Sashe 39
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
•+•+•+•+•+•+•+•
Iman zaune abakin gado tanama musayeef shirin barci, Dr yafito daga bayi da'alama wanka yayi.
Musayeef ya ce, "daddy zaka koyamin game d'in d'azu?.
Dr ya d'aga masa kai, zan koya maka amma ba yauba yaro.
Um'um musayeef yafad'a a shagwa6e, nidai daddy yanzun.
Lallai yaro ka d'obo da zafi, yau baranar koyon game bace ba, Dan inada babban game adaren yau.
Iman ta kalleshi cike da rashin fahimta, shima ita yake Kalo, yad'aga mata gira, ta kauda kai tana girgizawa.
Musayeef dake danna wayar daddynsa shi adole game yake nema, yatako inda Dr yake yabashi wayar, daddy gashi kamomin.
Kaga jeka bama mamanka ta kamomaka nikam mai nake shafawa.
Musayeef yajuya wajen Iman shikuma Dr yacigaba da shirinsa.
Tana kamomasa game ya haye gadon yanayin abinsa.
Dr ya kalli Iman my life bazakiyi shirin barci bane?.
A'a ba yanzuba.
Sai yaushe?.
Sai anjima yanzu banajin barci.
Yawani kafeta da idanu, saikuma yayi murmushi aidama yau ba ranar barcinki bane, kedai tashi kiyi wanka kawai, danma saboda oga na k'yaleki datuni kin tsinci kanki cikin ruwan wanka.
Murmushi Iman tayi, tajuya tana kallon musayeef dayayi busy akan waya, ta ce, ni barinmuku d'akinma zanyi.
Baice komaiba yamik'e yay shiri cikin kayan barci.
Tana zaune yafice saigashi da fresh milk akofi, itadai kallonsa kawai takeyi.
Yazauna Kusada musayeef, my dear son tashi kasha madara.
Musayeef yathi zaune ya haye cinyar daddynsa.
Da Kansa yabashi madarar, yana gama sha yazame yay barci.
Cikin mamaki Iman take kallon Dr, yad'aga mata gira yana gyarama musayeef kwanciya.
Doctor wai mikabama yaron nan?.
Bai bata amsaba saida ya lilli6e musayeef da bargo, sanan yanufota, cak yad'auketa yanufi bayi, tafara zille2.
Bata ankaraba tajita acikin ruwa.
Wani d'an kukan ta6ara tasakar masa, yay dariya Saita burgeshi, dakansa yay mata wanka tanata rufe ido har aka gama, yanad'o kayarsa atawul.
Ta ce, "pls kasaukeni Dr yaron nanfa zai iya farkawa.
Hhhhh kwantar da hankalinki, Indai musayeef ne saikuma gobe idan ALLAH ya kaimu.
Cike da alamar tambaya ta kalleshi.
Yayi murmushi, dainamin tuhuma da ido, maganin barci nabasa kawai.
Ido Iman tazaro saboda mi?.
Saboda yau babu sauk'i, daddynsa da momynsa zasu angwance.
Kafin ta ce, " wani Abu ya had'e bakinsu waje d'aya.
Cikeda salo yake mata abubuwa, lallai tayarda mijinta yayi missing nata, komai a yunwace yake matashi, dukda tana cike da tsoro haka tadake ta hak'ura.
Yayinda akafara nisa sainajawo 'yammatan k'afafuna nayo waje🚶🏻.
************************
Bari mu waywayi su Raihan.
Tunda suka bar gidan basu nufi tashaba, gidan wata k'awar aunty sukaje.
Cike da mamaki take kallonsu, tofa Sadiya yana ganku rik'im2 dakaya?, incedai lfy?.
Inafa lfy Zubaida, kedai muje daga ciki.
Afalon zubaida suka zube, takawo musu abinci sukaci, dama yunwa sukeji.
Bayan sunci sunsha suka mik'e k'afa suna bama zubaida labarin komai.
Zubaida tarik'e Baki lallaima sadiya ya akayi kukayi sakaki haka, yo ALLAH na tuba bakuyima 'yan iska mai kankat.
