Sashe 37
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*(page 35 & 36)*
Ayyeee mata kuk'ame k'am sabuwar rawa.
Iman Doctor Ku k'ame k'am kusami nutsuwa.........
Dariya iman tayi kai sisi ALLAH yashiryaki wlhy, ina kuma kika samo wanan wak'ar?.
Hhhhh sabuwar wak'ar gwanja ce amaryar, k'amshi, ya amarci.
Hummmm amarci kuma?.
Eh mana.
Yana wajenku.
Tofa mu asuwa, haryau banbar kwana agadon Umma ba, aiiko bana amsa sunan amaryaba.
Karki damu lokaci kad'an yarage kikoma kwana kusada....... Saikuma tayi shiru tana kallon Dr isma'il dayake kallonta.
A'a yakikayi shiru fad'i mana, Xoxo tafad'a tana dariya.
Iman takauda kanta daga kallo sa ta tashi tashige bedroom, 'yar duniya aiba kasa fad'a nayiba, doctor ne akusadani, kuma yakafeni da ido yanajiran mizan fad'a.
Hehehe 'yammatan gaya ga k'yau ga gayu, kice soyewa ake nakira, bari nabarki sai anjima.......
Kafin iman tace wani Abu Xoxo ta yanke wayar tana dariya.
"ALLAH yashiryaki iman tafad'a itama cikin dariyar.
Falo tayi yink'urin dawowa Dr yashigo d'aukeda musayeef dayayi barci, kad'an yarage suyi karo tad'anja baya.
Saman gado yad'orashi sanan ya zauna, iman dake tsaye tana kallonsu cike da sha'awa tayi murmushi.
Dr isma'il yad'ago yana kallonta, ya ce, " har angama gulmar?.
👁👁gulma kuma?, gulmarwa mukayi?.
Ya za'ayi nasani tunda kin gudo d'aki.
Hu'um to ba gulmar kowa mukeyiba mudai.
Murmushi yayi yana mai k'are mata kallo cikeda shauk'i.......garammm aka bugo k'ofa, da sauri iman tamatsa Dan k'ofar tad'an daketa kad'an.
Auntyce da Raihan, iman taimusu kallo d'aya ta d'auke kai, Dr Isma'il yatashi zaune yana kallonsu.
Shigowa sukayi cikin d'akin, (amamakin iman saitaga sun durk'usa ak'asa), tofa sabon salo iman tafad'a azuciyarta.
Raihan ta ce, yaa isma'il Dan girman ALLAH kuyi hak'uri Ku gafarcemu, Dan ALLAH kabama Yaya hak'uri shima ya yafema auntyna wlhy tana bala'in sonsa.
Wani kallo yakemusu, amma kuma bai fahimci zancen nasuba, baikuma tambayesuba.
Itadai iman tana tsaye tana kallonsu.
Aunty tajuyo tana kallon iman, iman Dan ALLAH kiyafe mana kema, munyi kuskure ki gafarcemu..... Tak'are maganar hawaye sunan sauna a kumatunta.
Sumba iman tausayi Dan haka tabud'e baki zatayimusu magana, Dr Isma'il ya ce, "my life karkice musu komai.
Shiru tayi tana kallonsa, yataso ahankali yakama hannunta, saman cinyarsa ya d'orata, dukda tanajin kunya haka ta dake ta zauna, yajuyo da fuskarta suna kallon juna.
My life ke harkin yarda da tuban wad'annan shaid'anun?, sunefa masu kulla raba aure, abinda ALLAH bayaso, dukda bansan abinda Yaya yayiba nasan yayi dadai wlhy, banaso ko a mafarki kiyafema Wanda ya rabani dake NA tsawon shekara hud'u, wand'anda suka jawo na kwanta a asibiti natsawon wata uku, wad'anda suka hana zukatan dangina nutsuwa, nasan basuyi nadamaba Dan har yanzu basu riski makarantar nadamaba.
Iman ta kad'an kai batareda tayi maganaba.
Shikuma yadaka musu tsawa, wlhy koku fitarmin ad'aki kokuma kufuskanci mummunan 6acin rai daga gareni, wlhy na tsaneku banason ganinku, shaid'anu kawai.
Sum sum aunty da Raihan suka fice, kowa zuciyarsa tana zafi.
Suna Fita suka kalli juna sukai murmushi, aunty ta ce, " sakarkaru sunfa zata da gsk Neman yafiyar mukazo.
Raihan tayi 'yar dariya bar kidahumai aunty.
Aunty ta ce, "ina fata kin saka?, kinsan malam ya ce, " bayaso asamu Marsala ana farko.
Nasaka aunty saura kuma nagobe, ai zasuci ubansune agidanan, sai sunyi Dana Sanin barinmu, aunty da Raihan suka ta6a tamkar wasu k'awaye.
