Sashe 16
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
_*9:30 am*_
Sai k'arfe tara muka farka, konace bugun k'ofa ya tadamu, doctor yatashi da k'yar yaje yabuďe k'ofar, aunty sadiya ce, bata jira wani abuba tadanno kai cikin falon, yabita da kallo tareda faďin lafiya kuwa?, wani kallo tasakar masa mai tattare da abubuwa masu tarin yawa, ya ďan kauda kai daga kallonta.
Ta ce, "kalli agogo isma'il k'arfe tara da rabi baku tashiba kaida matarka, kunbarmu munata jiranku ayi break.
ďan k'aramin tsaki yaja tareda nufo ďakina, saida yaje bakin k'ofa sanan ya ce, "kije muna zuwa, baijira amsartaba yashigo ďakina ya murza key.
Jitayi kamar yadaka mata kulki akai, tacije le6e tana ballama ďakin harara sanan tafice tana k'unk'uni.
Shikam yak'araso gaban gadon yatadani, dak'yar na iya tashi ina kare fuska nashige bayi, yakula kamar tafiyata taďan canja, dan haka yabiyoni yana faďin nak'ara shiga ruwan zafi, to na amsa masa akunyace.
Shima ďakinsa yanufa domin yin wanka.
Cikin 'yan mintuna muka shirya muduka, ina k'ok'arin fitowa yana k'ok'arin shigowa mukayi karo.
Ya rungumoni da sauri yana faďin sorry dan naďan bige kaina ajikinsa, na lumshe idanuna saboda k'amshin turarensa dana shak'a.
Ya ce, "harkin shirya?, kai kawai naďaga masa ina ďan murmushi, na ce, "ina kwana?, lfy lau tawan, yajikinki??, ahankali nafurta lafiyata k'alau nikam, ya ce, "ko?.
Naďaga kai batarda nayi maganaba, shima 'yar dariya yayi yakama hannuna muka fice zuwa 6angaren mama.
Da sallama muka shiga, kowa ya hallara mukaďai ake jira, muka gaida mama da yaya, na gaida aunty, su deexerh ma muka gaisa bayan sun gaida uncle ďinsu, na kalli kujerar danake zama yau Raihan ta zauna.
Deexerh tasan wani k'ulline kawai, dan haka tamik'e akan tata takoma kusada aunty inda yakamata Raihan ta zauna, dama kujerarta kusada doctor take, nida ita muke sakashi tsakkiya, koda tatashi sai muka zauna, doctor yazauna inada deexerh ta tashi, nikuma nazauna kujerar dayake zama.
Muka fara break, babu abinda kakeji saik'arar cokali da filet, mamadai sai kallona take, dan takula banida walwala ga idanuna sunďan kumbura da kuma ja.
Nidai akunyace nakecin abincin dan gani nake kamar kowa yasan halin danake ciki, munhaďa ido da aunty yafi ak'irga tana hararata, nikam ko kallo bata isheniba wlhy, dan inada uzuri mai yawa agabana.
Bayan mun kammala mama takasa hakuri ta ce, "iman kobakida lafiyane??.
Cikin rawar baki nabuďe baki zanyi magana, idanuna kuma akan doctor, shima kallona yake, ganin kamar zan 6aro masa aiki, yay saurin cewa mama kantane yake ciwo tunjiya da daddare.
Mama ta ce, "ayya sannu kinji ďiyata, auta tasha magani dai ko??, da sauri ya ce, "eh mama tasha, yanzuma idan munje zata k'ara sha.
Yayansa dai dariya kawai yayi, dan tuni ya harbo jirgin k'anin nasa, amma dukda haka saida yaymin sanu, da kuma nuna tausayinsa akaina, hakama aunty ta gane komai dan haka adak'ile tamin sannu, Raihan ma dai dan dole ta ce, "sannu.
Marwan kuwa da deexerh sun nuna tausayinsu sosai, marwan harda faďin aunty bari naje nasamo miki kayan jinya, gasassar kaza kikeso ko mi??, gaba ďaya akasa dariya afalon amma banda aunty, doctor ya ce, "lalai my son yau momy tazama abokiyar wasa kenan?.
Nandai mukaita dariyarmu, daga baya doctor yajani muka koma 6angarenmu, yakuma bani magani nasha.
Tsawon kwana uku doctor yana jinyata da riritani, aranar kuma yake shirin tafiya washe gari, jinake kamar karya tafi, gashi inatajin faďuwar gaba, harma na sanar dashi, ya ce, "nayita addu'a insha ALLAHU babu komai sai alkairi.
