Sashe 41
Ban Saketa Ba Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*(page 41 & 42)*
Dr kishingid'e gefen gado, kan musayeef na kan k'irjinsa yayi filo dashi, barcincisa yakeyi ajikin babansa, ahakali Dr ke shafa sumar yaron data kwanta luf luf, yakai dubansa ga iman dake tsaye tana shirin barci.
My life wai wace maganace zaki fad'amin d'azu ne?.
d'ago idonta tayi tad'an kalleshi tana murmushi, saida ta d'aure igiyar rigar barcinta sanan taja kujerar madubi tazauna suna kallon juna.
Uhmm damafa akan d'iyarkane deexerh, deexerh kuma?, mike faruwa da ita?. Babu komai sai alkairi.
Yaushene kuke ganin zakubar dee.... Tafara kula samari harta sami mijin aure?.
Kallonta yake cike da mamaki, yad'an k'an k'ance idanunsa, miya kawo wanan maganar?.
Iman ta juya kwayar idonta tana gyara zama, bafa wani Abu bane, ni kawai ina ganin lokaci yayi dazaka bata dama tafito da miji.
Ajiyar zuciya Dr ya sauke, yad'an tashi zaune tareda gyarama musayeef Kwanciya, hakene my life, saidai ina ganin abarta ta kammala karatun shiyyafi a'ala, kinsanfa yarannan dasun fara soyayya saisu zubar da komai mai muhimmanci arayuwarsu.
Murmushi iman tayi, hummm Dr kenan, zan iya yarda dabatunka tawani 6angaren, amma tawani gefen zand'an musaka, musamman Idan na kalli rayuwata.
Karka manta ina ss 2 secondary aka cireni aka baka, miyasa iyayena basuyi wanan tunaninba.
Kai ya girgiza yana murmushi, kema asanan akwai abinda yakawo dalili, amma dukda haka na fahimceki, yanzu ita khadijan tanada Wanda takesone?.
Ajiyar zuciya iman ta sauke, tareda fad'in abinda nakeso ka tambaya kenan.
Yasake murmusawa amma baice komaiba.
Dee..... Tanada Wanda takeso, sun had'une alokacin dakayi wata jiyya a asibiti, 'yarka tanason guy d'in sosai domin na fahimci haka a zancenta, shima kuma yana Sonta bil'hak'i da gsky, Dan har yana buk'atar ganinka daga nan yaturo iyayensa, kaga bayan kammala makaranta saimusha biki.
Dariya Dr yayi, Dan ganin yanda ta k'arasa maganar cike da d'oki, yashafa kansa yana kallonta, my life nima nakusa zama kaka ko?, yak'are maganar da d'aga gira.
Jinjina masa kai tayi tana d'an zaro ido, fuskarta d'auke da murmushi, ta sara masa alamar girmamawa.
Dariya yayi sosai, my life kodai kema zaki zama soja ne?.
Kagako damun kafa tarihi miji soja mata soja, d'ansuma zaizama soja, lamarin so nice.
Dr yalek'a fuskar musayeef yana fad'in gsky zamu bada ma'ana, da maganatu idonsa biyu datuni labarinnan yakai kunnen mama da yaya da aunty.
Iman tamik'e tana dariya, ta hawo gadon tazauna kusada Dr tareda d'ora kanta akafad'arsa, aii wanan d'an naka har nakan rasa inda ya koyo magana, gashi kai ba gwanin surutuba, nimadai hakan nake, amma shi magana kamar akku, tad'anja hancin musayeef daketa barcinsa.
Dr yashafo fuskarta yana fad'in kin manta da deexerh, aii dukkanain surutunta musayeef yad'obo.
Uhhmmm kumafa hakane habibi na.
Kallonta yayi sosai, ya maimaita sunan ahankali habibi!..
Kai takad'a masa tana murmushi, rungumeta yayai yana sumbatar wuyanta daketashin k'amshin wani fitinannan turare.
Yad'ago suna kallon juna, ngd sosai.
Ka cancanta tafad'a cike da salo.
Nima nayi dace yafad'a ahankali.
Nice nadace habibi na, nima nadace my life yafad'a yana rungumeta.
