Sashe 34
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su Dr Isma'il kuwa suna zuwa gida yanufi 6angarensa, Raihan madai ganin kowa yanufi NASA 6angaren yasa itama jiki a asanyaye tabi bayan Dr Isma'il.
Afalo ta iskeshi zaune saman doguwar kujera, yajingina bayansa da kujera Kansa Asama idanunsa alumshe sai faman murmushi yakeyi.
Tayi tsaye tana kallonsa, jitake wani bali'in sosa yana k'ara ratsa sassan jikinta, tamkar taje ta rungumeshi haka takeji, amma babu dama.
Gwuywa a sa6ule taje gabansa ta durk'usa, muryarta narawa ta ce, "yaa Isma'il!.
Yanajinta yay shiru, amma ya daina murmushin dayakeyi.
Takuma fa d'in my One!.
Ak'ufule yad'ago ya ce, " a'a uban my one, yanunata da d'anyatsa "k kishiga hankalinki wlhy, idan kika k'ara kirana da wanan sunan sai jikinki yayi tsami, kuma tun wuri ki 6acemin dagani kafin na 6a66allaki na 6allah banza.
Da Sauri ta mik'e tabar falon tashige d'aki tana hawaye.
Yarakata da wata uwar harara, yana tsaki ai bama kiyi kukaba yariya sainan gaba, saikince inama sakinki nayi yafimiki alkairi, yamaida kansa ya kwanta, kiran Dr Nabeel ne yashigo wayarsa, yad'aga suka gaisa.
Isma'il ya jikin?.
Da sauk'i d'an uwa, wai kasan miya faru kuwa?.
A'a saika fad'a cewar Dr Nabeel.
Labarin duk abinda yafaru yabashi, Al'ajabi da mamaki suka cika zuciyar Nabeel, ya ce, " lallai nayarda kaidin mata yafi na shaid'an, irin wananan k'ulli haka, amma miyasa Abban Iman yahanaka sakin banza?, aii daga ita har yayarta sun cancanci saki wlhy.
Humm karka damu Nabeel wlhy saisun gwammace mun sakesu da zamansu atare damu, nikad'ai nasan abinda nake shirya musu zasuci ubansune aii, kaidai zakasha labari.
Nanda kwana goma iman zata dawo, ka saurari zuwana gobe idan ALLAH ya kaimu.
To shikenan ALLAH yakaimu goben saikaxo, Nima zan lek'a gidansu Hafsat ne, wlhy harnayi kewarta.
Humm mutumina kaimafa kashiga dayawa.
Dariya Dr Nabeel yayi, bama kasan nashigaba sai hafsat tazo gidana.
To ALLAH yakaimu lokacin, aii gara mu aurar dakai muhuta da tuzurancinka.
Hhhhhh zan rama sai iman tadawo.
Zadai karame na hafsat.
Wayar suka yanke kowa yana dariya.
*bayan kwana uku*
Dr Nabeel yabama Xoxo labari, Dan haka tazo har gida tak'arajin bayani, tayi farinciki, takumayi bak'incikin Auren Raihan da Dr Isma'il yayi, amma zata bar gidanne da k'afarta wlhy.
Xoxo tabama Umma labari, lamarin ya girgiza Umma sosai, kuma tad'au aniyar gyara iman Dan jinta take kamar Xoxo, har gida taje tarok'i gwaggo da abbah suka bata iman ta taho da ita.
d'aki guda aka ware mata, gyara na rikita guys ake mata, bata fita ko k'ofar d'aki, duk abinda take buk'ata Xoxo take mata.
Humm masu karatu kunga kuwa yanda iman takoma, abin sai Wanda yagani, dolenefa mace ta rikice balle namiji, (nace humm su Dr Isma'il za'a🙊 baridai nayi shiru).