Aunty ta CE, "kamar ya mai kankat?.
Wata dariyar mugaye zubaida tasaki, tagyara zama tashiga fanfasu sosai.
Zancen natadai bai yuce zuwa wajen malam da boka ba.
Sunkuma hau sun zauna daram, gobe asubar fari awani k'auye zata musu.
(Ni bilyn Abdul na ce " ajuridai zuwa rafi).
Wacece zubaida ne?.
Zubaida dai 'Yar sokoto CE, kuma k'awar aunty CE tun a sokoto, adaliln aunty ma tayi aure kano, Dan awajen bikin anuty tayi gamo da mijin dasuke tare yanzu.
Ko kad'an bayajin dad'in zama da ita, Dan zubaida halinsu d'aya da aunty jirgi d'ayane yad'ebosu.
Saboda bala'inta yaraba musu gida itada matarsa uwargidansa kenan.
Itadai ta haihu Dan yaranta biyu duk mata.
To yanzudai gashi tayima su Aunty hanyar malamai to kozasu dace, saimun bisu asannu sanan zamu tabbatar.......
*luv u oll my fan's*
*(((S)))............2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_wanan page nakune Basma er Lele & Zarah bukar, ALLAH yak'ara basira da hikima, bilyn Abdul namuku fatan alkairi arayuwa_*
*```(Zuma saidai wuta)*```
Acigaba da gashi zarah🤠.
*(page 39 & 40)*
Asubar fari zakara yabama su aunty sa'a.
Ba k'aramar tafiya sukayiba har dawaki, adawakinma wani k'auye suka shiga cikin ruk'uk'in daji.
Aunty tatsaya tana maida numfashi saboda gajiya, Dan yanzu dak'afa suke da6awa saboda hanyar batada k'yau, babu kuma d'an mashind'in dazai yarda yashiga dajin, itama zuby bazata yardaba.
Kai Zuby wai har yau bamuzoba ne?.
'Yar dariya zuby tayi, tareda dafa kafad'ar aunty, haba sadiya biyan buk'ata aii yafi dogon buri, ki daure aii munkusa, duk Wanda ya iya jure zama da mak'iyi, aii zaijure zuwan ranar d'aukar fansa kuwa.
Hakane aunty tafad'a tana murmushin mugunta.
Tafiya suka cigaba dayi, itadai Raihan binsu kawai takeyi cikeda fargaba da fad'uwar gaban.
Zuby ta ce, "banga laifinkuba dominku 'yan hutune, mazanku sun tsaya muku daga mota sai gida, muko ALLAH natuba yaku bayi wake ta tamu, idan tafiya zata tashi daga nan har birnin lantsandan zamu iya kai kammu da k'afa.
Kafin aunty ta ce, " wani abu sun iso wajen wani k'aton dutsi, zuby ta kallesu nanfa zamu hau.
Raihan ta gwalalo ido cike da mamaki tana kallon zuby, aunty zuby yanzu nan mutum ke zaune akan dutennan?.
Kwaraikuwa zuby tafad'a.
Aunty dai batace komaiba, saidai tana mamakin zuby sosai, tasan ta sanadinta zuby tasan kano, hartai aure aciki, amma yanzu tafita sanin birnin kano da kewaye, Inda tasani ita ko azance bata saniba.
Maganar Raihan ta katse tunanin aunty, aunty zuby to yanzu ta INA zamu hau?.
Wata matattakala zuby ta nuna musu, wadda babu shakka kayi kuskuren takawa tuni zakayo k'asa ka rugurguje visa k'ananun duwatsin wajen.
Ajiyar zuciya suka sauke suduka, cike da fargaba suka fara tattaki ga matakalar, saida suka kai k'arshe cike da jindad'i, abisa tsautsayi k'afar Raihan ta goce, takwala wata k'ara Dan tsorata, jitayi anyi sama da ita akan dutsen, sassanyar ajiyar zuciya ta sauke yayinda taga ta tsira, saidai tana bud'e ido tashiga wata sabuwar fargaban.
Zaratan samari tagani majiya k'arfi, wad'anda da mutuwa na tsoron mutum idan tagansu guduwa zatayi.