Shawararsa nabi nayita addu'a azuciyata, da daddare koda muka kwanta yaso raya sunna, amma saiyaji jikina da zazza6i dan haka ya k'yaleni yabani magani nasha muka kwanta.
_"sosai iman take kuka, wanda yabama su xoxo mamaki, hardai suka kasa hak'uri suka shiga tambayarta dalili, bata basu amsaba saida tayi kuka sosai, konace saida taga k'awayen nata suma sun fara, (kai jama'a wanan k'awance yana burgeni, dan cike yake daso da k'yaunar juna), ta tasagaita da kuka tareda share hawayenta"._
Ta ce, "abinda yasani kuka, shine tunowa da ranar cin amana, ranar data zamemini barazana arayuwata, har yanzu nakasa mantawa da ita.
Bayan doctor yatadani yatafi masallaci hakanan na tashi jiki babu kwari, nayi sallah, kasancewar nasan tafiyar wuri yakeyi yasa ban koma barciba, sainaje na haďa masa shayi, nasoya kwai kawai dan banaso yatafi baici komaiba.
Yana dawowa yatadda ina kicin sai kawai yaje ďakinsa yay wanka, yafito yashirya cikin kakin sojoji, kayan suna masa matuk'ar k'yau, yabaza turarensa na kullum, sanda yafito harna jera masa komai afalon.
Cikin tsokana ya zauna yana faďin tawan kinaji dani wlhy, yanzunan har an haďamin breakfast, dariya kawai nayi na ce, "aika isane, ya ce, "ko?".
Na jinjina kai ina murmushi, to nagode yafaďa shima yana shan shayi, saida yagama tsaf, sanan yashiga yimin nasiha mai ratsa jiki, daga nan yaje 6angaren mama da yayansa, bai daďe sosaiba tunda tun dare sukayi sallama, saiya dawo, duk abinda nake buk'ata tun adaren jiya yabani shi, dan haka koda yadawo saiya rungumeni yana faďin dama mama da yaya zasu yarda dasai muyi tafiyarmu musha amarci acan iman.
Amma nasan bazasu yardaba, insha ALLHU nanda sati biyu zan dawo kinji.
Nashare kwallar data cikamin ido na ce, "to ALLAH ya tsare minkai, yabada sa'a, yaka'ara ďaukakaka mijini.
Amin yafaďa yana k'ara matseni ajikinsa, daga nana yahaďe bakina danasa, ayaudai nabada gudummawa, dan sosai nataimaka masa yasamu farinciki wajen sumbata, wadda inada tabbacin yasamu ďin kuma.
Saida yayansa yakirashi awaya sanan yazare bakinsa daga nawa akasalace, baiyi maganaba ya ďauki jakarsa yasa akafaďa yana ďagamin hannu, nikam nai k'asa dakai saboda hawayen dasuka cikamin ido.
Banyimasa rakiyaba gudun karnaje gaban mutane ina kuka, saikawai nakoma đakina nakwanta ina kukana.
_*11:56 am*_
Har k'arfe shaďaya dawani abu ban tashiba, nayi kuka harna gaji, nikaina bansan dalilin kukan nawaba, saboda bayau doctor yata6a tafiya yabarniba, amma nafijin zafin tayau da kewarsa, zuwa shabiyu saura na hak'ura natashi domin gyara ďaki, ina cikin kakka6e gado naga takarda tafaďo.
Harna ajeta saman durowar gado dazaton doctor ne ya manta da ita, saikuma zuciyata takasa nutsuwa na ďauka nabuďe.
_"Inna lillahi wa'inna ilaihirra raji'un"_, kawai nake ammbata, jikina sai rawa yake.
Adaidai wanan lokacin deexerh tashigo ďakin...............
