Sashe 31
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Xoxo da Dr Nabeel suna zaune a tebir d'aya hira suke k'asa2, Xoxo tafara wayge2 waini inasu Iman ko har yanzu basu shigobane?...
Kafin Dr Nabeel yabata amsa wasu guys suka k'araso wajen, Nabeel yamik'a musu hannu yana fad'in a'a Auwal kun k'araso.
Eh wlhy d'an uwa, yaja hannunsa suka bar wajen, yayinda sauran abokan Auwal suka take musu bata, saida sukaje nesa da Xoxo sanan Auwal ya CE, Nabeel dama haka abokinka yake?.
Da sauri Nabeel ya ce, "wane abokin nawa?, ko Isma'il?.
" eh mana shi, bashine kukazo tareba.
Shine Cewar Dr Nabeel.
Hummm to wlhy gashi can a tsakanin motoci ya matse 'yar mutane yana sumbata.
'Yar mutane kuma?. Kai badai Isma'il ba, Dan bayida wannan halin, amma wane irin kayane ajikinta?.
Kama hannunsa Auwal yayi, kaga muje kagani sai, k'ila kafi yarda da zancenmu.
Dr Nabeel ya sauke numfashi yana kauda kai daga kallonsu Dr Isma'il, yaja hannun Auwal suka bar wajen.
Auwal ya kwace hannunsa haba Nabeel yanzu nan barinsa zamuyi harsai yakai da yimata fad'e?, kallifa yanda take dukan bayansa alamar batason abinda yake mata.
Tsaki Dr Nabeel yayi ya ce, "kai dallah malam matarsace fa.
Matarsa kuma?.
Eh Dr Nabeel yafad'a da k'arfi.
Tofa amma yarasa a Inda zai mata wanan abun sai anan kuma aii koda kukazo banganku da mataba.
Harararsa Dr Nabeel yayi, saika gammu tare zaka yarda ita matarsace?, to agidan su Aysha muka barsu, yaciro wayarsa a aljihu, ma'adanar hotuna yashiga saiga hoton Dr Isma'il da Iman da Musayeef suna dariya.
Kalla kagani uban 'yan rashin yarda.
Bayan yagani sauran abokan suka kar6a suka gani, wani ya CE, " kai ammafa sun dace wlhy.
Dr Nabeel ya kar6e wayarsa, saiku muje ciki idan sun shigo Ku kalli yarinyar kugani basuyi kama data hotonnanba ne?.
Ciki suka koma, Xoxo ta ce, "lfy dai, labari yabata, tayi dariya, ai tunda muka Shiga mota naga dama yana harararta.
Murmushi Dr Nabeel yayi ya ce, " kinsan mutumina akwai kishi, Nima na daurene kawai nabarki da kwalliyarnan wlhy.
Ta ce, "sorry sir, nidai amin hak'uri daga yau bazan sakeba.
Dariya yayi yana jifanta da wani shu'umin kallo, Xoxo tasa hannunta tarufe fuskarta saboda kunya.
Hummm su Dr Isma'il kam bama Susan wasu sun gansuba, saida ya tsotse janbakin tas sanan yacire bakinsa yana sauke numfashi a wahalce, itakam Iman sai hawaye takeyi tama k'asa wani motsi, yad'agota yarungume yana shafa bayanta alamar lallashi, kece kika jama kanji, ke kanji kinsan ni mutumne mai kishi miyasa zakiyi wanan kwalliyar?.
Ina rik'onki daga yau karki sake kinji, inba hakaba wlhy zanyi abinda yafi haka.
Yad'agota yana share mata hawayen, kinga karkuma ki 6ata kwalliyar k'awayenki suce namiki wani Abu daban.
Harararsa tayi tana turo baki gaba.
Yatsansa d'aya yasaka yabugi bakin Kad'an yana murmushi.
Yakama hannunta kinaga muje karsu Nabeel suyita nemanmu.