Aunty ma binsu take d'aya bayan d'aya, sunkai adadin goma k'artan, saikuma wani wargajejen mutum fari tas azaune, Wanda bana tsammamin yasan kalma d'aya tak daga yaren Hausa.
Aunty da Raihan suka kalli zuby wadda ita hankalinta akwance take babu alamar fargaba ko tsoron atareda ita..... Mamakinsu bai k'aruba saida sukaga zuby tak'arasa wajen wargajejen mutum nan mai kamada tankin ruwa ta gurfana tamkar zata MASA sujada.
Ya sarkina dodo yataya maka.
Daya daga cikin zaratan k'artan nan ya ce, "sarki ya amsa miki jinin dodo.
Aunty da Raihan suka zaro ido, tuni jikin su yafara rawa.
Zuby ta kuma gurfanawa agaban k'aton muminnan ta ce, " ya sarki ga alk'awari na cika kamar yanda nayi, nakawo k'awata ga dodo harma da k'arin k'anwarta idan dodo yana buk'ata.
d'aya daga cikin k'artin Yakuma amsawa, dodo da sarki sun jinjina miki tareda babban yabo, kin kuma tashi daga jinin dodo kin koma baiwar dodo, daga yau kema kinzama d'aya daga cikin 'Yar kungiya.
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!. Wargajejen k'aton nan ya tuntsure da dariya, wadda duk kanin dajin ke amsawa, dutsen dasuke kai kuwa har girgiza yakeyi.
(Na ce, hummm, dabadan dariyar da k'aton nan yayiba saika d'auka gunkine aka dasa awajen wlhy.)
Aunty da Raihan tuni sun fara sakin fitsari awando, jikake tsulululu..., wani garjejen k'aton yazo yadamk'i gashinsu, tuni jikin su yak'ara tsananta rawa, summa rasa hawayen kuka.
Sunaji suna gani aka aske musu gashi, akayi musu zindir, wanka akayi musu da ruwan jini Dana magani, sanan akabama zuby su takai cikin wani k'aton tanki......
Iman zaune abakin gado tanama musayeef shirin barci, Dr yafito daga bayi da'alama wanka yayi.
Musayeef ya ce, "daddy zaka koyamin game d'in d'azu?.
Dr ya d'aga masa kai, zan koya maka amma ba yauba yaro.
Um'um musayeef yafad'a a shagwa6e, nidai daddy yanzun.
Lallai yaro ka d'obo da zafi, yau baranar koyon game bace ba, Dan inada babban game adaren yau.
Iman ta kalleshi cike da rashin fahimta, shima ita yake Kalo, yad'aga mata gira, ta kauda kai tana girgizawa.
Musayeef dake danna wayar daddynsa shi adole game yake nema, yatako inda Dr yake yabashi wayar, daddy gashi kamomin.
Kaga jeka bama mamanka ta kamomaka nikam mai nake shafawa.
Musayeef yajuya wajen Iman shikuma Dr yacigaba da shirinsa.
Tana kamomasa game ya haye gadon yanayin abinsa.
Dr ya kalli Iman my life bazakiyi shirin barci bane?.
A'a ba yanzuba.
Sai yaushe?.
Sai anjima yanzu banajin barci.
Yawani kafeta da idanu, saikuma yayi murmushi aidama yau ba ranar barcinki bane, kedai tashi kiyi wanka kawai, danma saboda oga na k'yaleki datuni kin tsinci kanki cikin ruwan wanka.
Murmushi Iman tayi, tajuya tana kallon musayeef dayayi busy akan waya, ta ce, ni barinmuku d'akinma zanyi.
Baice komaiba yamik'e yay shiri cikin kayan barci.
Tana zaune yafice saigashi da fresh milk akofi, itadai kallonsa kawai takeyi.
Yazauna Kusada musayeef, my dear son tashi kasha madara.
Musayeef yathi zaune ya haye cinyar daddynsa.
Da Kansa yabashi madarar, yana gama sha yazame yay barci.
Cikin mamaki Iman take kallon Dr, yad'aga mata gira yana gyarama musayeef kwanciya.