_*kuyi hak'uri dajina shiru, wlhy abubuwane suka min yawa, amma insha ALLAHU bayan biki zaku cigaba da samun book ďin yanda yakamata masoyana, ina alfahari daku sosai*._
*luv u oll*
_*((S))..........2017*_
_*luv u oll my fan's*_
_*Battery low*_
[8/6, 6:01 PM] mrs bilkisu: *________________________________*
*BAN SAKETA BA!*
*________________________________*
*NA*
*BILKEESA IBRAHEEM*
_*{bilyn Abdul}*_
*________________________________*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
_sadaukarwa_ *ya Abdul {city phone's}*
*MIYAKAMATA NAYI?.*
_'yar uwa! ďan uwa!, yakamata dani dake da kai mutaru mu mutunta juna, k'yautata mu'amularku da jama'a 'yan uwanku, walau musulmai ko ba musulmaiba_
_karku zama masu girman kai, saboda wata ďaukaka ta duniya, babu wanda yafi wani gurin ALLAH sai wanda ya k'yautata ibadarsa, to ashe nidake da kai duk bamuda tabbas, domin duk k'ok'arin ibadarka wani yafika, ballema yanzu damuka lalace, muka shagala aduniya da kayan cikinta._
_saika samu mutum yahaďa shekara ďaya bai karanta *alkur'ani* ba, baya sallah akan lokaci, baya neman ilimi akan addininsa, baya tunawa da *ubangijinsa* sai masifa ta rikesa sanan ya ce, "ALLAH ne ya ďora masa, humm kaji ďan adam sarkin butulci da izgilanci, duk sanda alkairi yasamesa saiya ďauka wayonsa da iyawarsace tabasa, wanan kuskurene da jahilci._
_mudaure murunga neman _ilimi akan addini, bawai aboko_ kawaiba, _saikaga mutim yanata_ _fafa shi yanada digiri ko_ _difloma_ _ko yana karatu a jami'a kaza, amma_ _wlhy idan zaka tsaresa bazai iya_ _kawo maka alwala cikakkiyaba,_ _bare azo ga sallar kanta, amma_ _turanci da iya salo abakinsa ko_ _mista k'yarank'yan yashafa_ _masa lafiya, larabcikan sai ace_ _aiba yarena bane._
_to hajiyata alhajina shi turanci yarenkine?, hasalima turancin namak'iyankine, afannin addini al'ada jinsi, dan bature bazai ta6a k'aunar musulmiba kuma bak'in mutum, larabci kam abin al'faharinkine tunda koba komai *Annabinmu* yafito daga wanan tsatsonne._
_Inaga lokaci yayi dazaki gane ka gane na gane cewa da mutunci ake gano mutunci, da ilimi ake gano gyara, to *miya kamata nayi?* na nemi ilimi na addini bawai boko kawaiba._
*ALLAH yasa muga ne.*
*~page.......15~*
Sai k'arfe tara muka farka, konace bugun k'ofa ya tadamu, doctor yatashi da k'yar yaje yabuďe k'ofar, aunty sadiya ce, bata jira wani abuba tadanno kai cikin falon, yabita da kallo tareda faďin lafiya kuwa?, wani kallo tasakar masa mai tattare da abubuwa masu tarin yawa, ya ďan kauda kai daga kallonta.
Ta ce, "kalli agogo isma'il k'arfe tara da rabi baku tashiba kaida matarka, kunbarmu munata jiranku ayi break.
ďan k'aramin tsaki yaja tareda nufo ďakina, saida yaje bakin k'ofa sanan ya ce, "kije muna zuwa, baijira amsartaba yashigo ďakina ya murza key.
Jitayi kamar yadaka mata kulki akai, tacije le6e tana ballama ďakin harara sanan tafice tana k'unk'uni.
Shikam yak'araso gaban gadon yatadani, dak'yar na iya tashi ina kare fuska nashige bayi, yakula kamar tafiyata taďan canja, dan haka yabiyoni yana faďin nak'ara shiga ruwan zafi, to na amsa masa akunyace.
Shima ďakinsa yanufa domin yin wanka.
Cikin 'yan mintuna muka shirya muduka, ina k'ok'arin fitowa yana k'ok'arin shigowa mukayi karo.
Ya rungumoni da sauri yana faďin sorry dan naďan bige kaina ajikinsa, na lumshe idanuna saboda k'amshin turarensa dana shak'a.
Ya ce, "harkin shirya?, kai kawai naďaga masa ina ďan murmushi, na ce, "ina kwana?, lfy lau tawan, yajikinki??, ahankali nafurta lafiyata k'alau nikam, ya ce, "ko?.
Naďaga kai batarda nayi maganaba, shima 'yar dariya yayi yakama hannuna muka fice zuwa 6angaren mama.
Da sallama muka shiga, kowa ya hallara mukaďai ake jira, muka gaida mama da yaya, na gaida aunty, su deexerh ma muka gaisa bayan sun gaida uncle ďinsu, na kalli kujerar danake zama yau Raihan ta zauna.