Wajen yayi tsit Dan ana addu'ane za'a fara abinda ya Tara mutane, takun takalmansune yasa gaba d'aya mutane suka juyo suna kallomso, Dr Isma'il yana rik'e da hannun Iman.
Auwal ya ce, " kai guys wlhy da gsk matarsace, ammafa babu maicewa ita ta haifi yaronnan, sunfa burgrni.
Sudai su Dr Isma'il wajen su Dr Nabeel suka k'arasa suka zauna, suma akayi addu'ar dasu.
Xoxo sai kallon bakin Iman takeyi, dariya ta taho mata taduk'ar dakai tayi abinta sanan ta d'ago.
Dr Nabeel ya kalli Dr Isma'il yana murmushi, yaje saitin kunnensa yace malam ka goge jambaki a le6enka.
Murmushi Dr Isma'il yayi, tareda saka hanki ya goge bakinsa.
Tunda aka fara abubuwa Iman kanta yana k'asa tak'i yarda ta had'a ido koda Xoxo, gani take kamar sunga abinda yafaru.
Ko awajen lik'i Dr Isma'il hanata sakewa yayi, da'aka kirata tabama amarya shawarama tare sukaje wajen, aiko sunsha hotuna, wasu sai fad'i suke kun dace gsky.
Haka aka gama taron Iman duk tana a takure saboda Dr Isma'il yabi ya katantaneta, karfe 12:00pm daidai aka tashi.
Daganan gidan Amarya aka wuce dasu.
Kowa yana zuwa yanemi makwanci amma bandasu Xoxo, hira suka dasa sabuwa.
Xoxo ta ce, "Iman wai d'azu mikuka tsaya yi awaje keda daddyn Musayeef?.
Babu komai tafad'a cikin rashin gsky.
Hummm kinsan dakuka shigo miya birgeni?, Iman ta harareta kinsanfa banason iskanci.
Babu wani iskanci, towaima miya kawo janbaki a le6en daddyn musayeef?.
Kije ki tambayeshi mana ba abokin saurayinki bane.
Xoxo da Reefat suka tuntsure da dariya harda tafawa.
Iman takaima Reefat duka 'yar iska kema gobe iyanzu kina hannun yaa Usman, ALLAH yasa yay miki sambad'e bad'e, tana gama fad'a taja bargo.
Duk iskancin dasuke mata bata sake kulasuba.
Na ce, " humm 'yamma tanan akwai shafta gsky, ko Yaya za'a rabu yayin tafiyarsu Iman?............
*Luv u I'll my fan's*
*((((S))))........2017*
[8/6, 6:02 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Billyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*miya kamata nayi?*
_iyaye muringa kula da 'ya'yanmu, muringa kula kuma dawa suke mu'amullah, akwai had'ari yanzu sosai akan yaranmu maza da mata, Dan kowane yana iya fuskantar k'alubale daga 6ata gari, yara mazama wai yanzu suma saikiji ance anyi musu fad'e. Humm ya salam._
_wai Dan ALLAH ina akeso mushiga mu 6uyane, wannan wane irin masiface, yanzufa takai wai kishiya da kishiya zasu iya mad'igo, humm mata wai ina kishin damuke ik'irarin munayi?, kai rayuwa Yaya da k'anwa saikiga suna mad'igo, hasbinallahu wani'imal wakil, wanan wanne irin k'azantace, muringa tuna yanda ALLAH yayi da jama'ar *"ANNABI LU'DU A,S"*, ni d'alibar ilimice shiyyasa bazan kawo ayaba, amma kuje kuyi bincike Wanda baisan makomarsuba tofa zaiji._
*ALLAH yasa mugane.*
*_"cigiya 'yan uwa INA cigiyar 'yar uwata Riddallah 2days ta 6acema ganina😭."_*
*(page 29)*
Washe gari akayi walima da k'arfe 2:00pm Dan haka bak'in dake kusa suka fara kama gabansu, su Xoxo ma gobe idan ALLAH ya kaimu zasu tafi.