To a6angaren Dr Isma'il mafa gyara sosai akema 6angarensa, Dan yayansa ya ce, "shine ya cancanta yayi komai, ALLAH sarki Yaya da ana samun yayye irinku da k'anne bazasuyi kukaba, gaba d'aya gidan ansake MASA fenti tamkar za akawo sabuwar amarya, Raihan da Aunty sunata kallon ikon ALLAH, _(lallai zakaran da ALLAH yanufa da cara, ko ana mazuru ana shaho saiyayi)._
Suna cikin tashin hankali kam, Dan yanzu babu mai kulasu agidan, sunzama tamkar mujiyoyi, yaya ma dayake mutumne mai zuciya, haryau baicema Aunty komaiba, ammafa yadaina Shiga d'akinta, baya amsa gaisuwarta, ko kallo bata isheshiba dama yagaji da mugun halinta, idan yashiga 6angarensa yaganta afalo zaune d'auke kai yake kamar bai gantaba, idan tashiga d'akinsa ya korota.
(Tashiga tashin hankali, gara ace yazaunar da ita yay mata masifa akan shareta d'in dayakeyi yanzu).
Suna zaune itada Raihan sun zabga tagumi.
Raihan tashare hawayen dasuka cika mata idanu, aunty yanzu yakike ganin zamuyi, nifa wlhy har yanzu inason ya Isma'il, gashi yanzu yace ko shigowa yayi yaganni afalo wlhy saina gane kurena, kina ganin yanzu andaina cin abinci damu, babu mai mana magana agidanan, aunty kinsakamu amatsala munshiga uku mukam, munzama mujiyoyi.
Aunty ta ce, "humm Raihan kenan, nifa d'azu marwan marina yayi wlhy,.
Marifa kikace?, marwan d'in?.
Wlhy kuwa Raihan, kuma babu damar ramawa bare nad'au wani mataki, nifa sonake kawai Mansur yasakeni.
Kai aunty kidaina manager fatan saki wlhy, k'ila nangaba su hak'uri, kinsandai zaman sokoto d'innan bawani dad'i bane, ko abincin arzik'i babu.
Nima abinda nake hangowa kenan Raihan shiyyasa d'azu na k'yale marwan.
Mucigaba da hak'uri akan duk abinda ZAMU gani watarana sai labari aii.
Shikenan ALLAH yabamu ikin jurewa.
*(ni bilyn Abdul na ce, " humm, jurewar nan dakamar wuya, musamman idan Deexerh tadawo, ah ah ah,)*
Marwan ya Sanar da deexerh komai Dan haka tak'agara su gama Exam ta taho gida, ita kad'ai tasan muguntar data shirayama k'ananan 'yan iskannan, gashi takira wayarsa Iman akashe, Dan haka ta hak'uri tabar komai saitazo gidan.
Iman kam tanajin gyara wajen ummansu Xoxo, aunty Salma tana aikawa da nata agefe, itamadai gwaggo tana bada gudummawa sirrinsu na manya, Xoxo da iman ma suna 'yar tasu fasahar dasuka sani,
_(nace humm zafa Ku haukata Dr Isma'il)._
Shi hankalinsama atashe yake, Dan saikiran wayarta yake akashe, arikice yazo gidansu gwaggo ta ce, "aii batanan, d'aukar Musayeef yayi suka yafi gidan aunty Salma, nanma akace MASA batanan,.
Aunty pls.... Karku haukatar dani Dan ALLAH tana ina?.
A'a k'anina bazaka haukaceba, iman sunyi tafiya da hafsat, amma insha ALLAHU zasu dawo nanda kwana hud'u.
Aunty nanda kwana hud'ufa kikace, randa iman zata koma gidana.
Hakane insha ALLAHU.
Kai Dr Isma'il yadafe, yana fad'in wayyoni ALLAH na.
Aunty tayi dariya, to kwana hud'u aii kamar yaune insha ALLAHU, daga nan ba kayarka za'a maida makaba.
