← Book details Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 46

Sashe 18

Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 3 min read

Iman tayi murmushi, wato tunda nazo makarantarnan lokuta da dama nakanji turaren doctor ya yawaita awaje, wanan shine ke sakani yawan kuka da waige2, kuma kunga ranar nagansa, wanan yatabbar mini dashi ďinne saidai yana 6oyema ganina.
Tabbas labarin iman ya girgiza k'awayenta Reefat da miss xoxo, kuma sunyi alk'awarin taimaka mata har agano gsky, dan suma basu yarda cewa doctor ya saketaba, sunaji ajikinsu *bai saketaba*, amma basu sanar da ita zasuyi komaiba.
Saidai sun tanmbayeta yanzu ina deexerh?.
Deexerh tana nan, tana karatu a jami'ar abuja yanzun.
"Kuna waya?".
Eh muna waya sosai da ita, kuma aii kunsan haka, saidai sanan bakusan wacece itabane.
Hakane suka faďa, xoxo ta ce, "yakamata mukaima deexerh ziyara.
Iman tazaro ido ziyara kuma?, tanafa makaranta nece, eh aii makarantar zamuje, amma sai weekend, tunda bawani nisa bane tsakanin zariya da abuja.
Shiru iman tayi dan batasan amsar daya kamata tabasuba, Reefat ta ce, "iman kinyi shiru.
Ajiyar zuciya iman tayi, bashiru nayiba Reefat kawai ganin abun nake abaibai.
Babu wani baibai, deexerh sa'ar muce, kuma tana k'aunarki aii yakamata zumincinku yacigaba karya yanke.
Xoxo ai zumincinmu bai yankeba tunda muna gaisawa, kuma idan ina kano tana zuwa aii mugaisa, tana zuwa ta ďauki musayeef.
Eh dukda haka, yakamata mukai mata ziyara.
To shikenan saimu duba ranar daya dace saimuje kenan.
Okey ALLAH yakaimu.

Ammafa iman kinsamu akwali, wlhy da duk zatonmu gwaggo ta haifi musayeef.
Dariya iman tayi ta ce, "tokuyi hak'uri.
Suma suka dara tareda faďin yayuce, munyimi uzuri.................

_*((S)).........2017*_
_*luv u oll my fan's*_
_*battery low*_
[8/6, 6:01 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!_*

*_NA Bilyn Abdul_*

_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*

_*sak'on barka da sallah*_
_dolene nafara isar da sak'on barka da sallah ga masoyana aduk ida suke, kafin na tsunduma alabari_
_Nasan bazan iya jere sunanku dukaba, saboda yawa, wasuma bansansuba, amma dukda haka zan kawo sunayen kad'an daga cikinku insha ALLAHU._

*gaisuwa gareku*
*_Aysha Manshat, Reefat yahya, hafsat (miss xoxo), Ayusher muh'd, Abba Gana, Sajna, Maman Shaheed, Maryam 'yar mama, cwtjiddah, feedo, saffiya galadanci, billy galadanci, Lemcy, Maman useey, my Ikilee, deexerh, hudallah, zarah ms, Feedausi, Maman 'yan biyu, Zainab Zanfara, Teema, Maryam Nijar, salma Nijar, sa'adatu sa'ad, hafsy, Aysha umar Abubakar, shamsiyya muh'd, umayma, fa'iza, Xee Salees, Fatee, Xee babe, ummy, Maman aneesat, Maman yasmeen ,muneerat,nanerh, khadeejarh, beauty angel, bby hanan, Aysha umar, d'an mom, ikram saje, kairat safyan, sadiya baby, mimin mom, Luby, Afra'ce, maigadon zinaree, sumayya waziri, Aysha mai'tama, Maman Affan, momyn sultan, momyn Aysha, ummulkairi, Mrs muh'd, Mrs Amman, Asma'u taura, ikileema Zaria, Maman Mubarak, Ruky, Ash-Nur, Mrs uwaisu, matar Safwan, ummy ta kano, Rashida madaki, Mrs isma'il._*
_bari nadasa aya an an badan kun k'areba, kubini bashi a page nagaba, Dan bazan gaji da kwarara sunankuba awajen gaisuwar sak'on sallah, INA muku fatan Alkairi, da addu'ar ALLAH yakar6i ibadinmu baki d'aya, ya yafe mana zubanmu, ameeen_

*hak'uree*
```Kafin nacigaba zanba masoyana hak'uri, saboda jinkirin sosai Dana d'auka banyi typing ba, hakan yafaru me sakamakon bikin k'anwata, bayan kuma nadawo aka fara azumi, kuyi hak'uri dani, insha ALLAHU yanzu komai zai tafi yanda kukeso, ngd da k'aunarku gareni, Nina INA k'aunarku aduk inda kuke```.
*luv u oll❤❤😁😁👌🏼*.

*(Page 16)*
Chapter 18 · 0% Book details