Su kad'ai aka baro gidan amaryar, sunata hirarsu da tsokanar juna kamar bazasu rabuba.
Har dare suna gidan, saida suka gyara mata ko ina sanan, abokan ango suka shigo hardasu Dr isma'il, bayan d'an hira da barkwanci irin na abokai suka mik'e zasu tafi.
Tofa yanzufa akeyinta, Dan su iman rungume juna sukayi suna kwasar kuka, Dan daga yanzu bazasu dawoba tafiyar asuba zasuyi, abokan angon duk sun tsaya suna kallon ikon ALLAH, sun birgesu sosai daga gani k'awancen nasu yanada dank'o.
Dak'yar suka rabu da juna, ya Usman yarungume Reefat yana lallashi, shima Dr Isma'il yacewa su iman kuyi hak'uri mutafi dare yanayi.
Bayanda zasuyi suka fito kowa yana share hawaye, koda suka Shiga motama kukansu suka cigaba.
Gidan su Reefat suka kaisu dansuyima mamansu Reefat sallama.
Kayan biki nagani nafad'a Mmn Reefat ta had'a musu, harda tsaraba ta musamman, taso su kwana anan amma Dr Nabeel ya ce, "tayi hak'uri tafiyar asuba zasuyi.
Bayanda zatayi haka tarakosu har Mota, daga nan ba gidan sukayi kai tsayeba zagayawa cikin gari Dr Nabeel yaytayi dasu harsuka d'an saki jikinsu, daganan yakaisu gidan dasu mom d'insa suke.
Nanma tarbarsu akayi sosai k'annan Dr Nabeel sai murnar ganinsu sukeyi, Ayeesh da Maimuna, sumadai 'yammatane Dan zasuyi sa'anni dasu Xoxo, mom d'in Dr Nabeel sai murna take, ta ce, "to ina matar ta Isma'il ina kuma ta Nabeel?.
Iman da Xoxo sukayi k'asa da kai sunajin kunya, Dr Nabeel ya ce, " mom ga Iman matar Isma'il yanuna iman.
Wanan kuma itace..... Saikuma yay shiru yana Sosa k'eya, su Ayeesh suka tuntsure da dariya, ya hararesu.
Masha ALLAHU 'ya'yana ALLAH yay muku albarka kunji, ALLAH yasa kuduka abokan arzik'in junane, Ameen su Maimuna suka amsa.
d'aki d'aya suka kwana dasu Maimuna sunsha labari sosai, dansu Ayeesh akwai surutu, 😉lol.
ana fitowa daga sallar asuba suka shirya, maimuna da Ayeesh sukace zasubi motarsu, hararsu Dr Nabeel yayi, ya ce, "tare mukazo dakune?, a'a maimuna tafad'a.
Ayeesh ta ce, " Yaya Dan ALLAH kabarmu, kinsan ALLAH kokimin shiru kona bigeki anan, dama kuntafi wajen mom tunkafin dare yamuku, Ku saima gobe zaku taho.
Babu yanda zasuyi haka suka hak'ura, dukda Magiyar da Dr Isma'il yay MASA akan yabarsu, ya ce, ''wlhy Isma'il bazasu bimubafa.
Haka suka Shiga mota su Ayeesh suna d'aga musu hannu, anan ma kayan biki sosai mom d'in Dr Nabeel ta had'a musu.
Dr Isma'il ne yake tuk'in yanzu, sharara gudu yake sosai yayinda iman da Xoxo sukayi barci kamar randa suka taho.
Wanan karon basu tsaya ko inaba, Dan abinci mom tad'an shiryo musu, sai wajen k'arfe uku suka tsaya sukai sallar azuhur da la'asar, daga nan suka sake d'aukar hanya, cikin amincin ALLAH karfe 5:15pm acikin kano tayi musu, gidan su iman aka ajiyesu su, Dan Xoxo saida safe zata k'arasa gida.
Gwaggo da deeni da musayeef sunyi farincikin dawowarsu, bayan sunyi wanka sukaci abinci aka zauna bama gwaggo labarin biki da yanda ya gudana, da hotuna.
