashi tayi zaune tana kauda kai, nifa ba dariya nake makaba, humm to mikikeyi?, babu komai.
Shikenan zamu had'une aii.
Dakansa yabata naman gasashshiyar kaza mai dad'i, sukaci suka k'oshi suka d'ora da sassanyar fresh milk.
Koda zata saka kayan barci saita shige bayi, murmushi kawai yayi, yaja filo yarungume.
Can k'arshen gado ta lalla6a ta kwanta, azatonta yayi barci, batasan yana kallontaba yayi shirune kawai.
Saida takwanta tayi addu'a, sanan yajuyo had'e da rungumota yana fad'in 'yammata aii tuni an wuce wanan k'arnin kokin mantane.
Shiru tayi batace komaiba Dan kunya.
Dukda baisamu abinda yake k'ulafucinba tasha jagwalgwala sosai, dan saida ta gwammace dama batayi masa k'aryarba, sai wajen k'arfe 2 yabarsu suka runtsa.
Kamar wasa saiga iman tana rabzar kuka, gwaggoma kukan takeyi, ahakadai aka lalla6a akyo waje da iman.
Dr Nabeel ya kalli Dr isma'il dake cikin mota zaune, bayaso agansa, ya ce, " Alhaji aii yau kad'auka sabuwar amarya za'a kaimaka.
Murmushi Dr isma'il yayi yashafa sumar kansa datasha aski da gyaran fuska, "o, kaida mika d'auka za'a kaimin?.
To kamabar wani tunani amarya gal aleda za'a kaimin.
Nabeel yay dariya, cikin musayeef kuma aruwa tasha ko?.
Rankwashi yabashi akai, to d'ansa ido koma ya akayi ina ruwanka......
Kafin Dr Nabeel yay magana su Xoxo suka iso rik'e da hannun iman daketa shashshekar kuka.
Nabeel yabud'e musu suka Shiga, shima yashiga yatada motar, shiru Dr isma'il yayi Dan bayaso agane dashi akazo, amma tuni k'amshin turarensa yacikama Iman hanci.
Bata kawo yana motarba, azatonta motarsace shiyya turaren Yakama motar, har lokacin shashshekar kukanta takeyi.
Dr Nabeel ne gaba, mota biyar ta 'yan rakiya suna binsa abaya.
Tunda suka shiga cikin gidan suke rangad'a gud'a kamar ankawo sabuwar amarya, ananma gidan cike yake Da makwafta, Dan tarba tamusamman mama da mom suka shirya musu.
Yauma tarihi ya maimaita Kansa, saida aka fara kaita 6angaren mama, mama ta rungume iman tana hawayen dad'i, itama iman kukan takeyi,, an dank'a amanar iman a hannun mama akaro na biyu, wanan karonma mama ta kar6i Amanna tareda addu'ar fatan alkairi ga iman, sannan tabada k'yauta abama iman wadda babu Wanda yasan komiye aciki.
d'aukarta akayi daganan har 6angarensu mom, itama dai amanar iman aka bata itada Yaya, suma sun kar6a.
Su aunty dai anzama 'yan kallo, bak'inciki fall ransu saidai babu damar koda tarine mai k'arfi😜.
Daga nan 6angarenta aka kaita, tofa anafa kallo yakoma sama.
Jar ubancan kai, kai masu karatu, kunga wani sabon salon gyara da akayima 6angaren kuwa?, hu'ummm nabaku dama kutambayi Xoxo labarin tsaruwan da 6angaren yayi😉.
'Yan rakiyadai sunata tofa albarkacin bakinsu, har tsakkiyar gadonta aka kaita, gadone na alfarma, mai musalta muku tsaruwarsa sai Xoxo dasuka kasance amara kirjin biki, lol.
Bayan 'yar nasiha da aka k'arayima iman, 'yan rakiya sukayo waje, umman su Xoxo kawai aka bari ad'akin da aunty Salma, Umma ta koro Xoxo waje, fitowa tayi tana zum6ura Baki, mumadai ankusa daina korarmu idan za'ayi wanga zance, shiyasa Zarah Bukar ta ce, "bata zuwa rakkiyar amarya da manya, Ashe da gskyarta.
Tana tsaye tana kunkunai Dr Nabeel ya iso gareta, humm wanan bayajin kunyar gamo da Umma ne.
Abubuwa su Umma sukabama iman, wasuma suna d'akin tashiga bayi tayi amfani dasu, aka bata wasu tasha, sanan suka fito, itakuma taja filo tarungume tana kuka.
ALLAH yasa Musayeef yazo yanzu, Dan ita rabonta dashi tunkafin taje gidansu Xoxo, yau data dawo akace yana nan gidan.
Bayan kamar minti15 gidan yay tsit, kowa Yakama gabansa, taso Xoxo tashigo su k'ara yin magana, amma Umma ta korata.