Deexerh tasan wani k'ulline kawai, dan haka tamik'e akan tata takoma kusada aunty inda yakamata Raihan ta zauna, dama kujerarta kusada doctor take, nida ita muke sakashi tsakkiya, koda tatashi sai muka zauna, doctor yazauna inada deexerh ta tashi, nikuma nazauna kujerar dayake zama.
Muka fara break, babu abinda kakeji saik'arar cokali da filet, mamadai sai kallona take, dan takula banida walwala ga idanuna sunďan kumbura da kuma ja.
Nidai akunyace nakecin abincin dan gani nake kamar kowa yasan halin danake ciki, munhaďa ido da aunty yafi ak'irga tana hararata, nikam ko kallo bata isheniba wlhy, dan inada uzuri mai yawa agabana.
Bayan mun kammala mama takasa hakuri ta ce, "iman kobakida lafiyane??.
Cikin rawar baki nabuďe baki zanyi magana, idanuna kuma akan doctor, shima kallona yake, ganin kamar zan 6aro masa aiki, yay saurin cewa mama kantane yake ciwo tunjiya da daddare.
Mama ta ce, "ayya sannu kinji ďiyata, auta tasha magani dai ko??, da sauri ya ce, "eh mama tasha, yanzuma idan munje zata k'ara sha.
Yayansa dai dariya kawai yayi, dan tuni ya harbo jirgin k'anin nasa, amma dukda haka saida yaymin sanu, da kuma nuna tausayinsa akaina, hakama aunty ta gane komai dan haka adak'ile tamin sannu, Raihan ma dai dan dole ta ce, "sannu.
Marwan kuwa da deexerh sun nuna tausayinsu sosai, marwan harda faďin aunty bari naje nasamo miki kayan jinya, gasassar kaza kikeso ko mi??, gaba ďaya akasa dariya afalon amma banda aunty, doctor ya ce, "lalai my son yau momy tazama abokiyar wasa kenan?.
Nandai mukaita dariyarmu, daga baya doctor yajani muka koma 6angarenmu, yakuma bani magani nasha.
Tsawon kwana uku doctor yana jinyata da riritani, aranar kuma yake shirin tafiya washe gari, jinake kamar karya tafi, gashi inatajin faďuwar gaba, harma na sanar dashi, ya ce, "nayita addu'a insha ALLAHU babu komai sai alkairi.
Shawararsa nabi nayita addu'a azuciyata, da daddare koda muka kwanta yaso raya sunna, amma saiyaji jikina da zazza6i dan haka ya k'yaleni yabani magani nasha muka kwanta.
_"sosai iman take kuka, wanda yabama su xoxo mamaki, hardai suka kasa hak'uri suka shiga tambayarta dalili, bata basu amsaba saida tayi kuka sosai, konace saida taga k'awayen nata suma sun fara, (kai jama'a wanan k'awance yana burgeni, dan cike yake daso da k'yaunar juna), ta tasagaita da kuka tareda share hawayenta"._
Ta ce, "abinda yasani kuka, shine tunowa da ranar cin amana, ranar data zamemini barazana arayuwata, har yanzu nakasa mantawa da ita.
Bayan doctor yatadani yatafi masallaci hakanan na tashi jiki babu kwari, nayi sallah, kasancewar nasan tafiyar wuri yakeyi yasa ban koma barciba, sainaje na haďa masa shayi, nasoya kwai kawai dan banaso yatafi baici komaiba.
Yana dawowa yatadda ina kicin sai kawai yaje ďakinsa yay wanka, yafito yashirya cikin kakin sojoji, kayan suna masa matuk'ar k'yau, yabaza turarensa na kullum, sanda yafito harna jera masa komai afalon.
Cikin tsokana ya zauna yana faďin tawan kinaji dani wlhy, yanzunan har an haďamin breakfast, dariya kawai nayi na ce, "aika isane, ya ce, "ko?".
Na jinjina kai ina murmushi, to nagode yafaďa shima yana shan shayi, saida yagama tsaf, sanan yashiga yimin nasiha mai ratsa jiki, daga nan yaje 6angaren mama da yayansa, bai daďe sosaiba tunda tun dare sukayi sallama, saiya dawo, duk abinda nake buk'ata tun adaren jiya yabani shi, dan haka koda yadawo saiya rungumeni yana faďin dama mama da yaya zasu yarda dasai muyi tafiyarmu musha amarci acan iman.
Amma nasan bazasu yardaba, insha ALLHU nanda sati biyu zan dawo kinji.