Doctor wai mikabama yaron nan?.
Bai bata amsaba saida ya lilli6e musayeef da bargo, sanan yanufota, cak yad'auketa yanufi bayi, tafara zille2.
Bata ankaraba tajita acikin ruwa.
Wani d'an kukan ta6ara tasakar masa, yay dariya Saita burgeshi, dakansa yay mata wanka tanata rufe ido har aka gama, yanad'o kayarsa atawul.
Ta ce, "pls kasaukeni Dr yaron nanfa zai iya farkawa.
Hhhhh kwantar da hankalinki, Indai musayeef ne saikuma gobe idan ALLAH ya kaimu.
Cike da alamar tambaya ta kalleshi.
Yayi murmushi, dainamin tuhuma da ido, maganin barci nabasa kawai.
Ido Iman tazaro saboda mi?.
Saboda yau babu sauk'i, daddynsa da momynsa zasu angwance.
Kafin ta ce, " wani Abu ya had'e bakinsu waje d'aya.
Cikeda salo yake mata abubuwa, lallai tayarda mijinta yayi missing nata, komai a yunwace yake matashi, dukda tana cike da tsoro haka tadake ta hak'ura.
Yayinda akafara nisa sainajawo 'yammatan k'afafuna nayo waje🚶🏻.
************************
Bari mu waywayi su Raihan.
Tunda suka bar gidan basu nufi tashaba, gidan wata k'awar aunty sukaje.
Cike da mamaki take kallonsu, tofa Sadiya yana ganku rik'im2 dakaya?, incedai lfy?.
Inafa lfy Zubaida, kedai muje daga ciki.
Afalon zubaida suka zube, takawo musu abinci sukaci, dama yunwa sukeji.
Bayan sunci sunsha suka mik'e k'afa suna bama zubaida labarin komai.
Zubaida tarik'e Baki lallaima sadiya ya akayi kukayi sakaki haka, yo ALLAH na tuba bakuyima 'yan iska mai kankat.
Aunty ta CE, "kamar ya mai kankat?.
Wata dariyar mugaye zubaida tasaki, tagyara zama tashiga fanfasu sosai.
Zancen natadai bai yuce zuwa wajen malam da boka ba.
Sunkuma hau sun zauna daram, gobe asubar fari awani k'auye zata musu.
(Ni bilyn Abdul na ce " ajuridai zuwa rafi).
Wacece zubaida ne?.
Zubaida dai 'Yar sokoto CE, kuma k'awar aunty CE tun a sokoto, adaliln aunty ma tayi aure kano, Dan awajen bikin anuty tayi gamo da mijin dasuke tare yanzu.
Ko kad'an bayajin dad'in zama da ita, Dan zubaida halinsu d'aya da aunty jirgi d'ayane yad'ebosu.
Saboda bala'inta yaraba musu gida itada matarsa uwargidansa kenan.
Itadai ta haihu Dan yaranta biyu duk mata.
To yanzudai gashi tayima su Aunty hanyar malamai to kozasu dace, saimun bisu asannu sanan zamu tabbatar.......
*luv u oll my fan's*
*(((S)))............2017*
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_wanan page nakune Basma er Lele & Zarah bukar, ALLAH yak'ara basira da hikima, bilyn Abdul namuku fatan alkairi arayuwa_*
*```(Zuma saidai wuta)*```
Acigaba da gashi zarah🤠.
*(page 39 & 40)*
Asubar fari zakara yabama su aunty sa'a.
Ba k'aramar tafiya sukayiba har dawaki, adawakinma wani k'auye suka shiga cikin ruk'uk'in daji.
Aunty tatsaya tana maida numfashi saboda gajiya, Dan yanzu dak'afa suke da6awa saboda hanyar batada k'yau, babu kuma d'an mashind'in dazai yarda yashiga dajin, itama zuby bazata yardaba.
Kai Zuby wai har yau bamuzoba ne?.
'Yar dariya zuby tayi, tareda dafa kafad'ar aunty, haba sadiya biyan buk'ata aii yafi dogon buri, ki daure aii munkusa, duk Wanda ya iya jure zama da mak'iyi, aii zaijure zuwan ranar d'aukar fansa kuwa.