*************************
Har k'arfe goma Dr isma'il bai shigoba, itakam bata daina kukanba, Dan ita azatonta yana wajen Raihan, datayi shiru ta kalli agogo saita k'ara fashewa da kuka.
Dr Isma'il kam yana d'akinsa kwance, yama rasa irin murnar dazaiyi, tashi yayi yay wanka yashiga gyaracan goge can tamkar wani mace.
Yarasa kayan barcin dazaisa, candai idonsa yatsaya akan wasu fararen kayan barci masu taushi, wandone iya gwuywa da riga mai bud'ad'd'en k'irji, yabaza turare na d'aukar hankali.
Ledar da Dr Nabeel yabasa yad'auka yanufi d'akin iman.
Wasu hawaye suka wanke kumatun Raihan dake bakin k'ofa tana kallonsa, takoma cikin d'akinta dagudu tana kuka.
Shikam dama baisan tanayiba yatura k'ofar iman ahankali yashiga, bakinsa d'auke da sallama.
Wani k'amshin dad'ine yabugi hancinsa, yashak'a ya lumshe idanunsa, ahankali yabud'e ya saukesu akan iman dake kwance tana kuka, Dan shigowarsa saita k'arajin sabon kuka.
Cikin takun nutsuwa yak'arasa gaban gadon, ya ajiye ledar ak'asa sanan yahaye saman gadon shima.
Gabanta yaje ya kwanta yana fusakantar ta, da Sauri tamik'e zaune tana hararsa.
Wani murmushin gefen baki yasaki, Wanda ya kashe zuciyar iman, taisaurin duk'ar da kanta k'asa Dan murmushinsa ya tsayar da hawayenta cak.
Hannunta yakamo yarumtse anasa, Amincin ALLAH ya tabbata agareki my life.
Bata tankashiba saima k'ok'arin zare hannunta takeyi.
Bai bata damar hakanba, yakuma damk'e hannunta sosai Wanda yakejinsa kamar auduga dan laushi.
Muryar iman can k'asa ta ce, "INA musayeef?.
Murmushi yak'ara yimata yana murza hannunta, lallenta yaymasa k'yau sosai, muryarsa cike da salo ya ce, " gadai daddyn musayeef atare dake, musayeef kuma yana wajen mom d'in Deexerh.
Shiru tayi babu amsa.
Yatsunsa biyu yasa yad'ago ha6arta, sai kawai tamatso hawaye.
Yad'an rintse ido yabud'e, ahankali ya ce, "har yau bakibar kukan rabuwa dasu gwaggonba ne?, yakamata kiyi shiru haka nan, tun amota kike kukafa.
Aii kamar ya zugata saima ta fashe masa da kuka.
Jawota yayi yarungume yana lallashi, my life please ya Isa haka, inko bakiyi shiruba nima zan fara miki kukan, yafad'a yana d'ago fuskarta.
Yanda ya yamutse fusaka kamar yaro saiya bata dariya.
Ta murmusa.
Shima yasaki lallausan murmushi yana kallonta.
Matsawa tayi baya tana turo baki gaba.
Yagyara zamansa wauni gudunama akeyi kenan?, duk'ar dakai iman tayi tana wasa da zoben hannunta.
Yakuma matsowa daf da ita ta matsa baya, ya matso tamatsa, suka dangane da jikin gado, murmushi yayi ya ce, " to munzo k'arshe sai Yaya kuma?.
Kallonsa tayi da runannun idanunta datasha kuka, ta ce, "saina barmaka d'akin.
Hhhhh duk Inda kikaje yau zan bikine aii.
Mik'ewa tayi danufin barin gadon, yajawota tafad'o jikinsa, zobe yaymata da hannunsa yarungumeta tsam ajikinsa.
Tafara mutsu mutsun kwace kanta, yakuma matseta, cikin kunnenta ya ce, " yaufa babu wata hanyar ku6ta Dan mak'ogwarona abushe yake da k'ishirwa.
Tad'an kalli fuskarsa akaro na farko, wani shek'in angwanci taga fuskarsa tanayi, takawar da kanta daga kallonsa, jitayi zuciyarta tana wani zafi saboda kishi, aranta ta ce, "namiji munafiki.
Yalura da canjin fuskarta, ya sumbaci yuyanta dake wani tashin k'amshi mai rikitashi, my life baki yarda da maganata bane?.
Baki ta ta6e tana k'ok'arin tashi, yazanyi na yarda bayan kaima Kasan ba haka bane, harma mai amarya yayi k'ishirwa.
Hannunta yaruk'o Dan harta mik'e daga jikinsa, ta kauda fusakarta data jik'e da hawaye.
Dawo da ita yayi saman cinyarsa, yajuyo da fuskarta suna fuskantar juna, saita rintse ido tana k'ara zubo da hawaye.
" aransa ya ce, "kishi".
Afili kuma saiya huro iska daga bakinsa, yana hura mata akan idonta, nan take hawayen suka tsaya, kafin ta bud'e ido ya had'e bakinsa maicike da k'amshi danata, sannan yaymata k'yak'yk'yawar runguma wadda babu maganar kwacewa...................