*++++*• *++++++*• *++++*
Washe gari iman tabama dee..... Labarin yanda sukayi da Dr, cike da farinciki Dee.... Tarungume iman, kai aunty nayi farinciki sosai wlhy, yaushe ya ce, "yazo su had'u?.
Nanda kwana biyu, Dan zaikoma wajen aiki ranar lahadi, woow! Bari na gumtsama bobo na.
Tofa Dee.... Kinfa afka da yawa.
Um'um aunty kefa kikace karna tsaya kallon ruwa kwad'o yamin k'afa.
Haka batun yake d'iyar uncle isma'il, maza kira surikina ki gumtsa masa bayani kawai.
Dariya sukayi harda tafawa......
Shigowar Xoxo yasa suka mik'e suna ihun murna, cike da farinciki suka rungume juna.
Bayan sun zauna iman ta ce, " haba my sisi abin ko waya babu.
Uhummm kedai bari, gidanne zasuyi bak'i shiyyasa nahad'o inawa inawa nayo nan.
Bak'i kuma kamarya?.
Xoxo ta harari iman, kina nufin daddyn musayeef bai fad'amiki komaiba.
A'a wlhy basanar dani komaiba, k'ila ya manta.
Lallai daddyn musayeef zan ramane, wai ina kishiyarki naji gidan tsit, gashi kuma kuncika gida da ihu keda dee.....
Deexerh dake ajiye tire ta ce, "lah wai aunty bata baki labarin mun iza k'eyarta gidan tsohoba.
Xoxo tad'an zaro ido, kamarya dee....?, Kaini 'yan ganau mana.
Gilas kof dee.... Tamik'ama Xoxo cikeda lemo, hhhhh aii randa nadawo ranar suka kama hanyar sokoto da sakamako mai k'yau har uku uku.
Xoxo takwashe da dariya, dee..... Wai kina nufin anshare tarihinsu saidai alabarin kundin k'addara.
Wlhy kuwa, sunyanki tikitin barin kano tuni.
Shegiya dee..... Shiyasa nake k'ara sonki, ammafa yau zanyi barci mai dad'i.
Iman dake zaune tanajinsu ta girgiza kai kawai batareda tayi maganaba.
Xoxo ta kalli iman, lallai sisi shine koki Sanar minma.
Kai saikace wani abin farinciki?.
Okey keda abin bak'inciki kika d'aukeshi, tab ni fishinma danake da daddyn musayeef ya wuce na huce.
Iman ta ce, " kudai kula sani", ni Dan ALLAH miya faru agidan har bak'i suka koroki?.
Ki tambayi mijinki shiyyafi cancanta yasanardake.
Kai sisi.... Bafa ya nan suna kasuwa tareda yaya, saifa anjima zai dawo, nikam wlhy nak'agara naji.
Hhhhh saiki maida kwad'ayinki Dan bazakiji mutuwar sarki abakinaba, shine abokin ango mafi kusanci.
Iman tazaro ido waIkina nufin komai Normal?.
xoxo t` ce, "bafa zakijiba.
Da�sauri imaf tq tashi`saigata da waya, Dr takira, bayan sundganyi musa}ar kalaman!soya{yaRsu ta"ce, " ha�sat fa tazo maoa yini.
Woow! Kice kawai amaryarmu insha ALLAHU.
$ban!gangba?�
Oh my life sorry Dan ALLAH, w,hy ~Aman4c nabaki!L`bary, randa nadawo dazumud'in fad'a miki abinna� yafaru, ka�ji damu ganinan ztwa gidan yanzu.
Tom s`ikazo iman tafad'a tana Yanke wayar.
Bab�!dad'e�a Dp ya iso gidan, lallai amarya saikika gudo kenan?.
Dariya Xoxo tayi, bayan sun gaisa ta ce, "badole na gudoba kun cike gidan da mutane.
To aii haka akeso, babban taroma yana nanzuwa a hanya.
Iman ta ce, " wai nikam sai k'ara 6addani kuke.
Ruwan data bashi yad'auka yasha yana dariya, karki damu yanzu zakiji komai, amma ina dee.....?.
Taje kaisu musayeef islamiyya.
Okey.