(Ni Bilyn Abdul na ce, "hummmm
👁👁.)
Dr Isma'il da iman kam rakasu sukai da ido, iman har zuciyarta ta yarda sunyi nadama, Amma Dr yanaji ajikinsa akwai abinda suke shiryawa, badaicema iman komaiba akan hakan saiyayi bincike.
*bayan kwana uku*
Bayan kwana uku da dawowar iman, kullum tana zubama Dr k'arya tana fashin Sallah, saiya Fita saitayi sallarta, shikam ko kad'an baikawo k'arya takeba a ransa.
Yauma suna gama break yay shiri cikin watad'anyar shadda jaa yamurza bak'ar hula, iman natsaye tana kallonsa, saida yagama saka hular sannan yajuyo yana kallonta, murmushi sukaima juna, yamatsa daf da ita, my life nafa fara gazawa gsky.
Kallonsa tayi tana murmushi ta CE, ''akan mi ka Gaza?.
Akanki yafad'a yana rungumeta.
Ajiyar zuciya ta saki batareda tace komaiba.
Yad'agota daga jikinsa yana kallon fuskarta, ya ce, " bakice komaiba.
Mikakeso nace to?..
Kicemin bak'onki ya tafi.......
Kafin tabashi amsa musayeef da 'yan biyu suka shigo da gudu hannunsu d'auke da kayan sweet.
Dr Isma'il yasaki iman yana kallon su musayeef.
iye 'yan yara yara waya Baku?.
Cikin tsalle sukace aunty deexerh ce.
Kai ina aunty dee.... d'in?, tana wajen mama suka fad'a suna tsalle.
Iman ta ce, "lallai dee.... Tana fushi damu, harta dawo babuko waya.
Dariya Dr Isma'il yayi, ina bayanta tayi fushi sosai, kin dawo gidan uncle d'inta bata saniba, dama tagayamin kin shareta.
aii laifi tamin shiyyasa na shareta.
A to bari nayi shiru da bakina saikun had'u kenan.
Dariya iman tayi.
Ya ce, " bari nawuce ana jirana.
Iman tad'an ta6e fuska towaima wanan kwalliyar ina ta dosane?.
Gira yad'aga mata ya ce, "tad'i mana, kisan nasamo ta uku, iman ta had'e fuska sosai ta ce, to na mamajo saura ta hud'u.
Dariya yayi danganin yanda ta had'e fuska, ya shafa fuskar tata yana d'aga mata gira, karki damu itama tana hanya uwargidana, baijira cewartaba yafice da Sauri Dan Dr Nabeel yana jiransa.
Wasu hawaye suka zubo a kumatun imam itafa azaton da gsk yakeyi, bakin gado ta zauna zuciyarta na zafi.
Deexerh dake tsaye tun d'azu tayi murmushi Dan taji zancensu na k'arshe, ahankali tak'arasa Inda iman take ta zauna.
Imam tajuyo catake shine yadawo saitaga deexerh, Harar deexerh tayi tayunk'ura zata mik'e.
Dasauri deexerh tarik'o hannunta sorry my aunty Dan ALLAH ki saurareni mana.
Komawa imam yayi ta zauna, deexerh ta ce, " haba aunty na laifin mi nayi ake fushi dani.
Hawaye imam tashare Dan haryanzu maganar Dr yana cizon zuciyarta, ta ce, "a'a deexerh Niba auntyki bace tunda har kika iya 6oyemin uncle d'inki yayi aure.
Nasan dama komai dad'ewa kikaji labarinnan zakiyi fushi dani amma wlhy ban 6oye miki Dan wani abuba, danni ban d'auki Auren waccan sakaran a komaiba, amma kiyi hak'uri Dan ALLAH.
Murmushi iman tayi, shike nan na hak'ura.
Yauwa aunty na dee..... Tafad'a tana dariya, amma aunty nayi bak'inciki da ban nan randa kika dawo, amma marwan Duk yabani labari, nadad'e banyi farincikin dawowa gidan nanba kamar wanan karon.
Dariya imam tayi kai dee..... Banda k'aryafa?, ALLAH kuwa aunty, saidai nadawo da d'ammarar cin uban shegunayennan, sai sunbar gidannan kwanannan.
Imam ta zaro ido, kai dee.... A'a Dan ALLAH karkiyi musu komai, wlhy sunyi nadama ranarma saida sukazo Harnan suka bamu hak'uri.
Humm aunty kenan ke har kin yarda da tubansu?, ni nace miki k'arya suke, nasan halinsu sosai Dan aunty dakike gani ba k'aramar shaid'aniya baceba, kemafa kin zauna da ita kinga wasu daga cikin halayenta basai nabaki labariba, ke ganauce ba jiyauba..
Hakane kuma imam tafad'a, haka dai iman da deexerh sukaita hira har aka kira sallah suka tashi sukayi.