Dariya ya Majeed yayi, kai abokina kadafa kayimana kuka wlhy, irin wanan damuwa haka, idan sak'one kawo nabata.
Dr Isma'il ya hararesa, aii nama lura hardakai aka kulla 6oyeta.
Hhhhhh yanzu kuma kaina zaka dawo, to bazadai mu bayarba sainan da kwana hud'u.
Tashi Dr Isma'il yayi yasa6i musayeef dayayi barci akafad'a, aii shikenan zan rama Nima, nabarku lfy.
Dariya sosai aunty Salma da ya majeed suke masa, shima Fita yayi yana dariyar.
*RANA BATA K'ARYA*
yaune wa'adi yacika, tunda sassafe akadawo da iman gidansu, gwaggo sai latsa jikin iman takeyi cike da mamaki, iman kin canja mi umman hafsat d'in tarink'a bakine haka?, kai ALLAH yasakama wanan baiwa da Alkairi, ALLAH yasa munada Rabon ganin bikin hafsat haka.
( Na ce, "amin gwaggo).
Dukda Dr ya ce, " kar a kaita da komai, saida aka k'ara siya mata kayan kicin Nagani na fad'a, ga d'inkuna sababbi cike da akwati da aunty Salma da ya majeed sukai mata, ummansu Xoxo ta had'a mata turarirrika masu sirrin k'amshi, najiki na d'aki nagashi na kaya, kai lamarinfa sai godiya.
*_8:00pm_*................
*luv u oll my fan's*
*(((S)))...........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*miya kamata nayi?.*
_kizama mai kamunkai, wlhy 'yammata iskanci baida wata riba, babu abinda yakai budurci daraja ajikin 'ya mace, shin miye ribarki idan kin rabama guys naki a titi?._
_randa kikayi aurefa akwai Matsala wlhy, duk d'an isaka baya son auren 'yar uwarsa 'yar iska, burinsa yasamu nitsatstsiyar mace kamila ya aura, kinga wanan kawai ya Isa ya nuna miki kin fad'i babu nauyi, idan aure kikeso karkiji kunya kisanar da iyayenki, idan bazaki iyaba samu wani a 'yan uwanki kisanar masa yasanar da iyayenki, wanan rashin kunyar tafi sauk'i akan kizubar da darajarki awajen wani sakarai Wanda baisan muhimmancin budurcinkiba, 'yar uwa tattali abinki kikaima mijinki domin yasaka ranar farkonku acikin muhimman kundin tarihinsa, duk mijin da matarsa takai masa budurcinta bazai ta6a mantawa da wannan k'yautarba har k'arshen rayuwarsa._
_wallhy 'yar uwa gsky nake gayamiki budurci mutunci, kuma, nagarta, donk'on so, tattalin so, k'auna ta musamman yake jawowa gadukkan macan data kaima mijinta._
*ALLAH yasa mugane*
*(page 32)*
*_8:00pm_* kowa yagama shiri za'akai iman, gayyace guda y'an rakiyya, Dan Matan anguwar dayawa sunshigo Dan rakiya abin kamar wasa.
Xoxo dake kusada iman zaune sun gama waya da Reefat sun bata labarin komai tanata murna, kira yashigo wayar Xoxo, takalli wayar tana murmushi Dan wringing na musamman tasaka masa, itadai iman sai binta take da kallo kawai, ga zuciyarta taf da fargaba.
Assalamu alaiki gimbiyata.
Wa'alaikassalam sarkina.
Dr Nabeel yay murmushi tamkar yana gabanta, ngd sosai dasamun sarauta, amma haryau baku maida mana amaryarmu bane?
Tab aii wanan amaryar ta gskce, saikunzo da motama, 'yan rakiya fal gida.
Kai haba?.
ALLAH kuwa.
Ku sauraremu gamu nan zuwa, kafin tace wani abu ya yanke wayar.
Iman ta ce, "karfa ya d'auka gskne sisi.