Hakane aunty tafad'a tana murmushin mugunta.
Tafiya suka cigaba dayi, itadai Raihan binsu kawai takeyi cikeda fargaba da fad'uwar gaban.
Zuby ta ce, "banga laifinkuba dominku 'yan hutune, mazanku sun tsaya muku daga mota sai gida, muko ALLAH natuba yaku bayi wake ta tamu, idan tafiya zata tashi daga nan har birnin lantsandan zamu iya kai kammu da k'afa.
Kafin aunty ta ce, " wani abu sun iso wajen wani k'aton dutsi, zuby ta kallesu nanfa zamu hau.
Raihan ta gwalalo ido cike da mamaki tana kallon zuby, aunty zuby yanzu nan mutum ke zaune akan dutennan?.
Kwaraikuwa zuby tafad'a.
Aunty dai batace komaiba, saidai tana mamakin zuby sosai, tasan ta sanadinta zuby tasan kano, hartai aure aciki, amma yanzu tafita sanin birnin kano da kewaye, Inda tasani ita ko azance bata saniba.
Maganar Raihan ta katse tunanin aunty, aunty zuby to yanzu ta INA zamu hau?.
Wata matattakala zuby ta nuna musu, wadda babu shakka kayi kuskuren takawa tuni zakayo k'asa ka rugurguje visa k'ananun duwatsin wajen.
Ajiyar zuciya suka sauke suduka, cike da fargaba suka fara tattaki ga matakalar, saida suka kai k'arshe cike da jindad'i, abisa tsautsayi k'afar Raihan ta goce, takwala wata k'ara Dan tsorata, jitayi anyi sama da ita akan dutsen, sassanyar ajiyar zuciya ta sauke yayinda taga ta tsira, saidai tana bud'e ido tashiga wata sabuwar fargaban.
Zaratan samari tagani majiya k'arfi, wad'anda da mutuwa na tsoron mutum idan tagansu guduwa zatayi.
Aunty ma binsu take d'aya bayan d'aya, sunkai adadin goma k'artan, saikuma wani wargajejen mutum fari tas azaune, Wanda bana tsammamin yasan kalma d'aya tak daga yaren Hausa.
Aunty da Raihan suka kalli zuby wadda ita hankalinta akwance take babu alamar fargaba ko tsoron atareda ita..... Mamakinsu bai k'aruba saida sukaga zuby tak'arasa wajen wargajejen mutum nan mai kamada tankin ruwa ta gurfana tamkar zata MASA sujada.
Ya sarkina dodo yataya maka.
Daya daga cikin zaratan k'artan nan ya ce, "sarki ya amsa miki jinin dodo.
Aunty da Raihan suka zaro ido, tuni jikin su yafara rawa.
Zuby ta kuma gurfanawa agaban k'aton muminnan ta ce, " ya sarki ga alk'awari na cika kamar yanda nayi, nakawo k'awata ga dodo harma da k'arin k'anwarta idan dodo yana buk'ata.
d'aya daga cikin k'artin Yakuma amsawa, dodo da sarki sun jinjina miki tareda babban yabo, kin kuma tashi daga jinin dodo kin koma baiwar dodo, daga yau kema kinzama d'aya daga cikin 'Yar kungiya.
Hhhhhhhhhhhhhhhhhhh!!!!!!!. Wargajejen k'aton nan ya tuntsure da dariya, wadda duk kanin dajin ke amsawa, dutsen dasuke kai kuwa har girgiza yakeyi.
(Na ce, hummm, dabadan dariyar da k'aton nan yayiba saika d'auka gunkine aka dasa awajen wlhy.)
Aunty da Raihan tuni sun fara sakin fitsari awando, jikake tsulululu..., wani garjejen k'aton yazo yadamk'i gashinsu, tuni jikin su yak'ara tsananta rawa, summa rasa hawayen kuka.
Sunaji suna gani aka aske musu gashi, akayi musu zindir, wanka akayi musu da ruwan jini Dana magani, sanan akabama zuby su takai cikin wani k'aton tanki......