Kiyi hak'uri wlhy narikicene, idan kintuna randa abinnan yafaru nasu Raihan dasafe kafin faruwar haka ai na Fita nace zamuje tad'i.
Iman ta ce, "eh.
Yauwa to Dama gidansu hafsat mukaje muka gaida Abba, muka kuma nemi izinin turo manya.
A take yabamu dama, shinefa yau manya sukaje tambayar auren, ranar nataho dazumud'in fad'a miki, aka dakushe farincikina.
Dasauri iman taje ta rungume Xoxo ta na murna.
Shidai Dr sai dariya yake musu.
Dr yamik'e kunga bari nad'an watsa ruwa, mitumin ma yacemin yana zuwa yanzu.
Dr Nabeel kake nufi?, iman ta tambaya.
Eh, nagaya masa gimbiyarsa tana nan, shine yace gashi nan zuwa.
Xoxo tace nayi gudun gara.......
Kinfad'a gidan zagoba Dr yak'arasa mata yana dariya.
Cikin 'yan mintina Nabeel ya iso.
Xoxo sai 6oye fuska take wai ita kunya.
Zama yay d'an nesa da ita yana dariya, gimbiyata yaukuma nine nazama abin jin kunya?.
Iman tayi dariya itama, to aii dole aji kunyar Ango, barima nabaku guri.
Hhhhh tomun gode, amma ina my boy?.
Suna islamiyya shida 'yan biyu.
Okey, ALLAH yasa sudawo kafin nawuce nayi missing nashi.
Zasu dawo insha ALLAH Iman tafad'a tana shigewa d'aki.
Anan suka wuni akasha soyayya Xoxo da Nabeel, harma tsare tsaren yanda auren zai gudana sukayi.
Dan Nabeel ya ce, "kusa ya ce, " asaka bikin shima yasha angwanci kafin akoma yajin aiki.
Itadai Xoxo tashitai tashige d'akin iman saboda kunya, sukuma suna mata dariya.
Sunsha yini bayan magriba su iman sukaje suka maidata hargida, Umma tanata godiya dak'ara sakama wanan k'awance na iman da hafsat albarka.
Bayan sun ajiyema Umma alkairi suka dawo gida.
Bayan gama cin abincin dare, akadasa hirar family, anan yaya yake Sanar dasu, kawu yakirashi wai su Raihan basuje sokoto ba.
Dr ya ta6e baki, to yaya mu miye namu, mudai aii mun Fita hak'insu, tunda tun randa muka sakesu muka kirasu muka shaida musu, Dan haka sunemi yaransu can ba ananba.
Mama ta ce, "a'a dukda hakadai kuyi hak'uri Ku nemesu ko dan zumincin dake tsakani.
Mama wane nemansu zamuyi su aii ba k'anana yara bane, kinsandai halin wad'an nan 'yan iskan yaran yanzu haka suna gidan zubaida Mara mutuncin k'awarnan tata.
Wlhy kuwa yaya suna canma, garama tun wuri su kirasu nidai wlhy babu abinda zanyi, yamik'e afusace yabar falon.
Kowa da kallo yabisa, Dan sunsan halin fushin isma'il, idan yasoka yasoka, idan yak'ika kashiga uku...........
*_" hummm masoya ina alfahari daku akowace dak'ik'a ta rayuwata, ngd sosai da k'aunarku gareni, kuna k'aramin kwarin guywa gsky, ngd sosai, Nima ina k'yaunarku aduk Inda kuke, duk Inda masoyina yake ina alfahari dashi, kona sanshi ko bansanshiba ALLAH yabarmu tare, inamuku fatan alkairi arayuwa."_*
*luv u oll my fan's*
*(((S))).....2017
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 43 & 44)_*
Deexerh ta kalli iman atsorace, aunty miyasa uncle yake kirana Dan ALLAH?.
ke babu komaifa wlhy, naga duk kin wani rikita kanki.
Ba haka bane aunty wlhy tsoron uncle nake tun randa yazane su Raihan, iman takama hannunta suka fice tana fad'in saikuma akace kema dukanki zaiyi.