Oh keda wasa kika d'auka, kina ganin idan basuzoba saidai wasu mutanan suhau keke napep fa.
Iman ta ta6e Baki, kenifa daza'a fasa zanyi murna.
Dariya sosai Xoxo takeyi, haba 'yammata babu fashi yau saimun kaiki, ak'irjin Daddyn Musayeef zakiyi barci.
Duka iman takai mata ta kauce tana dariya, wlhy hafsy ke 'yar sikace, amma Dr Nabeel zaimana maganinki, kamar yanda yaa usman yay maganen Reefat.
Xoxo tamik'e tana fad'in Ashe za'a dad'e ba'ayi maganin nawaba.......
Sallamar aunty salmace ta k'atse Xoxo, tamik'ama iman kaya, kinga tashi ki shirya abbah sai fad'a yakeyi.
Iman takar6a tana turo Baki haba nikam naga takaina yau.
Bakiga takankibama sai anjima aunty Salma tafad'a tana Fita.
Dariya Xoxo tasaka, harda yima iman gwalo gsky ne auntyn mu, sai anjima zataga takanta.
Iman tamik'e tanufi Xoxo, itakuma tafita da gudu, zan kamaki aii humyim.
Xoxo tak'arasa inda aunty Salma take, saitin kunnanta ta gwargwad'a mata magana.
Aunty Salma tayi dariya dgsk hafsat?.
Wlhy kuwa aunty suna k'ofar gida, hannu aunty tabata suka ta6a, shiyyasa nakesanku 'yan k'annena kanku akwai kawo haske😉.
Xoxo tayi dariya, aunty aigara muje musu ashirye su tabbatar wa mak'iya da gsk mukeyi.
Tafawa suka sakeyi, ALLAH yamiki albarka k'anwata, yakaimu naki da Dr Nabeel.
Da Sauri Xoxo tafita tana dariya, dansu ummanta suna gurin, itama taxo za'a raka iman da ita.
Aunty Salma ta ce, "to jama'a ga motoci ankawo yakamata muyi harama.
Afalo ta iskeshi zaune saman doguwar kujera, yajingina bayansa da kujera Kansa Asama idanunsa alumshe sai faman murmushi yakeyi.
Tayi tsaye tana kallonsa, jitake wani bali'in sosa yana k'ara ratsa sassan jikinta, tamkar taje ta rungumeshi haka takeji, amma babu dama.
Gwuywa a sa6ule taje gabansa ta durk'usa, muryarta narawa ta ce, "yaa Isma'il!.
Yanajinta yay shiru, amma ya daina murmushin dayakeyi.
Takuma fa d'in my One!.
Ak'ufule yad'ago ya ce, " a'a uban my one, yanunata da d'anyatsa "k kishiga hankalinki wlhy, idan kika k'ara kirana da wanan sunan sai jikinki yayi tsami, kuma tun wuri ki 6acemin dagani kafin na 6a66allaki na 6allah banza.
Da Sauri ta mik'e tabar falon tashige d'aki tana hawaye.
Yarakata da wata uwar harara, yana tsaki ai bama kiyi kukaba yariya sainan gaba, saikince inama sakinki nayi yafimiki alkairi, yamaida kansa ya kwanta, kiran Dr Nabeel ne yashigo wayarsa, yad'aga suka gaisa.
Isma'il ya jikin?.
Da sauk'i d'an uwa, wai kasan miya faru kuwa?.
A'a saika fad'a cewar Dr Nabeel.
Labarin duk abinda yafaru yabashi, Al'ajabi da mamaki suka cika zuciyar Nabeel, ya ce, " lallai nayarda kaidin mata yafi na shaid'an, irin wananan k'ulli haka, amma miyasa Abban Iman yahanaka sakin banza?, aii daga ita har yayarta sun cancanci saki wlhy.