Nashare kwallar data cikamin ido na ce, "to ALLAH ya tsare minkai, yabada sa'a, yaka'ara ďaukakaka mijini.
Amin yafaďa yana k'ara matseni ajikinsa, daga nana yahaďe bakina danasa, ayaudai nabada gudummawa, dan sosai nataimaka masa yasamu farinciki wajen sumbata, wadda inada tabbacin yasamu ďin kuma.
Saida yayansa yakirashi awaya sanan yazare bakinsa daga nawa akasalace, baiyi maganaba ya ďauki jakarsa yasa akafaďa yana ďagamin hannu, nikam nai k'asa dakai saboda hawayen dasuka cikamin ido.
Banyimasa rakiyaba gudun karnaje gaban mutane ina kuka, saikawai nakoma đakina nakwanta ina kukana.
_*11:56 am*_
Har k'arfe shaďaya dawani abu ban tashiba, nayi kuka harna gaji, nikaina bansan dalilin kukan nawaba, saboda bayau doctor yata6a tafiya yabarniba, amma nafijin zafin tayau da kewarsa, zuwa shabiyu saura na hak'ura natashi domin gyara ďaki, ina cikin kakka6e gado naga takarda tafaďo.
Harna ajeta saman durowar gado dazaton doctor ne ya manta da ita, saikuma zuciyata takasa nutsuwa na ďauka nabuďe.
_"Inna lillahi wa'inna ilaihirra raji'un"_, kawai nake ammbata, jikina sai rawa yake.
Adaidai wanan lokacin deexerh tashigo ďakin...............
_*kuyi hak'uri dajina shiru, wlhy abubuwane suka min yawa, amma insha ALLAHU bayan biki zaku cigaba da samun book ďin yanda yakamata masoyana, ina alfahari daku sosai*._
*luv u oll*
_*((S))..........2017*_
_*luv u oll my fan's*_
_*Battery low*_
[8/6, 6:01 PM] mrs bilkisu: *________________________________*
*BAN SAKETA BA!*
*________________________________*
*NA*
*BILKEESA IBRAHEEM*
_*{bilyn Abdul}*_
*________________________________*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
_sadaukarwa_ *ya Abdul {city phone's}*
*MIYAKAMATA NAYI?.*
_'yar uwa! ďan uwa!, yakamata dani dake da kai mutaru mu mutunta juna, k'yautata mu'amularku da jama'a 'yan uwanku, walau musulmai ko ba musulmaiba_
_karku zama masu girman kai, saboda wata ďaukaka ta duniya, babu wanda yafi wani gurin ALLAH sai wanda ya k'yautata ibadarsa, to ashe nidake da kai duk bamuda tabbas, domin duk k'ok'arin ibadarka wani yafika, ballema yanzu damuka lalace, muka shagala aduniya da kayan cikinta._
_saika samu mutum yahaďa shekara ďaya bai karanta *alkur'ani* ba, baya sallah akan lokaci, baya neman ilimi akan addininsa, baya tunawa da *ubangijinsa* sai masifa ta rikesa sanan ya ce, "ALLAH ne ya ďora masa, humm kaji ďan adam sarkin butulci da izgilanci, duk sanda alkairi yasamesa saiya ďauka wayonsa da iyawarsace tabasa, wanan kuskurene da jahilci._
_mudaure murunga neman _ilimi akan addini, bawai aboko_ kawaiba, _saikaga mutim yanata_ _fafa shi yanada digiri ko_ _difloma_ _ko yana karatu a jami'a kaza, amma_ _wlhy idan zaka tsaresa bazai iya_ _kawo maka alwala cikakkiyaba,_ _bare azo ga sallar kanta, amma_ _turanci da iya salo abakinsa ko_ _mista k'yarank'yan yashafa_ _masa lafiya, larabcikan sai ace_ _aiba yarena bane._
_to hajiyata alhajina shi turanci yarenkine?, hasalima turancin namak'iyankine, afannin addini al'ada jinsi, dan bature bazai ta6a k'aunar musulmiba kuma bak'in mutum, larabci kam abin al'faharinkine tunda koba komai *Annabinmu* yafito daga wanan tsatsonne._
_Inaga lokaci yayi dazaki gane ka gane na gane cewa da mutunci ake gano mutunci, da ilimi ake gano gyara, to *miya kamata nayi?* na nemi ilimi na addini bawai boko kawaiba._
*ALLAH yasa muga ne.*
*~page.......15~*