Dr kishingid'e gefen gado, kan musayeef na kan k'irjinsa yayi filo dashi, barcincisa yakeyi ajikin babansa, ahakali Dr ke shafa sumar yaron data kwanta luf luf, yakai dubansa ga iman dake tsaye tana shirin barci.
My life wai wace maganace zaki fad'amin d'azu ne?.
d'ago idonta tayi tad'an kalleshi tana murmushi, saida ta d'aure igiyar rigar barcinta sanan taja kujerar madubi tazauna suna kallon juna.
Uhmm damafa akan d'iyarkane deexerh, deexerh kuma?, mike faruwa da ita?. Babu komai sai alkairi.
Yaushene kuke ganin zakubar dee.... Tafara kula samari harta sami mijin aure?.
Kallonta yake cike da mamaki, yad'an k'an k'ance idanunsa, miya kawo wanan maganar?.
Iman ta juya kwayar idonta tana gyara zama, bafa wani Abu bane, ni kawai ina ganin lokaci yayi dazaka bata dama tafito da miji.
Ajiyar zuciya Dr ya sauke, yad'an tashi zaune tareda gyarama musayeef Kwanciya, hakene my life, saidai ina ganin abarta ta kammala karatun shiyyafi a'ala, kinsanfa yarannan dasun fara soyayya saisu zubar da komai mai muhimmanci arayuwarsu.
Murmushi iman tayi, hummm Dr kenan, zan iya yarda dabatunka tawani 6angaren, amma tawani gefen zand'an musaka, musamman Idan na kalli rayuwata.
Karka manta ina ss 2 secondary aka cireni aka baka, miyasa iyayena basuyi wanan tunaninba.
Kai ya girgiza yana murmushi, kema asanan akwai abinda yakawo dalili, amma dukda haka na fahimceki, yanzu ita khadijan tanada Wanda takesone?.
Ajiyar zuciya iman ta sauke, tareda fad'in abinda nakeso ka tambaya kenan.
Yasake murmusawa amma baice komaiba.
Dee..... Tanada Wanda takeso, sun had'une alokacin dakayi wata jiyya a asibiti, 'yarka tanason guy d'in sosai domin na fahimci haka a zancenta, shima kuma yana Sonta bil'hak'i da gsky, Dan har yana buk'atar ganinka daga nan yaturo iyayensa, kaga bayan kammala makaranta saimusha biki.
Dariya Dr yayi, Dan ganin yanda ta k'arasa maganar cike da d'oki, yashafa kansa yana kallonta, my life nima nakusa zama kaka ko?, yak'are maganar da d'aga gira.
Jinjina masa kai tayi tana d'an zaro ido, fuskarta d'auke da murmushi, ta sara masa alamar girmamawa.
Dariya yayi sosai, my life kodai kema zaki zama soja ne?.
Kagako damun kafa tarihi miji soja mata soja, d'ansuma zaizama soja, lamarin so nice.
Dr yalek'a fuskar musayeef yana fad'in gsky zamu bada ma'ana, da maganatu idonsa biyu datuni labarinnan yakai kunnen mama da yaya da aunty.
Iman tamik'e tana dariya, ta hawo gadon tazauna kusada Dr tareda d'ora kanta akafad'arsa, aii wanan d'an naka har nakan rasa inda ya koyo magana, gashi kai ba gwanin surutuba, nimadai hakan nake, amma shi magana kamar akku, tad'anja hancin musayeef daketa barcinsa.
Dr yashafo fuskarta yana fad'in kin manta da deexerh, aii dukkanain surutunta musayeef yad'obo.
Uhhmmm kumafa hakane habibi na.
Kallonta yayi sosai, ya maimaita sunan ahankali habibi!..
Kai takad'a masa tana murmushi, rungumeta yayai yana sumbatar wuyanta daketashin k'amshin wani fitinannan turare.
Yad'ago suna kallon juna, ngd sosai.
Ka cancanta tafad'a cike da salo.
Nima nayi dace yafad'a ahankali.
Nice nadace habibi na, nima nadace my life yafad'a yana rungumeta.
*++++*• *++++++*• *++++*
Washe gari iman tabama dee..... Labarin yanda sukayi da Dr, cike da farinciki Dee.... Tarungume iman, kai aunty nayi farinciki sosai wlhy, yaushe ya ce, "yazo su had'u?.