Humm karka damu Nabeel wlhy saisun gwammace mun sakesu da zamansu atare damu, nikad'ai nasan abinda nake shirya musu zasuci ubansune aii, kaidai zakasha labari.
Nanda kwana goma iman zata dawo, ka saurari zuwana gobe idan ALLAH ya kaimu.
To shikenan ALLAH yakaimu goben saikaxo, Nima zan lek'a gidansu Hafsat ne, wlhy harnayi kewarta.
Humm mutumina kaimafa kashiga dayawa.
Dariya Dr Nabeel yayi, bama kasan nashigaba sai hafsat tazo gidana.
To ALLAH yakaimu lokacin, aii gara mu aurar dakai muhuta da tuzurancinka.
Hhhhhh zan rama sai iman tadawo.
Zadai karame na hafsat.
Wayar suka yanke kowa yana dariya.
*bayan kwana uku*
Dr Nabeel yabama Xoxo labari, Dan haka tazo har gida tak'arajin bayani, tayi farinciki, takumayi bak'incikin Auren Raihan da Dr Isma'il yayi, amma zata bar gidanne da k'afarta wlhy.
Xoxo tabama Umma labari, lamarin ya girgiza Umma sosai, kuma tad'au aniyar gyara iman Dan jinta take kamar Xoxo, har gida taje tarok'i gwaggo da abbah suka bata iman ta taho da ita.
d'aki guda aka ware mata, gyara na rikita guys ake mata, bata fita ko k'ofar d'aki, duk abinda take buk'ata Xoxo take mata.
Humm masu karatu kunga kuwa yanda iman takoma, abin sai Wanda yagani, dolenefa mace ta rikice balle namiji, (nace humm su Dr Isma'il za'a🙊 baridai nayi shiru).
To a6angaren Dr Isma'il mafa gyara sosai akema 6angarensa, Dan yayansa ya ce, "shine ya cancanta yayi komai, ALLAH sarki Yaya da ana samun yayye irinku da k'anne bazasuyi kukaba, gaba d'aya gidan ansake MASA fenti tamkar za akawo sabuwar amarya, Raihan da Aunty sunata kallon ikon ALLAH, _(lallai zakaran da ALLAH yanufa da cara, ko ana mazuru ana shaho saiyayi)._
Suna cikin tashin hankali kam, Dan yanzu babu mai kulasu agidan, sunzama tamkar mujiyoyi, yaya ma dayake mutumne mai zuciya, haryau baicema Aunty komaiba, ammafa yadaina Shiga d'akinta, baya amsa gaisuwarta, ko kallo bata isheshiba dama yagaji da mugun halinta, idan yashiga 6angarensa yaganta afalo zaune d'auke kai yake kamar bai gantaba, idan tashiga d'akinsa ya korota.
(Tashiga tashin hankali, gara ace yazaunar da ita yay mata masifa akan shareta d'in dayakeyi yanzu).
Suna zaune itada Raihan sun zabga tagumi.
Raihan tashare hawayen dasuka cika mata idanu, aunty yanzu yakike ganin zamuyi, nifa wlhy har yanzu inason ya Isma'il, gashi yanzu yace ko shigowa yayi yaganni afalo wlhy saina gane kurena, kina ganin yanzu andaina cin abinci damu, babu mai mana magana agidanan, aunty kinsakamu amatsala munshiga uku mukam, munzama mujiyoyi.
Aunty ta ce, "humm Raihan kenan, nifa d'azu marwan marina yayi wlhy,.
Marifa kikace?, marwan d'in?.
Wlhy kuwa Raihan, kuma babu damar ramawa bare nad'au wani mataki, nifa sonake kawai Mansur yasakeni.
Kai aunty kidaina manager fatan saki wlhy, k'ila nangaba su hak'uri, kinsandai zaman sokoto d'innan bawani dad'i bane, ko abincin arzik'i babu.
Nima abinda nake hangowa kenan Raihan shiyyasa d'azu na k'yale marwan.