Gwaggo taji dad'in yanda aka karramasu sosai.
A can kuwa saida Dr Isma'il ya sauke Dr Nabeel sanan yanufi gidansa, 6angaren mama yafara zuwa, bayan sun gaisa yashiga wajensu yayansa daganan yanufi 6angarensa, tun afalo yafara gamo da abin haushi domin falon kaca2 kamar ba'a sharewa, tsaki yaja yashiga d'akin iman Inda yamaida d'akinsa, kai kawai ya girgiza Dan nannmadai abin haushinne, yanda yabar d'akin haka yazo yasamu abinsa.
Zagewa yayi yagyara tsaf, sanan yayi wanka, harya kwanta baiji motsin Raihan ba, haushinta yakeji Dan haka yay kwanciyarsa.
Itakam bamata gidan, tun yamma suka Fita itada aunty sai k'arfe 9 na dare suka dawo, babu Wanda yace mata Dr Isma'il yadawo, Dan haka tana dawowa tashige d'akinta ta kwanta.
*washe gari*
Da Asuba yafita masallaci batareda ya kalli ko hanyar d'akintaba, saida gari yafara haske sanan yashigo, saida yaje suka gaisa da mama sanan yashigo.
Raihan ta tsaya cak tana kallon ikon ALLAH, shima binta yake da kallo fuska a d'aure, dayake ta karantu da ilimin Rayuwa saita basar da mamakinta tazo ta rungumeshi.
My one yaushe kadawo bansaniba?, baice mata komaiba, tad'ago tana kallonsa, ganin yanda yake hara rarta saita shiga aika masa da sak'wanni, Raihan irin fitunannun matan nanne, kwana ukunnan atakure tayisu ta daurene kawai.
Ogafa yafara yin sanyi, Dan abinda take MASA komai dakewarsa saiya kalleta, baimasan sanda ya d'auketa sukayi d'akiba, Dama ga garin dad'an sanyi sayin hadari dake tasowa, humm afito lafiya🙄.
Kafin Dr Nabeel yabata amsa wasu guys suka k'araso wajen, Nabeel yamik'a musu hannu yana fad'in a'a Auwal kun k'araso.
Eh wlhy d'an uwa, yaja hannunsa suka bar wajen, yayinda sauran abokan Auwal suka take musu bata, saida sukaje nesa da Xoxo sanan Auwal ya CE, Nabeel dama haka abokinka yake?.
Da sauri Nabeel ya ce, "wane abokin nawa?, ko Isma'il?.
" eh mana shi, bashine kukazo tareba.
Shine Cewar Dr Nabeel.
Hummm to wlhy gashi can a tsakanin motoci ya matse 'yar mutane yana sumbata.
'Yar mutane kuma?. Kai badai Isma'il ba, Dan bayida wannan halin, amma wane irin kayane ajikinta?.
Kama hannunsa Auwal yayi, kaga muje kagani sai, k'ila kafi yarda da zancenmu.
Dr Nabeel ya sauke numfashi yana kauda kai daga kallonsu Dr Isma'il, yaja hannun Auwal suka bar wajen.
Auwal ya kwace hannunsa haba Nabeel yanzu nan barinsa zamuyi harsai yakai da yimata fad'e?, kallifa yanda take dukan bayansa alamar batason abinda yake mata.
Tsaki Dr Nabeel yayi ya ce, "kai dallah malam matarsace fa.
Matarsa kuma?.
Eh Dr Nabeel yafad'a da k'arfi.
Tofa amma yarasa a Inda zai mata wanan abun sai anan kuma aii koda kukazo banganku da mataba.
Harararsa Dr Nabeel yayi, saika gammu tare zaka yarda ita matarsace?, to agidan su Aysha muka barsu, yaciro wayarsa a aljihu, ma'adanar hotuna yashiga saiga hoton Dr Isma'il da Iman da Musayeef suna dariya.