Nanda kwana biyu, Dan zaikoma wajen aiki ranar lahadi, woow! Bari na gumtsama bobo na.
Tofa Dee.... Kinfa afka da yawa.
Um'um aunty kefa kikace karna tsaya kallon ruwa kwad'o yamin k'afa.
Haka batun yake d'iyar uncle isma'il, maza kira surikina ki gumtsa masa bayani kawai.
Dariya sukayi harda tafawa......
Shigowar Xoxo yasa suka mik'e suna ihun murna, cike da farinciki suka rungume juna.
Bayan sun zauna iman ta ce, " haba my sisi abin ko waya babu.
Uhummm kedai bari, gidanne zasuyi bak'i shiyyasa nahad'o inawa inawa nayo nan.
Bak'i kuma kamarya?.
Xoxo ta harari iman, kina nufin daddyn musayeef bai fad'amiki komaiba.
A'a wlhy basanar dani komaiba, k'ila ya manta.
Lallai daddyn musayeef zan ramane, wai ina kishiyarki naji gidan tsit, gashi kuma kuncika gida da ihu keda dee.....
Deexerh dake ajiye tire ta ce, "lah wai aunty bata baki labarin mun iza k'eyarta gidan tsohoba.
Xoxo tad'an zaro ido, kamarya dee....?, Kaini 'yan ganau mana.
Gilas kof dee.... Tamik'ama Xoxo cikeda lemo, hhhhh aii randa nadawo ranar suka kama hanyar sokoto da sakamako mai k'yau har uku uku.
Xoxo takwashe da dariya, dee..... Wai kina nufin anshare tarihinsu saidai alabarin kundin k'addara.
Wlhy kuwa, sunyanki tikitin barin kano tuni.
Shegiya dee..... Shiyasa nake k'ara sonki, ammafa yau zanyi barci mai dad'i.
Iman dake zaune tanajinsu ta girgiza kai kawai batareda tayi maganaba.
Xoxo ta kalli iman, lallai sisi shine koki Sanar minma.
Kai saikace wani abin farinciki?.
Okey keda abin bak'inciki kika d'aukeshi, tab ni fishinma danake da daddyn musayeef ya wuce na huce.
Iman ta ce, " kudai kula sani", ni Dan ALLAH miya faru agidan har bak'i suka koroki?.
Ki tambayi mijinki shiyyafi cancanta yasanardake.
Kai sisi.... Bafa ya nan suna kasuwa tareda yaya, saifa anjima zai dawo, nikam wlhy nak'agara naji.
Hhhhh saiki maida kwad'ayinki Dan bazakiji mutuwar sarki abakinaba, shine abokin ango mafi kusanci.
Iman tazaro ido waIkina nufin komai Normal?.
xoxo t` ce, "bafa zakijiba.
Da�sauri imaf tq tashi`saigata da waya, Dr takira, bayan sundganyi musa}ar kalaman!soya{yaRsu ta"ce, " ha�sat fa tazo maoa yini.
Woow! Kice kawai amaryarmu insha ALLAHU.
$ban!gangba?�
Oh my life sorry Dan ALLAH, w,hy ~Aman4c nabaki!L`bary, randa nadawo dazumud'in fad'a miki abinna� yafaru, ka�ji damu ganinan ztwa gidan yanzu.
Tom s`ikazo iman tafad'a tana Yanke wayar.
Bab�!dad'e�a Dp ya iso gidan, lallai amarya saikika gudo kenan?.
Dariya Xoxo tayi, bayan sun gaisa ta ce, "badole na gudoba kun cike gidan da mutane.
To aii haka akeso, babban taroma yana nanzuwa a hanya.
Iman ta ce, " wai nikam sai k'ara 6addani kuke.
Ruwan data bashi yad'auka yasha yana dariya, karki damu yanzu zakiji komai, amma ina dee.....?.
Taje kaisu musayeef islamiyya.
Okey.
Kiyi hak'uri wlhy narikicene, idan kintuna randa abinnan yafaru nasu Raihan dasafe kafin faruwar haka ai na Fita nace zamuje tad'i.