Mucigaba da hak'uri akan duk abinda ZAMU gani watarana sai labari aii.
Shikenan ALLAH yabamu ikin jurewa.
*(ni bilyn Abdul na ce, " humm, jurewar nan dakamar wuya, musamman idan Deexerh tadawo, ah ah ah,)*
Marwan ya Sanar da deexerh komai Dan haka tak'agara su gama Exam ta taho gida, ita kad'ai tasan muguntar data shirayama k'ananan 'yan iskannan, gashi takira wayarsa Iman akashe, Dan haka ta hak'uri tabar komai saitazo gidan.
Iman kam tanajin gyara wajen ummansu Xoxo, aunty Salma tana aikawa da nata agefe, itamadai gwaggo tana bada gudummawa sirrinsu na manya, Xoxo da iman ma suna 'yar tasu fasahar dasuka sani,
_(nace humm zafa Ku haukata Dr Isma'il)._
Shi hankalinsama atashe yake, Dan saikiran wayarta yake akashe, arikice yazo gidansu gwaggo ta ce, "aii batanan, d'aukar Musayeef yayi suka yafi gidan aunty Salma, nanma akace MASA batanan,.
Aunty pls.... Karku haukatar dani Dan ALLAH tana ina?.
A'a k'anina bazaka haukaceba, iman sunyi tafiya da hafsat, amma insha ALLAHU zasu dawo nanda kwana hud'u.
Aunty nanda kwana hud'ufa kikace, randa iman zata koma gidana.
Hakane insha ALLAHU.
Kai Dr Isma'il yadafe, yana fad'in wayyoni ALLAH na.
Aunty tayi dariya, to kwana hud'u aii kamar yaune insha ALLAHU, daga nan ba kayarka za'a maida makaba.
Dariya ya Majeed yayi, kai abokina kadafa kayimana kuka wlhy, irin wanan damuwa haka, idan sak'one kawo nabata.
Dr Isma'il ya hararesa, aii nama lura hardakai aka kulla 6oyeta.
Hhhhhh yanzu kuma kaina zaka dawo, to bazadai mu bayarba sainan da kwana hud'u.
Tashi Dr Isma'il yayi yasa6i musayeef dayayi barci akafad'a, aii shikenan zan rama Nima, nabarku lfy.
Dariya sosai aunty Salma da ya majeed suke masa, shima Fita yayi yana dariyar.
*RANA BATA K'ARYA*
yaune wa'adi yacika, tunda sassafe akadawo da iman gidansu, gwaggo sai latsa jikin iman takeyi cike da mamaki, iman kin canja mi umman hafsat d'in tarink'a bakine haka?, kai ALLAH yasakama wanan baiwa da Alkairi, ALLAH yasa munada Rabon ganin bikin hafsat haka.
( Na ce, "amin gwaggo).
Dukda Dr ya ce, " kar a kaita da komai, saida aka k'ara siya mata kayan kicin Nagani na fad'a, ga d'inkuna sababbi cike da akwati da aunty Salma da ya majeed sukai mata, ummansu Xoxo ta had'a mata turarirrika masu sirrin k'amshi, najiki na d'aki nagashi na kaya, kai lamarinfa sai godiya.
*_8:00pm_*................