Kalla kagani uban 'yan rashin yarda.
Bayan yagani sauran abokan suka kar6a suka gani, wani ya CE, " kai ammafa sun dace wlhy.
Dr Nabeel ya kar6e wayarsa, saiku muje ciki idan sun shigo Ku kalli yarinyar kugani basuyi kama data hotonnanba ne?.
Ciki suka koma, Xoxo ta ce, "lfy dai, labari yabata, tayi dariya, ai tunda muka Shiga mota naga dama yana harararta.
Murmushi Dr Nabeel yayi ya ce, " kinsan mutumina akwai kishi, Nima na daurene kawai nabarki da kwalliyarnan wlhy.
Ta ce, "sorry sir, nidai amin hak'uri daga yau bazan sakeba.
Dariya yayi yana jifanta da wani shu'umin kallo, Xoxo tasa hannunta tarufe fuskarta saboda kunya.
Hummm su Dr Isma'il kam bama Susan wasu sun gansuba, saida ya tsotse janbakin tas sanan yacire bakinsa yana sauke numfashi a wahalce, itakam Iman sai hawaye takeyi tama k'asa wani motsi, yad'agota yarungume yana shafa bayanta alamar lallashi, kece kika jama kanji, ke kanji kinsan ni mutumne mai kishi miyasa zakiyi wanan kwalliyar?.
Ina rik'onki daga yau karki sake kinji, inba hakaba wlhy zanyi abinda yafi haka.
Yad'agota yana share mata hawayen, kinga karkuma ki 6ata kwalliyar k'awayenki suce namiki wani Abu daban.
Harararsa tayi tana turo baki gaba.
Yatsansa d'aya yasaka yabugi bakin Kad'an yana murmushi.
Yakama hannunta kinaga muje karsu Nabeel suyita nemanmu.
Wajen yayi tsit Dan ana addu'ane za'a fara abinda ya Tara mutane, takun takalmansune yasa gaba d'aya mutane suka juyo suna kallomso, Dr Isma'il yana rik'e da hannun Iman.
Auwal ya ce, " kai guys wlhy da gsk matarsace, ammafa babu maicewa ita ta haifi yaronnan, sunfa burgrni.
Sudai su Dr Isma'il wajen su Dr Nabeel suka k'arasa suka zauna, suma akayi addu'ar dasu.
Xoxo sai kallon bakin Iman takeyi, dariya ta taho mata taduk'ar dakai tayi abinta sanan ta d'ago.
Dr Nabeel ya kalli Dr Isma'il yana murmushi, yaje saitin kunnensa yace malam ka goge jambaki a le6enka.
Murmushi Dr Isma'il yayi, tareda saka hanki ya goge bakinsa.
Tunda aka fara abubuwa Iman kanta yana k'asa tak'i yarda ta had'a ido koda Xoxo, gani take kamar sunga abinda yafaru.
Ko awajen lik'i Dr Isma'il hanata sakewa yayi, da'aka kirata tabama amarya shawarama tare sukaje wajen, aiko sunsha hotuna, wasu sai fad'i suke kun dace gsky.
Haka aka gama taron Iman duk tana a takure saboda Dr Isma'il yabi ya katantaneta, karfe 12:00pm daidai aka tashi.
Daganan gidan Amarya aka wuce dasu.
Kowa yana zuwa yanemi makwanci amma bandasu Xoxo, hira suka dasa sabuwa.
Xoxo ta ce, "Iman wai d'azu mikuka tsaya yi awaje keda daddyn Musayeef?.
Babu komai tafad'a cikin rashin gsky.
Hummm kinsan dakuka shigo miya birgeni?, Iman ta harareta kinsanfa banason iskanci.
Babu wani iskanci, towaima miya kawo janbaki a le6en daddyn musayeef?.
Kije ki tambayeshi mana ba abokin saurayinki bane.
Xoxo da Reefat suka tuntsure da dariya harda tafawa.