Ayyeee mata kuk'ame k'am sabuwar rawa.
Iman Doctor Ku k'ame k'am kusami nutsuwa.........
Dariya iman tayi kai sisi ALLAH yashiryaki wlhy, ina kuma kika samo wanan wak'ar?.
Hhhhh sabuwar wak'ar gwanja ce amaryar, k'amshi, ya amarci.
Hummmm amarci kuma?.
Eh mana.
Yana wajenku.
Tofa mu asuwa, haryau banbar kwana agadon Umma ba, aiiko bana amsa sunan amaryaba.
Karki damu lokaci kad'an yarage kikoma kwana kusada....... Saikuma tayi shiru tana kallon Dr isma'il dayake kallonta.
A'a yakikayi shiru fad'i mana, Xoxo tafad'a tana dariya.
Iman takauda kanta daga kallo sa ta tashi tashige bedroom, 'yar duniya aiba kasa fad'a nayiba, doctor ne akusadani, kuma yakafeni da ido yanajiran mizan fad'a.
Hehehe 'yammatan gaya ga k'yau ga gayu, kice soyewa ake nakira, bari nabarki sai anjima.......
Kafin iman tace wani Abu Xoxo ta yanke wayar tana dariya.
"ALLAH yashiryaki iman tafad'a itama cikin dariyar.
Falo tayi yink'urin dawowa Dr yashigo d'aukeda musayeef dayayi barci, kad'an yarage suyi karo tad'anja baya.
Saman gado yad'orashi sanan ya zauna, iman dake tsaye tana kallonsu cike da sha'awa tayi murmushi.
Dr isma'il yad'ago yana kallonta, ya ce, " har angama gulmar?.
👁👁gulma kuma?, gulmarwa mukayi?.
Ya za'ayi nasani tunda kin gudo d'aki.
Hu'um to ba gulmar kowa mukeyiba mudai.
Murmushi yayi yana mai k'are mata kallo cikeda shauk'i.......garammm aka bugo k'ofa, da sauri iman tamatsa Dan k'ofar tad'an daketa kad'an.
Auntyce da Raihan, iman taimusu kallo d'aya ta d'auke kai, Dr Isma'il yatashi zaune yana kallonsu.
Shigowa sukayi cikin d'akin, (amamakin iman saitaga sun durk'usa ak'asa), tofa sabon salo iman tafad'a azuciyarta.
Raihan ta ce, yaa isma'il Dan girman ALLAH kuyi hak'uri Ku gafarcemu, Dan ALLAH kabama Yaya hak'uri shima ya yafema auntyna wlhy tana bala'in sonsa.
Wani kallo yakemusu, amma kuma bai fahimci zancen nasuba, baikuma tambayesuba.
Itadai iman tana tsaye tana kallonsu.
Aunty tajuyo tana kallon iman, iman Dan ALLAH kiyafe mana kema, munyi kuskure ki gafarcemu..... Tak'are maganar hawaye sunan sauna a kumatunta.
Sumba iman tausayi Dan haka tabud'e baki zatayimusu magana, Dr Isma'il ya ce, "my life karkice musu komai.
Shiru tayi tana kallonsa, yataso ahankali yakama hannunta, saman cinyarsa ya d'orata, dukda tanajin kunya haka ta dake ta zauna, yajuyo da fuskarta suna kallon juna.
My life ke harkin yarda da tuban wad'annan shaid'anun?, sunefa masu kulla raba aure, abinda ALLAH bayaso, dukda bansan abinda Yaya yayiba nasan yayi dadai wlhy, banaso ko a mafarki kiyafema Wanda ya rabani dake NA tsawon shekara hud'u, wand'anda suka jawo na kwanta a asibiti natsawon wata uku, wad'anda suka hana zukatan dangina nutsuwa, nasan basuyi nadamaba Dan har yanzu basu riski makarantar nadamaba.
Iman ta kad'an kai batareda tayi maganaba.
Shikuma yadaka musu tsawa, wlhy koku fitarmin ad'aki kokuma kufuskanci mummunan 6acin rai daga gareni, wlhy na tsaneku banason ganinku, shaid'anu kawai.
Sum sum aunty da Raihan suka fice, kowa zuciyarsa tana zafi.
Suna Fita suka kalli juna sukai murmushi, aunty ta ce, " sakarkaru sunfa zata da gsk Neman yafiyar mukazo.
Raihan tayi 'yar dariya bar kidahumai aunty.
Aunty ta ce, "ina fata kin saka?, kinsan malam ya ce, " bayaso asamu Marsala ana farko.
Nasaka aunty saura kuma nagobe, ai zasuci ubansune agidanan, sai sunyi Dana Sanin barinmu, aunty da Raihan suka ta6a tamkar wasu k'awaye.