*_hummmm masu karatu........... Baridai na shiru kawai🙊._*
*luv u oll my fan's*
*(((S)))..........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_"wanga page nakine k'anwa Marak'isiyya alkairin ALLAH yakaimiki, nayi missing naki sosai, yakamata kidawo haka nan"._*
*(page 33 & 34)*
Cike da wani irin salo yake sumbatarta, lakwas tayi takasa yunk'urin kwacewa, shikam saiya k'ara k'aimi cike da nagarta.
Sunkai tsawon minti18 ahaka sanan yazare bakinsa, idonsa yayi jajur, yarungumeta tsam yana hawayen farinciki, itama kukan take danji take zuciyarsa nafaman bugawa da k'arfi, hannu tasaka saitin zuciyar tasa ta danne wai ko zata dainajin bugun.
Ahankali yad'agota yana murmushi, tacire hannunta daga k'irjinsa, yakama hannun nata yamaida ak'irjinsa, karki cire my life, kusantowarki gareni yasa zuciyata ta canja salon bugu ayau, jinake tamkar zata Faso k'irjina tafito, inasonki dayawa my life, bazan iya yafema wad'anda suka rabamuba har tsawon shera hud'u da Rabi, dolene su fuskanci hukunci da horo mai tsanani........ Lallausan hannunta tasaka tarufe masa baki, tayunk'ura ahankali ta tashi zaune sosai akan cinyarsa.
Share masa hawayen tashiga yi yayinda itama idonta kezubar hawayen, tanason Dr Isma'il sosai, shiyyasa bazata iya jure ganin saukar hawayensaba, shikam aii saiya k'ame k'am, Ashe har yanzu iman d'insa tana sonsa?.
Muryarta cike da taushi ta ce, "karka damu _Zuciyata_ muyarda da k'addara bana son zubar hawayenka, kad'auka mukeda nasara tunda gani nadawo gareka, iman takace kai kad'ai, kuma zan cigaba da kasancewa taka har a aljanna insha ALLHU RABBI.
wata sassanyar ajiyar zuciya ya sauke ahankali, yakuma rungume iman tareda nuna mata wani sabon salon soyayya na musamman mai tsadar gsk, _(nidai bilyn Abdul kauda idona nayi gefe Dan lamarin yagirmi wayona),_ humm. So makahone.
Ganin zai wuce gaba yasata rik'e hannunsa, duk jikinta yayi sanyi lakwas, ya tsura mata rinannun idanunsa wad'anda suka k'ank'ance, muryarsa a sark'e ya ce, " tashi muyi sallar godiya ga ubangijin talikai.
Tsorone yashigi iman data tuno da Daren farkonsu, tasha wahala, nantake kanta yakawo mata haske, tayi k'asa da ido tana k'arema k'irjinsa kallo, muryarta dad'an rawa ta ce, "nifa ina danja.
Ban gane kina danja ba?.
Cusa kanta tayi a k'irjinsa cike da kunyar abinda zata fad'a, muryarta can k'asa ta ce, " ina fashin sallah.
Shiru yayi na 'yan sakwanni, lallai danja kam, gsky kika fad'a Dan an6ata masa show daya dad'e yana shiryawa.😜
Jin yayi shiru yasa tad'an d'ago dantaga lfy, murmushi yasakar mata, Wanda takeda tabbacin iyakarsa fuska, ta maida kanta tana gumtse dariya, Dan yabata dariya wlhy, ta ce, "yanaji kayi shiru?.
Manneta yayi sosai da jikinsa, acikin kunnenta yarad'a mata wani abu, Wanda Nima banjiba.
K'ara cusa kanta tayi tana wata irin dariya maicike da amo.
Shikam saita k'ara narkar dashi, gudun kar ayi abin kunya yasashi d'agota, my life dariya kikemin ko??, hummm zan ramane aii, tashi kici abinci.
Tashi tayi zaune tana kauda kai, nifa ba dariya nake makaba, humm to mikikeyi?, babu komai.
Shikenan zamu had'une aii.
Dakansa yabata naman gasashshiyar kaza mai dad'i, sukaci suka k'oshi suka d'ora da sassanyar fresh milk.
Koda zata saka kayan barci saita shige bayi, murmushi kawai yayi, yaja filo yarungume.
Can k'arshen gado ta lalla6a ta kwanta, azatonta yayi barci, batasan yana kallontaba yayi shirune kawai.
Saida takwanta tayi addu'a, sanan yajuyo had'e da rungumota yana fad'in 'yammata aii tuni an wuce wanan k'arnin kokin mantane.
Shiru tayi batace komaiba Dan kunya.
Dukda baisamu abinda yake k'ulafucinba tasha jagwalgwala sosai, dan saida ta gwammace dama batayi masa k'aryarba, sai wajen k'arfe 2 yabarsu suka runtsa.