Iman ta ce, "eh.
Yauwa to Dama gidansu hafsat mukaje muka gaida Abba, muka kuma nemi izinin turo manya.
A take yabamu dama, shinefa yau manya sukaje tambayar auren, ranar nataho dazumud'in fad'a miki, aka dakushe farincikina.
Dasauri iman taje ta rungume Xoxo ta na murna.
Shidai Dr sai dariya yake musu.
Dr yamik'e kunga bari nad'an watsa ruwa, mitumin ma yacemin yana zuwa yanzu.
Dr Nabeel kake nufi?, iman ta tambaya.
Eh, nagaya masa gimbiyarsa tana nan, shine yace gashi nan zuwa.
Xoxo tace nayi gudun gara.......
Kinfad'a gidan zagoba Dr yak'arasa mata yana dariya.
Cikin 'yan mintina Nabeel ya iso.
Xoxo sai 6oye fuska take wai ita kunya.
Zama yay d'an nesa da ita yana dariya, gimbiyata yaukuma nine nazama abin jin kunya?.
Iman tayi dariya itama, to aii dole aji kunyar Ango, barima nabaku guri.
Hhhhh tomun gode, amma ina my boy?.
Suna islamiyya shida 'yan biyu.
Okey, ALLAH yasa sudawo kafin nawuce nayi missing nashi.
Zasu dawo insha ALLAH Iman tafad'a tana shigewa d'aki.
Anan suka wuni akasha soyayya Xoxo da Nabeel, harma tsare tsaren yanda auren zai gudana sukayi.
Dan Nabeel ya ce, "kusa ya ce, " asaka bikin shima yasha angwanci kafin akoma yajin aiki.
Itadai Xoxo tashitai tashige d'akin iman saboda kunya, sukuma suna mata dariya.
Sunsha yini bayan magriba su iman sukaje suka maidata hargida, Umma tanata godiya dak'ara sakama wanan k'awance na iman da hafsat albarka.
Bayan sun ajiyema Umma alkairi suka dawo gida.
Bayan gama cin abincin dare, akadasa hirar family, anan yaya yake Sanar dasu, kawu yakirashi wai su Raihan basuje sokoto ba.
Dr ya ta6e baki, to yaya mu miye namu, mudai aii mun Fita hak'insu, tunda tun randa muka sakesu muka kirasu muka shaida musu, Dan haka sunemi yaransu can ba ananba.
Mama ta ce, "a'a dukda hakadai kuyi hak'uri Ku nemesu ko dan zumincin dake tsakani.
Mama wane nemansu zamuyi su aii ba k'anana yara bane, kinsandai halin wad'an nan 'yan iskan yaran yanzu haka suna gidan zubaida Mara mutuncin k'awarnan tata.
Wlhy kuwa yaya suna canma, garama tun wuri su kirasu nidai wlhy babu abinda zanyi, yamik'e afusace yabar falon.
Kowa da kallo yabisa, Dan sunsan halin fushin isma'il, idan yasoka yasoka, idan yak'ika kashiga uku...........
*_" hummm masoya ina alfahari daku akowace dak'ik'a ta rayuwata, ngd sosai da k'aunarku gareni, kuna k'aramin kwarin guywa gsky, ngd sosai, Nima ina k'yaunarku aduk Inda kuke, duk Inda masoyina yake ina alfahari dashi, kona sanshi ko bansanshiba ALLAH yabarmu tare, inamuku fatan alkairi arayuwa."_*
*luv u oll my fan's*
*(((S))).....2017
[8/6, 6:03 PM] mrs bilkisu: *_BAN SAKETA BA!!_*
*_NA Bilyn Abdul_*
_sadaukarwa_ *ya Abdul (city phone's)*
https://mrsbilkisa.blogspot.com
*_(page 43 & 44)_*
Deexerh ta kalli iman atsorace, aunty miyasa uncle yake kirana Dan ALLAH?.
ke babu komaifa wlhy, naga duk kin wani rikita kanki.
Ba haka bane aunty wlhy tsoron uncle nake tun randa yazane su Raihan, iman takama hannunta suka fice tana fad'in saikuma akace kema dukanki zaiyi.