*luv u oll my fan's*
*(((S)))...........2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*miya kamata nayi?.*
_kizama mai kamunkai, wlhy 'yammata iskanci baida wata riba, babu abinda yakai budurci daraja ajikin 'ya mace, shin miye ribarki idan kin rabama guys naki a titi?._
_randa kikayi aurefa akwai Matsala wlhy, duk d'an isaka baya son auren 'yar uwarsa 'yar iska, burinsa yasamu nitsatstsiyar mace kamila ya aura, kinga wanan kawai ya Isa ya nuna miki kin fad'i babu nauyi, idan aure kikeso karkiji kunya kisanar da iyayenki, idan bazaki iyaba samu wani a 'yan uwanki kisanar masa yasanar da iyayenki, wanan rashin kunyar tafi sauk'i akan kizubar da darajarki awajen wani sakarai Wanda baisan muhimmancin budurcinkiba, 'yar uwa tattali abinki kikaima mijinki domin yasaka ranar farkonku acikin muhimman kundin tarihinsa, duk mijin da matarsa takai masa budurcinta bazai ta6a mantawa da wannan k'yautarba har k'arshen rayuwarsa._
_wallhy 'yar uwa gsky nake gayamiki budurci mutunci, kuma, nagarta, donk'on so, tattalin so, k'auna ta musamman yake jawowa gadukkan macan data kaima mijinta._
*ALLAH yasa mugane*
*(page 32)*
*_8:00pm_* kowa yagama shiri za'akai iman, gayyace guda y'an rakiyya, Dan Matan anguwar dayawa sunshigo Dan rakiya abin kamar wasa.
Xoxo dake kusada iman zaune sun gama waya da Reefat sun bata labarin komai tanata murna, kira yashigo wayar Xoxo, takalli wayar tana murmushi Dan wringing na musamman tasaka masa, itadai iman sai binta take da kallo kawai, ga zuciyarta taf da fargaba.
Assalamu alaiki gimbiyata.
Wa'alaikassalam sarkina.
Dr Nabeel yay murmushi tamkar yana gabanta, ngd sosai dasamun sarauta, amma haryau baku maida mana amaryarmu bane?
Tab aii wanan amaryar ta gskce, saikunzo da motama, 'yan rakiya fal gida.
Kai haba?.
ALLAH kuwa.
Ku sauraremu gamu nan zuwa, kafin tace wani abu ya yanke wayar.
Iman ta ce, "karfa ya d'auka gskne sisi.
Oh keda wasa kika d'auka, kina ganin idan basuzoba saidai wasu mutanan suhau keke napep fa.
Iman ta ta6e Baki, kenifa daza'a fasa zanyi murna.
Dariya sosai Xoxo takeyi, haba 'yammata babu fashi yau saimun kaiki, ak'irjin Daddyn Musayeef zakiyi barci.
Duka iman takai mata ta kauce tana dariya, wlhy hafsy ke 'yar sikace, amma Dr Nabeel zaimana maganinki, kamar yanda yaa usman yay maganen Reefat.
Xoxo tamik'e tana fad'in Ashe za'a dad'e ba'ayi maganin nawaba.......
Sallamar aunty salmace ta k'atse Xoxo, tamik'ama iman kaya, kinga tashi ki shirya abbah sai fad'a yakeyi.
Iman takar6a tana turo Baki haba nikam naga takaina yau.
Bakiga takankibama sai anjima aunty Salma tafad'a tana Fita.
Dariya Xoxo tasaka, harda yima iman gwalo gsky ne auntyn mu, sai anjima zataga takanta.
Iman tamik'e tanufi Xoxo, itakuma tafita da gudu, zan kamaki aii humyim.
Xoxo tak'arasa inda aunty Salma take, saitin kunnanta ta gwargwad'a mata magana.
Aunty Salma tayi dariya dgsk hafsat?.
Wlhy kuwa aunty suna k'ofar gida, hannu aunty tabata suka ta6a, shiyyasa nakesanku 'yan k'annena kanku akwai kawo haske😉.
Xoxo tayi dariya, aunty aigara muje musu ashirye su tabbatar wa mak'iya da gsk mukeyi.
Tafawa suka sakeyi, ALLAH yamiki albarka k'anwata, yakaimu naki da Dr Nabeel.
Da Sauri Xoxo tafita tana dariya, dansu ummanta suna gurin, itama taxo za'a raka iman da ita.
Aunty Salma ta ce, "to jama'a ga motoci ankawo yakamata muyi harama.