(Ni Bilyn Abdul na ce, "hummmm
👁👁.)
Dr Isma'il da iman kam rakasu sukai da ido, iman har zuciyarta ta yarda sunyi nadama, Amma Dr yanaji ajikinsa akwai abinda suke shiryawa, badaicema iman komaiba akan hakan saiyayi bincike.
*bayan kwana uku*
Bayan kwana uku da dawowar iman, kullum tana zubama Dr k'arya tana fashin Sallah, saiya Fita saitayi sallarta, shikam ko kad'an baikawo k'arya takeba a ransa.
Yauma suna gama break yay shiri cikin watad'anyar shadda jaa yamurza bak'ar hula, iman natsaye tana kallonsa, saida yagama saka hular sannan yajuyo yana kallonta, murmushi sukaima juna, yamatsa daf da ita, my life nafa fara gazawa gsky.
Kallonsa tayi tana murmushi ta CE, ''akan mi ka Gaza?.
Akanki yafad'a yana rungumeta.
Ajiyar zuciya ta saki batareda tace komaiba.
Yad'agota daga jikinsa yana kallon fuskarta, ya ce, " bakice komaiba.
Mikakeso nace to?..
Kicemin bak'onki ya tafi.......
Kafin tabashi amsa musayeef da 'yan biyu suka shigo da gudu hannunsu d'auke da kayan sweet.
Dr Isma'il yasaki iman yana kallon su musayeef.
iye 'yan yara yara waya Baku?.
Cikin tsalle sukace aunty deexerh ce.
Kai ina aunty dee.... d'in?, tana wajen mama suka fad'a suna tsalle.
Iman ta ce, "lallai dee.... Tana fushi damu, harta dawo babuko waya.
Dariya Dr Isma'il yayi, ina bayanta tayi fushi sosai, kin dawo gidan uncle d'inta bata saniba, dama tagayamin kin shareta.
aii laifi tamin shiyyasa na shareta.
A to bari nayi shiru da bakina saikun had'u kenan.
Dariya iman tayi.
Ya ce, " bari nawuce ana jirana.
Iman tad'an ta6e fuska towaima wanan kwalliyar ina ta dosane?.
Gira yad'aga mata ya ce, "tad'i mana, kisan nasamo ta uku, iman ta had'e fuska sosai ta ce, to na mamajo saura ta hud'u.
Dariya yayi danganin yanda ta had'e fuska, ya shafa fuskar tata yana d'aga mata gira, karki damu itama tana hanya uwargidana, baijira cewartaba yafice da Sauri Dan Dr Nabeel yana jiransa.
Wasu hawaye suka zubo a kumatun imam itafa azaton da gsk yakeyi, bakin gado ta zauna zuciyarta na zafi.
Deexerh dake tsaye tun d'azu tayi murmushi Dan taji zancensu na k'arshe, ahankali tak'arasa Inda iman take ta zauna.
Imam tajuyo catake shine yadawo saitaga deexerh, Harar deexerh tayi tayunk'ura zata mik'e.
Dasauri deexerh tarik'o hannunta sorry my aunty Dan ALLAH ki saurareni mana.
Komawa imam yayi ta zauna, deexerh ta ce, " haba aunty na laifin mi nayi ake fushi dani.
Hawaye imam tashare Dan haryanzu maganar Dr yana cizon zuciyarta, ta ce, "a'a deexerh Niba auntyki bace tunda har kika iya 6oyemin uncle d'inki yayi aure.
Nasan dama komai dad'ewa kikaji labarinnan zakiyi fushi dani amma wlhy ban 6oye miki Dan wani abuba, danni ban d'auki Auren waccan sakaran a komaiba, amma kiyi hak'uri Dan ALLAH.
Murmushi iman tayi, shike nan na hak'ura.
Yauwa aunty na dee..... Tafad'a tana dariya, amma aunty nayi bak'inciki da ban nan randa kika dawo, amma marwan Duk yabani labari, nadad'e banyi farincikin dawowa gidan nanba kamar wanan karon.
Dariya imam tayi kai dee..... Banda k'aryafa?, ALLAH kuwa aunty, saidai nadawo da d'ammarar cin uban shegunayennan, sai sunbar gidannan kwanannan.
Imam ta zaro ido, kai dee.... A'a Dan ALLAH karkiyi musu komai, wlhy sunyi nadama ranarma saida sukazo Harnan suka bamu hak'uri.
Humm aunty kenan ke har kin yarda da tubansu?, ni nace miki k'arya suke, nasan halinsu sosai Dan aunty dakike gani ba k'aramar shaid'aniya baceba, kemafa kin zauna da ita kinga wasu daga cikin halayenta basai nabaki labariba, ke ganauce ba jiyauba..
Hakane kuma imam tafad'a, haka dai iman da deexerh sukaita hira har aka kira sallah suka tashi sukayi.