Iman takaima Reefat duka 'yar iska kema gobe iyanzu kina hannun yaa Usman, ALLAH yasa yay miki sambad'e bad'e, tana gama fad'a taja bargo.
Duk iskancin dasuke mata bata sake kulasuba.
Na ce, " humm 'yamma tanan akwai shafta gsky, ko Yaya za'a rabu yayin tafiyarsu Iman?............
*Luv u I'll my fan's*
*((((S))))........2017*
[8/6, 6:02 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Billyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*miya kamata nayi?*
_iyaye muringa kula da 'ya'yanmu, muringa kula kuma dawa suke mu'amullah, akwai had'ari yanzu sosai akan yaranmu maza da mata, Dan kowane yana iya fuskantar k'alubale daga 6ata gari, yara mazama wai yanzu suma saikiji ance anyi musu fad'e. Humm ya salam._
_wai Dan ALLAH ina akeso mushiga mu 6uyane, wannan wane irin masiface, yanzufa takai wai kishiya da kishiya zasu iya mad'igo, humm mata wai ina kishin damuke ik'irarin munayi?, kai rayuwa Yaya da k'anwa saikiga suna mad'igo, hasbinallahu wani'imal wakil, wanan wanne irin k'azantace, muringa tuna yanda ALLAH yayi da jama'ar *"ANNABI LU'DU A,S"*, ni d'alibar ilimice shiyyasa bazan kawo ayaba, amma kuje kuyi bincike Wanda baisan makomarsuba tofa zaiji._
*ALLAH yasa mugane.*
*_"cigiya 'yan uwa INA cigiyar 'yar uwata Riddallah 2days ta 6acema ganina😭."_*
*(page 29)*
Washe gari akayi walima da k'arfe 2:00pm Dan haka bak'in dake kusa suka fara kama gabansu, su Xoxo ma gobe idan ALLAH ya kaimu zasu tafi.
Su kad'ai aka baro gidan amaryar, sunata hirarsu da tsokanar juna kamar bazasu rabuba.
Har dare suna gidan, saida suka gyara mata ko ina sanan, abokan ango suka shigo hardasu Dr isma'il, bayan d'an hira da barkwanci irin na abokai suka mik'e zasu tafi.
Tofa yanzufa akeyinta, Dan su iman rungume juna sukayi suna kwasar kuka, Dan daga yanzu bazasu dawoba tafiyar asuba zasuyi, abokan angon duk sun tsaya suna kallon ikon ALLAH, sun birgesu sosai daga gani k'awancen nasu yanada dank'o.
Dak'yar suka rabu da juna, ya Usman yarungume Reefat yana lallashi, shima Dr Isma'il yacewa su iman kuyi hak'uri mutafi dare yanayi.
Bayanda zasuyi suka fito kowa yana share hawaye, koda suka Shiga motama kukansu suka cigaba.
Gidan su Reefat suka kaisu dansuyima mamansu Reefat sallama.
Kayan biki nagani nafad'a Mmn Reefat ta had'a musu, harda tsaraba ta musamman, taso su kwana anan amma Dr Nabeel ya ce, "tayi hak'uri tafiyar asuba zasuyi.
Bayanda zatayi haka tarakosu har Mota, daga nan ba gidan sukayi kai tsayeba zagayawa cikin gari Dr Nabeel yaytayi dasu harsuka d'an saki jikinsu, daganan yakaisu gidan dasu mom d'insa suke.
Nanma tarbarsu akayi sosai k'annan Dr Nabeel sai murnar ganinsu sukeyi, Ayeesh da Maimuna, sumadai 'yammatane Dan zasuyi sa'anni dasu Xoxo, mom d'in Dr Nabeel sai murna take, ta ce, "to ina matar ta Isma'il ina kuma ta Nabeel?.
Iman da Xoxo sukayi k'asa da kai sunajin kunya, Dr Nabeel ya ce, " mom ga Iman matar Isma'il yanuna iman.
Wanan kuma itace..... Saikuma yay shiru yana Sosa k'eya, su Ayeesh suka tuntsure da dariya, ya hararesu.
Masha ALLAHU 'ya'yana ALLAH yay muku albarka kunji, ALLAH yasa kuduka abokan arzik'in junane, Ameen su Maimuna suka amsa.
d'aki d'aya suka kwana dasu Maimuna sunsha labari sosai, dansu Ayeesh akwai surutu, 😉lol.
ana fitowa daga sallar asuba suka shirya, maimuna da Ayeesh sukace zasubi motarsu, hararsu Dr Nabeel yayi, ya ce, "tare mukazo dakune?, a'a maimuna tafad'a.
Ayeesh ta ce, " Yaya Dan ALLAH kabarmu, kinsan ALLAH kokimin shiru kona bigeki anan, dama kuntafi wajen mom tunkafin dare yamuku, Ku saima gobe zaku taho.
Babu yanda zasuyi haka suka hak'ura, dukda Magiyar da Dr Isma'il yay MASA akan yabarsu, ya ce, ''wlhy Isma'il bazasu bimubafa.
Haka suka Shiga mota su Ayeesh suna d'aga musu hannu, anan ma kayan biki sosai mom d'in Dr Nabeel ta had'a musu.
Dr Isma'il ne yake tuk'in yanzu, sharara gudu yake sosai yayinda iman da Xoxo sukayi barci kamar randa suka taho.
Wanan karon basu tsaya ko inaba, Dan abinci mom tad'an shiryo musu, sai wajen k'arfe uku suka tsaya sukai sallar azuhur da la'asar, daga nan suka sake d'aukar hanya, cikin amincin ALLAH karfe 5:15pm acikin kano tayi musu, gidan su iman aka ajiyesu su, Dan Xoxo saida safe zata k'arasa gida.
Gwaggo da deeni da musayeef sunyi farincikin dawowarsu, bayan sunyi wanka sukaci abinci aka zauna bama gwaggo labarin biki da yanda ya gudana, da hotuna.
Gwaggo taji dad'in yanda aka karramasu sosai.
A can kuwa saida Dr Isma'il ya sauke Dr Nabeel sanan yanufi gidansa, 6angaren mama yafara zuwa, bayan sun gaisa yashiga wajensu yayansa daganan yanufi 6angarensa, tun afalo yafara gamo da abin haushi domin falon kaca2 kamar ba'a sharewa, tsaki yaja yashiga d'akin iman Inda yamaida d'akinsa, kai kawai ya girgiza Dan nannmadai abin haushinne, yanda yabar d'akin haka yazo yasamu abinsa.
Zagewa yayi yagyara tsaf, sanan yayi wanka, harya kwanta baiji motsin Raihan ba, haushinta yakeji Dan haka yay kwanciyarsa.
Itakam bamata gidan, tun yamma suka Fita itada aunty sai k'arfe 9 na dare suka dawo, babu Wanda yace mata Dr Isma'il yadawo, Dan haka tana dawowa tashige d'akinta ta kwanta.
*washe gari*
Da Asuba yafita masallaci batareda ya kalli ko hanyar d'akintaba, saida gari yafara haske sanan yashigo, saida yaje suka gaisa da mama sanan yashigo.
Raihan ta tsaya cak tana kallon ikon ALLAH, shima binta yake da kallo fuska a d'aure, dayake ta karantu da ilimin Rayuwa saita basar da mamakinta tazo ta rungumeshi.
My one yaushe kadawo bansaniba?, baice mata komaiba, tad'ago tana kallonsa, ganin yanda yake hara rarta saita shiga aika masa da sak'wanni, Raihan irin fitunannun matan nanne, kwana ukunnan atakure tayisu ta daurene kawai.
Ogafa yafara yin sanyi, Dan abinda take MASA komai dakewarsa saiya kalleta, baimasan sanda ya d'auketa sukayi d'akiba, Dama ga garin dad'an sanyi sayin hadari dake tasowa, humm afito lafiya🙄.